< Yeremia 35 >

1 Ketika Yoyakim anak Yosia menjadi raja Yehuda, TUHAN berkata kepadaku,
Ga maganar da ta zo wa Irmiya daga wurin Ubangiji a lokacin mulkin Yehohiyakim ɗan Yosiya sarkin Yahuda.
2 "Pergilah berbicara dengan orang-orang kaum Rekhab. Bawalah mereka ke salah satu kamar di dalam Rumah-Ku, dan sajikanlah anggur kepada mereka."
“Ka tafi wurin iyalin Rekabawa ka gayyace su su zo a ɗaya daga cikin ɗakunan da suke gefe a gidan Ubangiji ka kuma ba su ruwan inabi su sha.”
3 Maka pergilah aku menjemput seluruh kaum Rekhab, yaitu Yaazanya (anak seorang yang bernama Yeremia anak Habazinya) bersama semua saudaranya dan anak-anaknya yang laki-laki.
Sai na tafi don in kawo Ya’azaniya ɗan Irmiya, ɗan Habazziniya, da’yan’uwansa da kuma dukan’ya’yansa maza, dukan iyalin Rekabawa.
4 Aku membawa mereka ke Rumah TUHAN ke dalam ruang murid-murid Nabi Hanan anak Yigdalya. Ruangan itu terletak di atas ruangan Imam Maaseya anak Salum, dekat ruangan pejabat-pejabat lain. Maaseya adalah pegawai tinggi yang mengawasi pintu-pintu di Rumah TUHAN.
Na kawo su cikin gidan Ubangiji, a cikin ɗakin’ya’yan Hanan ɗan Igdaliya maza mutumin Allah. Ɗakin ne kusa da ɗakin fadawa, wanda yake bisa na Ma’asehiya ɗan Shallum mai tsaron ƙofa.
5 Kemudian aku meletakkan di depan orang-orang Rekhab itu piala-piala penuh dengan anggur, dan gelas-gelas. Lalu aku berkata kepada mereka, "Silakan minum."
Sai na ajiye ƙwarya cike da ruwan inabi da waɗansu kwaf a gaban iyalin Rekabawan na kuma ce musu, “Ku sha ruwan inabin.”
6 Tetapi mereka menjawab, "Kami tidak minum anggur. Leluhur kami Yonadab anak Rekhab melarang kami dan keturunan kami untuk minum anggur. Larangan itu berlaku untuk selama-lamanya.
Amma sai suka amsa suka ce, “Ba ma shan ruwan inabi, domin kakanmu Yehonadab ɗan Rekab ya umarce mu cewa, ‘Ko ku, ko zuriyarku kada ku sha ruwan inabi.
7 Kami tidak boleh bercocok tanam, dan juga tidak boleh membuka atau memiliki kebun anggur. Seumur hidup, kami juga tidak boleh mendirikan rumah. Kami harus tinggal di dalam kemah, supaya dapat menetap di tanah ini sebagai orang asing.
Haka kuma ba za ku gina gidaje, ku dasa iri ko ku nome gonakin inabi ba; kada ku kasance da wani daga cikin waɗannan abubuwa, amma dole kullum ku zauna a tentuna. Ta haka za ku yi dogon rai a cikin ƙasar baƙuncinku.’
8 Semua yang diperintahkan Yonadab kepada kami telah kami taati. Seumur hidup, kami dan anak istri kami tidak minum anggur.
Mun yi biyayya da kome da kakanmu Yehonadab ɗan Rekab ya umarce mu. Mu ko matanmu ko’ya’yanmu maza da mata ba mu taɓa shan ruwan inabi ba
9 Kami tidak mendirikan rumah untuk tempat kediaman kami, tetapi kami tinggal dalam rumah kemah. Kami juga tidak mempunyai kebun anggur, ladang atau pun benih gandum untuk ditanam. Singkatnya, segala yang diperintahkan oleh leluhur kami Yonadab itu, kami taati sepenuhnya.
ba mu kuma gina gidaje mu zauna a ciki ba ko mu yi gonakin inabi, gonaki ko hatsi ba.
Mun yi rayuwarmu a cikin tentuna mun kuma yi biyayya ƙwarai da kowane abin da kakanmu Yehonadab ya umarce mu.
11 Tapi ketika Raja Nebukadnezar menyerbu negeri ini, kami memutuskan untuk lari dari tentara Babel dan tentara Siria, dan mengungsi ke Yerusalem. Itu sebabnya kami sekarang tinggal di sini."
