< Ayyukan Manzanni 15 >

1 Wadansu mutane suka zo daga Yahudiya suka koyar da 'yan'uwa, cewa, “Idan ba yi maku kaciya bisa ga al'addar Musa ba, ba za ku sami ceto ba.”
Aye sa wa suri Uyahudiya wa e Uantakiya, unu bezizi anu tarsa Asere agi ingi daki agbara anu kasi ubuka utanda u Musa unu mada kem me ubura wasere ba.
2 Da Bulus da Barnaba suka tunkare su da mahawara, sai 'yan'uwa suka yanke shawara Bulus da Barnaba da wasu su je Urushalima wurin manzanni da dattawa a kan wannan magana.
Barki u gbardang umataran a tuburko Bulus, Barnabas nan aye wa haa Ujarusalem ahira adura nan ananu anu tarsa Asere.
3 Da shike iklisiya ce ta aike su, sai suka bi ta Finikiya da ta Samariya suka sanar da tuban al'ummai. Ya kawo murna mai yawa a wurin 'yan'uwa.
Anu tarsa Asere wa ka tibi we, wa tarsinFinikiya nan Usamariya wa aki wa buu abanga an desa wa zo we Mayahudawa sa wa kabi tize ta Asere, mu ruba manu tarsa Asere mu rum.
4 Bayan sun zo Urushalima, sai iklisiya da manzanni da dattawa, suka marabce su, sai suka fada masu abin da Allah ya yi ta wurinsu.
Sawa aye Ujarusalem wa kurzo vat ti mum me sa Asere awuza in we, ana kadura kasere, ananu nan anu tarsa Asere wa issi we unu aye.
5 Amma wadansu mutane wadanda suka ba da gaskiya daga cikin Farisawa, suka tashi suka ce, “Dole ne a yi masu kaciya a kuma umarce su su kiyaye dokar Musa.”
Aye anyimo Amafarisiyawa wa tonno wa gu,” ya cukuno gbas ande sa wa zo we Mayahudawa agbari we”. Wa kuri wa tarsi tize ti Musa.
6 Sai manzanin da dattawan suka taru don su duba wannan lamari.
Ana kadura kasere nan annu wa cukuno wa gamiri tizee me.
7 Bayan mahawara mai tsanani, sai Bitrus ya tashi ya ce masu, “'Yan'uwa, kun san lokacin baya da ya wuce, Allah ya yi zabi a cikinku, cewa ta bakina ne al'ummai za su ji bishara, su kuma ba da gaskiya.
Anyimo ugamara utizee me Bitrus m hiri ma tonno ma gun wee,”Anuhenu in rusa dadatti Ugomo Asere ma zaukam unu guna ande sa wa zoo we Mayahudawa wadi kunna tize tasere anyo am wa kabi tini “.
8 Allah, wanda ya san zuciya, ya yi masu shaida, ya kuma basu Ruhu Mai Tsarki kamar yadda ya yi mana;
Asere sa arusa iruba ikonde vi, ma kaba we madi nya we bibe biriri kasi haru me”.
9 kuma bai bambanta mu da su ba, ya tsabtace zuciyarsu ta wurin bangaskiya.
Daki ma harzinan duru nan wee, ma wuna mu ruba muweme lau, nanu inko iruba.
10 To, saboda haka don me kuke gwada Allah, kuna sa wa almajirai nauyi a wuya wanda ubanninmu duk da mu ba mu iya dauka ba?
Barki ani me, nyani ya wuna i nyara ibati Asere, unu cira udangdang sa uteki ni kara na coo nan haru, i cani anu tarsa Uyesu. I rusa barki ugomo Asere sa Yesu maninta kem uburaa kasi we me.
11 Amma mun gaskanta za mu samu ceto ta wurin alherin Ubangiji Yesu, kamar yadda suke.”
Irusa barki ugomo Asere sa Yesu mani ta kem uburaa kasi we me.
12 Dukan taron jama'ar suka yi shiru sa'adda suke sauraron sakon shaidar da mamakin abin da Allah ya yi ta wurin Bulus da Barnaba a cikin al'ummai.
Vat ni gura nanu me ni cukuno tik unu me ni cukuno tik unu kunna Ubarnabas nan Bulus, in nu boo ti mum tibi yau sa Ugomo Asere ma wuza ahiran de sa wa zo we Mayahudawa.
13 Bayan sun gama magana, Yakubu ya amsa, ya ce, “'Yan'uwa, ku ji ni.
Sa wa mara tizee Yakubu ma gu “nihenu kunnan me”.
