< Ayub 30 >

1 Tetapi kini aku diejek oleh orang yang lebih muda. Dahulu ayah mereka kupandang terlalu hina untuk menjaga dombaku bersama anjing gembala.
“Amma yanzu suna yi mini ba’a waɗanda na girme su, waɗanda iyayensu maza ba su isa su zama karnukan kiwon garken tumakina ba.
2 Bagiku mereka tidak berguna karena sudah kehabisan tenaga.
Ina amfani ƙarfin hannuwansu gare ni, tun da ba su da sauran kuzari?
3 Mereka lapar dan menderita sekali, sehingga makan akar kering di gurun yang sunyi.
Duk sun rame don rashi da yunwa, suna yawo a gaigayar ƙasa a kufai da dare.
4 Mereka mencabut belukar di padang belantara lalu memakan baik daun maupun akarnya.
A cikin jeji suna tsinkar ganyaye marasa daɗi, jijiyoyin itacen kwakwa ne abincinsu.
5 Mereka diusir dengan tengking seperti orang mengusir maling.
An kore su daga cikin mutanensu, aka yi musu ihu kamar ɓarayi.
6 Mereka tinggal di dalam gua-gua; lubang-lubang di dinding gunung menjadi rumah mereka.
An sa dole su zauna a kwazazzabai da kuma cikin kogunan duwatsu da kuma cikin ramummuka cikin ƙasa.
7 Di rimba mereka meraung-raung seperti binatang, berkelompok di bawah semak belukar di hutan.
Suka yi ta kuka kamar dabbobi a jeji, suka taru a ƙarƙashin sarƙaƙƙiya.
8 Mereka tak bernama dan tak berharga, orang-orang yang sudah dihalau dari negerinya.
Mutane marasa hankali marasa suna, an kore su daga ƙasar.
9 Sekarang mereka datang dan aku ditertawakannya; bagi mereka, aku ini lelucon belaka.
“Yanzu kuma’ya’yansu maza su suke yi mini ba’a cikin waƙa na zama abin banza a gare su.
10 Aku dipandang oleh mereka hina dan keji, bahkan mukaku mereka ludahi.
Suna ƙyamata suna guduna; suna tofa mini miyau a fuska.
11 Karena Allah membuat aku lemah tidak berdaya, mereka melampiaskan amukan mereka.
Yanzu da Allah ya kunce bakana ya ba ni wahala sun raba ni da mutuncina.
12 Gerombolan itu menyerang aku dari depan, dan kejatuhanku mereka rencanakan.
A hannun damana’yan tā-da-na-zaune-tsaye sun tayar; sun sa tarko a ƙafafuna, sun yi shirin hallaka ni.
13 Mereka memotong jalanku untuk membinasakan aku; tak seorang pun menghalangi ketika mereka menyerbu.
Sun ɓata mini hanyata; sun yi nasara cikin hallaka ni, ba tare da wani ya taimake su ba.
14 Bagaikan banjir mereka dobrak tembok pertahananku; beramai-ramai mereka datang menindih tubuhku.
Suka nufo ni daga kowane gefe; suka auko mini da dukan ƙarfinsu.
15 Kedahsyatan meliputi diriku; bagaikan hembusan angin, harga diriku berlalu; bagaikan awan lewat, hilanglah kebahagiaanku.
Tsoro ya rufe ni; an kawar mini mutuncina kamar da iska, dukiyata ta watse kamar girgije.
16 Sekarang hampir matilah aku; tak ada keringanan bagi deritaku.
“Yanzu raina yana ƙarewa; kwanakin wahala sun kama ni.
17 Pada waktu malam semua tulangku nyeri; rasa sakit yang menusuk tak kunjung berhenti.
Dare ya huda ƙasusuwana; ina ta shan azaba ba hutawa.
18 Allah mencengkeram aku pada leher bajuku sehingga pakaianku menggelambir pada tubuhku.
A cikin girman ikonsa Allah ya zama kamar riga a jikina; ya shaƙe ni kamar wuyan rigata.
19 Ke dalam lumpur aku dihempaskan-Nya, aku menjadi seperti sampah saja!
Ya jefa ni cikin laka, na zama ba kome ba sai ƙura da toka.
20 Aku berseru kepada-Mu, ya Allah, Kau tak memberi jawaban; bila aku berdoa, Kau tak memperhatikan.
“Na yi kuka gare ka ya Allah, amma ba ka amsa mini ba. Na tashi tsaye, amma sai ka dube ni kawai.
21 Engkau berlaku kejam terhadapku, Kautindas aku dengan seluruh kekuatan-Mu.
Ka dube ni ba tausayi; Ka kai mini hari da ƙarfin hannunka.
22 Engkau membiarkan angin melayangkan aku; dalam angin ribut Kauombang-ambingkan diriku.
Ka ɗaga ni sama ka ɗora ni a kan iska; ka jujjuya ni cikin hadari.
23 Aku tahu, Kaubawa aku kepada alam kematian, tempat semua yang hidup dikumpulkan.
Na san za ka sauko da ni ga mutuwa zuwa wurin da kowane mai rai zai je.
24 Mengapa Kau menyerang orang yang celaka, yang tak dapat berbuat apa pun kecuali mohon iba?
“Ba shakka ba mai ɗora hannu a kan mutumin da yake cikin wahala. Lokacin da ya yi kukan neman taimako a cikin wahalarsa.
25 Bukankah aku menangis bersama orang yang kesusahan, dan mengasihani orang yang berkekurangan?
Ashe ban yi kuka domin waɗanda suke cikin damuwa ba? Ko zuciyata ba tă yi baƙin ciki domin matalauta ba?
26 Aku mengharapkan bahagia dan terang, tapi kesukaran dan kegelapanlah yang datang.
Duk da haka sa’ad da nake begen abu mai kyau, mugun abu ne ya zo; Sa’ad da nake neman haske, sai duhu ya zo.
27 Aku terkoyak oleh duka dan nestapa; hari demi hari makin banyak yang kuderita.
Zuciyata ba tă daina ƙuna ba; ina fuskantar kwanakin wahala.
28 Di dalam kelam, tanpa cahaya, aku berkeliaran; aku berdiri di muka umum, minta pertolongan.
Na yi baƙi ƙirin, amma ba rana ce ta ƙona ni ba. Na tsaya a cikin mutane, na kuma yi kuka don taimako.
29 Suaraku sedih penuh iba seperti tangis serigala dan burung unta.
Na zama ɗan’uwan diloli, na zama abokan mujiyoyi.
30 Kulitku menjadi hitam; tubuhku terbakar oleh demam.
Fatar jikina ta yi baƙi tana ɓarewa; jikina yana ƙuna da zazzaɓi.
31 Dahulu kudengar musik gembira, kini hanya ratapan tangis belaka.
Garayata ta zama ta makoki, sarewata kuma ta zama ta kuka.

< Ayub 30 >