Amma da Nebukadnezzar sarkin Babilon ya kawo wa ƙasan nan hari, sai muka ce, ‘Ku zo, dole mu tafi Urushalima don mu tsira daga Babiloniyawa da kuma sojojin Arameyawa.’ Saboda haka ne muke a Urushalima.”
12 Lalu TUHAN Yang Mahakuasa, Allah Israel, menyuruh aku pergi kepada orang Yehuda dan Yerusalem, dan menyampaikan pesan TUHAN ini kepada mereka, "Aku, TUHAN, bertanya mengapa kamu tidak mau mendengarkan Aku, dan tak mau menuruti perintah-perintah-Ku.
Sai maganar Ubangiji ta zo wa Irmiya cewa,
“Ga abin da Ubangiji, Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa ka tafi ka faɗa wa mutanen Yahuda da kuma mutanen Urushalima cewa, ‘Ba za ku koyi darasi ku kuma yi biyayya da maganata ba?’ In ji Ubangiji.
14 Yonadab melarang keturunannya minum anggur, dan mereka taat kepada larangan itu. Sampai hari ini tak seorang pun dari mereka minum anggur. Tapi Aku terus-menerus berbicara kepada kamu, dan kamu tidak mau mendengarkan.
‘Yehonadab ɗan Rekab ya umarci’ya’yansa maza kada su sha ruwan inabi sun kuma kiyaye wannan umarni. Har yă zuwa yau ba sa shan ruwan inabi, domin sun yi biyayya da umarnin kakansu. Amma na yi muku magana sau da sau, duk da haka ba ku yi biyayya ba.
15 Terus-menerus Aku mengutus kepadamu semua hamba-Ku para nabi, dan mereka telah menasihatkan kamu untuk memperbaiki kelakuanmu dan berhenti berbuat jahat. Mereka memperingatkan kamu untuk tidak menyembah ilah-ilah lain dan tidak mengabdi kepada mereka, supaya kamu dapat terus tinggal di negeri ini yang telah Kuberikan kepadamu dan kepada leluhurmu. Tapi kamu tidak mau memperhatikan dan tidak mau mendengarkan Aku.
Sau da sau na aika dukan bayina annabawa gare ku. Suka ce, “Kowannenku ya juyo daga mugayen hanyoyinsa ya sabunta ayyukansa; kada yă bi waɗansu alloli don yă bauta musu. Ta haka za ku zauna a cikin ƙasar da na ba ku da kuma kakanninku.” Amma ba ku saurara ba, ba ku kuwa ji ni ba.
16 Keturunan Yonadab taat kepada perintah bapak leluhur mereka, tapi kamu tidak mau taat kepada-Ku.
Zuriyar Yehonadab ɗan Rekab sun yi biyayya da umarnin da kakansu ya ba su, amma waɗannan mutane ba su yi mini biyayya ba.’
17 Karena itu, Aku, TUHAN Yang Mahakuasa, Allah Israel, akan mendatangkan ke atas kamu--orang Yehuda dan Yerusalem--segala bencana yang telah Kutentukan untuk kamu, seperti yang sudah Kukatakan. Hal itu Kulakukan karena kamu tidak mau mendengarkan apabila Aku berbicara kepadamu, dan kamu tidak mau menjawab ketika Aku memanggil kamu."
“Saboda haka, ga abin da Ubangiji Allah Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa, ‘Ku saurara! Zan kawo wa Yahuda da kuma kowane mutumin da yake zama a Urushalima kowace masifar da na ambata a kansu. Na yi musu magana, amma ba su saurara ba; na kira su, amma ba su amsa ba.’”
18 Lalu aku berkata kepada orang-orang kaum Rekhab bahwa TUHAN Yang Mahakuasa, Allah Israel, berkata begini, "Kamu telah taat kepada leluhurmu Yonadab; semua perintahnya telah kamu turuti dan jalankan.
Sai Irmiya ya ce wa iyalin Rekabawa, “Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa, ‘Kun yi biyayya da umarnin kakanku Yehonadab kuka kuma kiyaye dukan umarnansa kuka yi kome bisa ga tsari.’
19 Karena itu, Aku, TUHAN Yang Mahakuasa, Allah Israel, berjanji bahwa dari keturunan Yonadab anak Rekhab selalu akan ada orang laki-laki yang melayani Aku."
Saboda haka, ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa, ‘Yehonadab ɗan Rekab ba zai taɓa rasa mutumin da zai yi mini hidima ba.’”

< Yeremia 35 >