< Uafisawa 2 >

1 Anugh wa di, anan nkullari bara utazunu nin ntizu nalapi mine.
Ku kam, a dā ku matattu ne saboda laifofinku da kuma zunubanku.
2 Na iwa malu uchinu nafo ucin nko kube. Nafo usu nakara ngoh in yie. Nin ruhum nlenge na adi katuwa nin nono nsalin lanzu nliru. (aiōn g165)
Kun yi rayuwa kamar yadda sauran mutanen duniya suke yi, cike da zunubi, kuna biyayya ga sarki masu ikon sarari sama, wato, ruhun nan da yanzu yake aiki a cikin masu ƙin biyayya ga Allah. (aiōn g165)
3 Arike wang wan min di tisu nafo na nidowo bite di nin sun nsue. Nsu nimon kidowo nin kibinai, nan nya tiwa di nono tinana nayi nafo ngisinne.
Dukanmu a dā mun yi irin rayuwan nan a cikinsu, muna bin kwaɗayi da sha’awace-sha’awacen jikunanmu da tunaninmu. Kamar sauran mutane, mun cancanci fushin Allah.
4 Bara na Kutellẹ unan konnayiari gbardang bara usu me na adimun bara arike.
Amma saboda yawan ƙaunar da yake mana, Allah, wanda yake mai yawan jinƙai,
5 Kubi ko na tiwa kuzu nanyan ntazunu bite, da a nin ghirik nanyan nlai upese ligowe nin Kristi-kitin bolu Kutellẹ na tizu minn.
ya ba mu rai sa’ad da ya tashe Kiristi daga matattu. Ta wurin alherin Allah ne aka cece ku.
6 Akuru a fia nari ligowe a taa nari tiso ligowe niti kitene kani nin Kristi Yisa.
Allah ya tashe mu tare da Kiristi, ya kuma ba mu wurin zama tare da shi a cikin mulkin samaniya.
7 Awa su nani bara bara kubi ncindak, aba dursu nari ngbardang nbolu me nin nayi ashau me in Kristi Yesu (aiōn g165)
Allah ya yi haka domin a tsararraki masu zuwa yă nuna yalwar alherinsa da ya wuce misali, an bayyana alheransa da ya yi mana ta wurin Kiristi Yesu. (aiōn g165)
8 Bara ubolu nayi ashau me, inase utuchu nanya nyinnu sa uyenu. Ullele na dak bara nnuzu nati biteri ba, ullele uffillu Kutellẹri.
Allah ya cece ku ta wurin alheri sa’ad da kuka ba da gaskiya. Wannan kuwa ba yinku ba ne, kyauta ce daga Allah.
9 Na bara katuwa bit ba. Na umon uwa foo figiri ba.
Ba kuwa saboda aikin lada ba, don kada wani yă ɗaga kai.
10 Arike vat imon katuwa Kutellẹ ari, awakẹ nari nan nyan Kristi Yisa tisu nituwa nicine. kangah na Kutellẹ wa kẹ ni nin uworsu bara tina su ucin nanye.
Ai, mu aikinsa ne, an sāke halittarmu a cikin Kiristi Yesu musamman domin mu yi kyawawan ayyuka, waɗanda Allah ya tanadar mana tun da fari, mu yi.
11 Nin nani lizinon anunghe wanadi awurmi nan nya kidowo. Ulle na idin yichu minu “anan kuchuru alumai” ulle na idin yichu inin anan katu kuchuru in nya kidowo.
Saboda haka, ku tuna dā ku Al’ummai ne bisa ga haihuwa, waɗanda kuma ake kira masu “kaciya” sukan kira ku “marasa kaciya” (ga shi kuwa, kaciyar nan ta jiki ce, wadda ake yi da hannu).
12 Na nkoni kubi iwa kosu munu nin Kristi. Iwa idi amara nan nya nono Israila. Nin namara kitene nyinu nin nalikawali. Na uyinu ni ile imun na idin bun ba. Nin sali Kutellẹ nanya inye.
Ku kuma tuna a lokacin ba ku san Kiristi ba. A ware kuke daga mutanen Isra’ila, ba ku kuma da dangantaka da alkawaran da Allah ya yi da su. Kun yi zama a duniyan nan babu bege kuma babu Allah.
13 Vat nin nani nene nan nya Nkristi Yisa anughe alle na iwadi piit nin Kutelle inalle na dak susut kupo Kutellẹ nan nya mmii Kristi.
Amma yanzu a cikin Kiristi Yesu, ku da dā kuke can da nesa an kawo ku kusa ta wurin jinin Kiristi.
14 Amere nsusut lisosin liman bite, ullenge na a wa ti ku Yahudawa nin ku wurmi iso unit urum, kidowo me, awa kala liyarin longo naliwa kosu nari nan nati bite.
Gama shi kansa shi ne salamarmu, shi ne ya kawo ƙungiyoyi biyu suka zama ɗaya, ya kuma rushe katangan nan ta ƙiyayya wadda ta raba mu.
15 Usso nafo, awa musuzu uduka nin nkaida anan saka ukke nanit apese nan nya nan awaba ane, ndak nin lisosin limang.
Kiristi ya ba da jikinsa don yă kawar da doka da dukan umarnanta da kuma ƙa’idodinta. Ya yi haka domin yă halicci sabuwar zuriya daga zuriyoyin nan biyu. Ta haka kuma ya kawo salama tsakaninsu.
16 Awa su nani bara akelẹ anite vat nan wabe iso kidowo kirum kiti Kutellẹ nan nya nnieu, ukull me na molu ivira kitik mine.
A kan gicciye, Kiristi ya kawar da ƙiyayyar da take tsakaninmu da juna. Ya kuma kawo sulhu tsakaninmu da Allah.
17 Yisa wadak ada belle ulirun lai nin tọp me kiti nalenge na iwadi pït, nin lisosin limang kiti nalenge na idi susut.
Ya zo ya yi muku wa’azin salama; ku da kuke nesa da shi, ya kuma yi wa waɗanda suke kusa.
18 Bara kitin Yisa vat bite dimun libau lirum linse nfip milau kitin nchif bite.
Gama ta wurinsa dukanmu za mu iya zuwa gun Uba ta wurin Ruhu guda.
19 Bara nani anug na iwadi awurmi na idu amara ba, nin nani anun adondon lisosin nan nyan nyẹ nin nale na Kutellẹ na fere nani, allenge na ina piru nyan nono Kutellẹ.
Don haka, yanzu ku ba baƙi ba ne, ku kuma ba bare ba ne. Ku’yan ƙasa ne tare da mutanen Allah, iyalin gidan Allah kuma.
20 Allenge na iwa kẹ nan nya litino nnono kadura nin nanan nliru nin nu Kutellẹ, ame Yisa Kristi ame litime wa sọ litala likout.
Ku gini ne wanda manzanni da annabawa suke tushensa, Kiristi kuma shi ne dutse mafi muhimmanci na ginin.
21 Nin Likara Yisa, vat makekewe na nankilari me wase ligowe. Ita gbardang nafo kutien nliran na ina cheu kunin bara Chikilari.
Ta wurinsa ne dukan ginin yake a haɗe, shi ne kuma yake sa ginin yă yi girma, yă zama haikali mai tsarki domin Ubangiji.
22 Nanya me anun wang iwa kẹmunu liigowe nanya kiti lisosin Kutellẹ nanya nfip me.
Ku ma sashe ne na wannan ginin da Kiristi ya yi inda Allah yake zaune ta wurin Ruhunsa.

< Uafisawa 2 >