< Ugalantiyawa 6 >

1 Linuana, adi ise kan gwana nan nya kulapi, among mine na idi nin Ruhu nan nya nibanai nruhu usheu sun lito me i kpiling nin ghe. Fe litife su seng, bara fe litife wang wa se imon tin diwu.
’Yan’uwa, in an kama wani yana cikin yin zunubi, ku da kuke masu ruhaniya ya kamata ku komo da shi a kan hanya a hankali. Amma ku lura da kanku, domin kada maimakon dawowa da ɗan’uwanku, ku ma ku fāɗi cikin jarraba.
2 Yaunan atura nati, nanere ima kulu uduka in Kristi.
Ku ɗauki nawayar juna, a haka kuwa za ku cika dokar Kiristi.
3 Andi umon din yenju ame imomonari ana ame imomonari ba, adin rusuzu litime.
In wani yana tsammani shi wani abu ne alhali kuwa shi ba kome ba, ruɗin kansa yake yi.
4 Na kogha mine dumun katwa litime usamme. Amanin se imon nfo figirime, na nin woru abata litime nin mong ba.
Kowa yă auna ayyukansa. A sa’an nan ne zai iya yin taƙama da kansa, ba tare da kwatanta kansa da wani ba,
5 kogha ba yaunu kutura litime.
gama kowa zai ɗauki kayansa.
6 Na ulenge na idin dursuzu ghe ti gbas akosu imon ichine vat nin nan dursuzu me.
Duk haka, wanda aka koya wa maganar Kiristi, bari yă raba abubuwan nan na alheri tare da wanda ya koyar da shi.
7 Na iwa rusuzu atimine ba, na idin kpeshu Kutellẹ ba. Vat nimon iilenge na unit nbilsa inin nare ama kowu.
Kada a ruɗe ku. Ba a yi wa Allah ba’a. Mutum yakan girbe abin da ya shuka ne.
8 Ulenge na a bilsa nan nya kidowo me, nan nya kidowo ama kowu ibishe, ame ule na a bilsa nan nya Ruhu, unuzu kitin Ruhu ama se ulai sa ligang. (aiōnios g166)
Wanda ya yi shuki don yă gamshi mutuntakarsa, daga wannan mutuntaka zai girbi hallaka. Wanda ya yi shuki domin yă gamshi Ruhu, daga Ruhu zai girbi rai madawwami. (aiōnios g166)
9 Na tiwa dira nin su katwa kachine ba, wasa kubi nda dert tima su kachiso andi na tisu kuballa ba.
Kada mu gaji da yin nagarta, gama a daidai lokaci za mu girbe amfani, in ba mu fid da zuciya ba.
10 Bara nani, nene nati di nin kubi, na tisu anit imon ichine vat. Alle na idi nan nya nanan yinnu sa uyenu inughere iba katinu nin suani.
Saboda haka, in da hali, bari mu aikata nagarta ga dukan mutane, musamman ga waɗanda suke na iyalin masu bi.
11 Yeneng ngbagbardang niyolit niyerte na nna yerting minu nin chara ning.
Ku dubi irin manya-manyan harufan da na yi amfani da su yayinda nake rubuta muku da hannuna!
12 Vat na lenge na idi nin su idurso nchaut katwa kidowo ma timunu gbas ikaliza acuru mine.
Waɗanda suke son nuna bajinta a fili suna ƙoƙari su tilasta muku ku yi kaciya ne. Dalilin kaɗai da suke yin haka shi ne don gudu kada a tsananta musu saboda gicciyen Kiristi ne.
13 Bara uleli utiere cas, na inung wa sono gbagbai bara ubanun Kristi ba. Bara inung wang na ina kaliza acure na idin uduke ba, nani inung dumun su ikala minu acure, inung nan fwang igiri nan nya nidowo mine.
Kai, su masu kaciya ma ba su kiyaye Doka ba, duk da haka suna so a yi muku kaciya don su yi taƙama kan an yi muku kaciya.
14 Na uwa so meng din fwang figiri se dei nin banun Cikilari bit Yisa Kristi kitene kucha, ulenge na bara menku uyï nnuzu me, a uyẹ tutung ina bana uni ku meng.
Kada in taɓa yin taƙama ga kome sai dai a cikin gicciyen Ubangijinmu Yesu Kiristi, wanda ta wurinsa aka gicciye duniya a gare ni, aka kuma gicciye ni ga duniya.
15 Bara ukalu kucuru nin salin kalu kucuru imonmonari ba, umaru fe upese unare imon ichine.
Kaciya ko rashin kaciya ba wani abu ba ne; abin da yake da amfani shi ne sabuwar halitta.
16 Vat ngbardang na lenge na ina sunucin nan nya lo libauwe, na lissosin limang nin nayi asheu so nanghinu, a nonon Israila Kutellẹ.
Salama da jinƙai su tabbata ga dukan waɗanda suke bin wannan ƙa’ida, har ma ga Isra’ila na Allah.
17 Uchizunu nene udu ubun, na umon wa ti sururu ba, bara nan nya kidowo nighe ndi nin niyoliti Yisa kidowo ni.
A ƙarshe, kada kowa yă ƙara damuna, gama ina ɗauke da raunuka masu nuna ni bawan Ubangiji Yesu ne.
18 Na ubollun Yisa Kristi so nin ruhu mine, linuana. Usonani.
’Yan’uwa! Alherin Ubangijinmu Yesu Kiristi yă kasance tare da ruhunku. Amin.

< Ugalantiyawa 6 >