< Ayub 29 >

1 Ayub melanjutkan uraiannya, katanya,
Ayuba ya ci gaba da jawabinsa,
2 "Kiranya hidupku dapat lagi seperti dahulu, waktu Allah melindungi aku.
“Da ma ina nan lokacin da ya wuce baya can, kwanakin da Allah yake lura da ni,
3 Aku selalu diberi-Nya pertolongan, diterangi-Nya waktu berjalan dalam kegelapan.
lokacin da fitilarsa take haske a kaina na yi tafiya cikin duhu tare da haskensa.
4 Itulah hari-hari kejayaanku, ketika keakraban Allah menaungi rumahku.
Kwanakin da nake tasowa, lokacin da abokantakar Allah ta sa wa gidana albarka,
5 Waktu itu, Yang Mahakuasa masih mendampingi aku, dan anak-anakku ada di sekelilingku.
lokacin da Maɗaukaki yana tare da ni, kuma’ya’yana suna kewaye da ni,
6 Ternakku menghasilkan banyak sekali susu. Banyak minyak dihasilkan oleh pohon-pohon zaitunku, meskipun ditanam di tanah berbatu.
lokacin da ake zuba madara a inda nake takawa, duwatsu kuma suna ɓulɓulo mini man zaitun.
7 Jika para tua-tua kota duduk bersama, dan kuambil tempatku di antara mereka,
“Sa’ad da na je ƙofar birni na zauna a bainin jama’a,
8 minggirlah orang-orang muda, segera setelah aku dilihat mereka. Juga orang-orang tua bangkit dengan khidmat; untuk memberi hormat.
matasan da suka gan ni sukan ja gefe tsofaffi kuma suka tashi tsaye;
9 Bahkan para pembesar berhenti berkata-kata,
sarakuna suka yi shiru suka rufe bakunansu da hannuwansu;
10 dan orang penting pun tidak berbicara.
Muryar manya ta yi tsit harshensu ya manne a rufin bakunansu.
11 Siapa pun kagum jika mendengar tentang aku; siapa yang melihat aku, memuji jasaku.
Duk wanda ya ji ni ya yaba mini waɗanda suka gan ni kuma sun amince da ni,
12 Sebab, kutolong orang miskin yang minta bantuan; kusokong yatim piatu yang tak punya penunjang.
domin na ceci matalauta waɗanda suka nemi taimako, da marasa mahaifi waɗanda ba su da wanda zai taimake su.
13 Aku dipuji oleh orang yang sangat kesusahan, kutolong para janda sehingga mereka tentram.
Mutumin da yake bakin mutuwa ya sa mini albarka. Na faranta wa gwauruwa zuciya.
14 Tindakanku jujur tanpa cela; kutegakkan keadilan senantiasa.
Na yafa adalci ya zama suturata; gaskiya ita ce rigata da rawanina.
15 Bagi orang buta, aku menjadi mata; bagi orang lumpuh, aku adalah kakinya.
Ni ne idon makafi kuma ƙafa ga guragu.
16 Bagi orang miskin, aku menjadi ayah; bagi orang asing, aku menjadi pembela.
Ni mahaifi ne ga masu bukata; na tsaya wa baƙo.
17 Tapi kuasa orang kejam, kupatahkan, dan kurban mereka kuselamatkan.
Na karya ƙarfin mugaye na ƙwato waɗanda suke riƙe da haƙoransu.
18 Harapanku ialah mencapai umur yang tinggi, dan mati dengan tenang di rumahku sendiri.
“Na yi tunani cewa, ‘Zan mutu a cikin gidana, kwanakina da yawa kamar turɓayar ƙasa.
19 Aku seperti pohon yang subur tumbuhnya, akarnya cukup air dan embun membasahi dahannya.
Jijiyoyina za su kai cikin ruwa, kuma raɓa za tă kwanta a rassana dukan dare.
20 Aku selalu dipuji semua orang, dan tak pernah kekuatanku berkurang.
Ɗaukakata za tă kasance tare da ni garau, bakana koyaushe sabo ne a hannuna.’
21 Orang-orang diam, jika aku memberi nasihat; segala perkataanku mereka dengarkan dengan cermat.
“Mutane suna mai da hankali su saurare ni, suna yin shiru don su ji shawarata.
22 Sehabis aku bicara, tak ada lagi yang perlu ditambahkan; perkataan meresap seperti tetesan air hujan.
Bayan da na yi magana, ba su ƙara ce kome ba. Maganata ta shige su.
23 Semua orang menyambut kata-kataku dengan gembira, seperti petani menyambut hujan di musim bunga.
Sukan jira ni kamar yadda ake jiran ruwan sama. Sukan sha daga cikin maganganuna kamar mai shan ruwan bazara.
24 Kutersenyum kepada mereka ketika mereka putus asa; air mukaku yang bahagia menambah semangat mereka.
Sa’ad da na yi musu murmushi da ƙyar sukan yarda; hasken fuskata yana da daraja a gare su.
25 Akulah yang memegang pimpinan, dan mengambil segala keputusan. Kupimpin mereka seperti raja di tengah pasukannya, dan kuhibur mereka dalam kesedihannya.
Na zaɓar masu inda za su bi na kuma zauna kamar sarkinsu; na zauna kamar sarki a cikin rundunansu; ina nan kamar mai yi wa masu makoki ta’aziyya.

< Ayub 29 >