< Zaburi 126 >

1 Bwana alipowarejesha mateka wa Sayuni, tulikuwa kama waotao ndoto.
Waƙar haurawa. Sa’ad da Ubangiji ya dawo da kamammu zuwa Sihiyona, mun kasance kamar mutanen da suka yi mafarki.
2 Vinywa vyetu vilijawa na vicheko na ndimi zetu zilijawa na kuimba. Kisha wakasema kati ya mataifa, “Yahwe amewatendea mambo makuu.”
Bakunanmu sun cika da dariya, harsunanmu da waƙoƙin farin ciki. Sai ana faɗi a cikin al’ummai, “Ubangiji ya aikata manyan abubuwa dominsu.”
3 Yahwe alitufanyia mambo makuu; ni furaha gani tuliyokuwa nayo!
Ubangiji ya aikata manyan abubuwa dominmu, mun kuwa cika da farin ciki.
4 Ee Yahwe, uwarejeshe mateka wetu, kama vijito vya kusini.
Ka maido da wadatarmu, ya Ubangiji kamar rafuffuka a Negeb.
5 Wale wapandao kwa machozi watavuna kwa kelele za furaha.
Waɗanda suka yi shuka da hawaye za su yi girbi da waƙoƙin farin ciki.
6 Yeye aendaye akilia, akibeba mbegu kwa ajili a kupanda, atarudi tena kwa kelele za furaha, akileta miganda yake.
Shi da ya fita yana kuka, riƙe da iri don shuki, zai dawo da waƙoƙin farin ciki, ɗauke da dammuna.

< Zaburi 126 >