< 1 Chronicles 3 >

1 Truly, David had these sons, who were born to him in Hebron: the firstborn Amnon, of Ahinoam the Jezreelite; the second Daniel, from Abigail the Carmelite;
Waɗannan su ne’ya’yan Dawuda maza da aka haifa masa a Hebron. Ɗan farinsa shi ne Amnon ɗan Ahinowam mutuniyar Yezireyel; na biyun, Daniyel ɗan Abigiyel mutuniyar Karmel;
2 the third Absalom, the son of Maacah, daughter of Talmai, king of Geshur; the fourth Adonijah, the son of Haggith;
na ukun, Absalom ɗan Ma’aka’yar Talmai sarkin Geshur; na huɗun, Adoniya ɗan Haggit;
3 the fifth Shephatiah, of Abital; the sixth Ithream, from his wife Eglah.
na biyar, Shefatiya ɗan Abital; da kuma na shida, Itireyam ta wurin matarsa Egla.
4 Therefore, six were born to him in Hebron, where he reigned for seven years and six months. Then he reigned for thirty-three years in Jerusalem.
Waɗannan su ne aka haifa wa Dawuda a Hebron, inda ya yi mulki shekaru bakwai da wata shida. Dawuda ya yi mulki a Urushalima shekaru talatin da uku,
5 Now in Jerusalem, sons were born to him: Shammua, and Sobab, and Nathan, and Solomon, these four from Bathsheba, the daughter of Ammiel;
kuma waɗannan su ne yaran da aka haifa masa a can. Shimeya, Shobab, Natan da Solomon. Waɗannan huɗu ne Bat-shuwa’yar Ammiyel ta haifa.
6 also Ibhar and Elishama,
Akwai kuma Ibhar, Elishama, Elifelet,
7 and Eliphelet, and Nogah, and Nepheg, and Japhia,
Noga, Nefeg, Yafiya,
8 indeed also Elishama, and Eliada, and Eliphelet, nine.
Elishama, Eliyada da Elifelet, su tara ne duka.
9 All these were sons of David, aside from the sons of the concubines. And they had a sister, Tamar.
Dukan waɗannan’ya’yan Dawuda ne maza, ban da’ya’yansa maza ta wurin ƙwarƙwaransa. Tamar ita ce’yar’uwarsu.
10 Now the son of Solomon was Rehoboam, from whom Abijah conceived a son, Asa. And from him, there was born Jehoshaphat,
Zuriyar Solomon su ne Rehobowam, da Abiya, da Asa, da Yehoshafat,
11 the father of Jehoram. And Jehoram conceived Ahaziah, from whom there was born Jehoash.
da Yoram, da Ahaziya, da Yowash,
12 And his son, Amaziah, conceived Azariah. Then Jotham, the son of Azariah,
da Amaziya, da Azariya, da Yotam,
13 conceived Ahaz, the father of Hezekiah, from whom was born Manasseh.
da Ahaz, da Hezekiya da Manasse,
14 Then too, Manasseh conceived Amon, the father of Josiah.
da Amon, da Yosiya.
15 Now the sons of Josiah were these: the firstborn Johanan, the second Jehoiakim, the third Zedekiah, the fourth Shallum.
’Ya’yan Yosiya maza su ne, Yohanan ɗan fari, Yehohiyakim ɗa na biyu, Zedekiya ɗa na uku Shallum ɗa na huɗu.
16 From Jehoiakim was born Jeconiah and Zedekiah.
Magādan Yehohiyakim su ne, Yekoniya ɗansa, da Zedekiya.
17 The sons of Jeconiah the captive were: Shealtiel,
Zuriyar Yekoniya kamamme su ne, Sheyaltiyel,
18 Malchiram, Pedaiah, Shenazzar, and Jekamiah, Hoshama, and Nedabiah.
Malkiram, Fedahiya, Shenazzar, Yekamiya, Hoshama da Nedabiya.
19 From Pedaiah, there rose up Zerubbabel and Shimei. Zerubbabel conceived Meshullam, Hananiah, and their sister Shelomith,
’Ya’yan Fedahiya su ne, Zerubbabel da Shimeyi.’Ya’yan Zerubbabel maza su ne, Meshullam da Hananiya. Shelomit ce’yar’uwarsu.
20 as well as Hashubah, and Ohel, and Berechiah, and Hasadiah, Jushab-hesed, five.
Akwai kuma waɗansu biyar, Hashuba, Ohel, Berekiya, Hasadiya da Yushab-Hesed.
21 Now the son of Hananiah was Pelatiah, the father of Jeshaiah, whose son was Rephaiah. And his son was Arnan, from whom was born Obadiah, whose son was Shecaniah.
Zuriyar Hananiya su ne, Felatiya da Yeshahiya, Refahiya, Arnan, Obadiya da Shekaniya.
22 The son of Shecaniah was Shemaiah, whose sons were these: Hattush, and Igal, and Bariah, and Neariah, and Shaphat, six in number.
Zuriyar Shekaniya su ne, Shemahiya da’ya’yansa maza. Hattush, Igal, Bariya, Neyariya da Shafat, su shida ne duka.
23 The sons of Neariah: Elioenai, and Hizkiaj, and Azrikam, three.
’Ya’yan Neyariya maza su ne, Eliyohenai, Hezekiya da Azrikam, su uku ne duka.
24 The sons of Elioenai: Hodaviah, and Eliashib, and Pelaiah, and Akkub, and Johanan, and Delaiah, and Anani, seven.
’Ya’yan Eliyohenai su ne, Hodawiya, Eliyashib, Felahiya, Akkub, Yohanan, Delahiya da Anani, su bakwai ne duka.

< 1 Chronicles 3 >