14 Saminu ya fada yadda Allah ya fara nuna jinkai ga al'ummai domin ya dauke jama'a daga cikinsu domin sunansa.
Simon ma tubi u boo uhem me sa Asere awuzi an desa wa zo we Mayahudawa unu tuba, barki niza nimeme.
15 Maganar annabawa ta yarda da wannan, kamar yadda yake a rubuce,
Tizee me ta wuna rep nan tanu kurzozo utize ta sere.
16 'Bayan wadannan abubuwa zan dawo, zan gina gidan Dauda wanda ya fadi kasa; in sake gina bangonsa, in tsayar da shi,
Indi kuri uzee in kurzo ani kasi utuba me.
17 saboda sauran jama'a su nemi fuskar Ubangiji, har da al'ummai da ake kira da sunana.
Batti ukasu wasu wannu upata ande sa wa zoo we Mayahudawa wa kabi Yesu.
18 Wannan shine abin da Ubangiji ya fadi, shi wanda ya yi wadannan abubuwa da aka sani tun zamanin da. (aiōn g165)
U buka ugomo Asere wazigino me sa ma buki datti. (aiōn g165)
19 Saboda haka, a gani na kada mu matsa wa al'umman da suka juyo gun Allah;
U iraa um wazigenne me, ande sa wa kati a bussur we.
20 amma zamu rubuta masu da cewa, su guje wa gumaka da zina da faskanci da maye da cin mushe.
Caa ti nyertike wen unu guna kati wa ree imum yare ima kiri nan inama sa daki aweki wan mayee.
21 Tun zamanin da akwai mutane a kowanne birni wadanda suke wa'azi da karatun Musa a majami'u kowanne Asabaci.”
I rusa ati wee tu datti sa ta agiza u cara sassas ati pinpin sassas anyimo ati denge tinigura wa wuza katuma in tizee ti Musa vat uwui uvenke wa asabar.
22 Sai ya yi wa manzanin kyau su da dattawa da dukan iklisiyar su zabi Yahuza da Barnaba da Sila da dattawan iklisiya a tura su Antakiya tare da Bulus da Barnaba.
Ya wuu are ana kadura kasere nan nanu vat na anu tarsa Asere wa zauka Yahuda, Barnabas nan Silas wa tono we U think antakiya upata Bulus nan Barnabas.
23 Sai suka rubuta wasika, “Manzani da dattawa da 'yan'uwa zuwa ga al'ummai 'yan'uwa a Antakiya da Suriya da Kilikiya, gaisuwa mai yawa.
Wa nyertike kadura kani iss ahira anu henu uwe ande sa inzo Ayahudawa, sa wa rani Uantakiya, Suriya nan Kilikiya.
24 Mun ji cewa wasu mutane daga cikinmu wadanda ba mu umarce su ba, sun fita daga cikinmu sun yi maku koyarwar da ta daga maku hankali.
Ta kunna agi aye anyimo aruu wa suro sarki urusa uroo in tire tize sa wazin unu carsa ushi murubani.
25 Ya yi kyau da dukanmu, muka amince mu zabi wadansu mutane mu tura su wurinku tare da Bulus da Barnaba,
Barki ani me ta ira ya wuna urii ti tummi aye upata u Bulus nan Barnabas ahirabashi me.
26 mutane wadanda suka sadaukar da ransu domin sunan Ubangiji Yesu Almasihu.
An desa wa nya ace awe barki katuma ku ugomo Asere Yesu kristi.
27 Mun aika Yahuza da Sila su gaya maku wadannan abubuwa.
Ta kuru ta tuma Yahuda nan Silas wa e wa buki shi imum i' inde me.
28 Saboda haka ya yi kyau Ruhu Mai Tsarki da mu, kada mu sa maku nauyi fiye da wadannan abubuwan:
Bibe bi ugomo Asere nan haru ta iraa ya wuna urii kati acani shi imum sa idi aki ni kara nishi.
29 ku bar yi wa gumaka hadaya, ku bar cin mushe da shan kayan maye da zina da faskanci, in kun kiyaye wadannan abubuwa za ku zauna lafiya. Ku huta lafiya.”
Kati irii nan isii imum be sa barka barki makiri, kati iri binama sa daki aweki bini, kati irii maye.
30 Da aka sallame su, sai suka je Antakiya. Bayan sun tara jama'a sai suka ba su wasikar.
Wa dusa uhana Uantakiya wa ori anu tarsa Asere wa nya we kadura me.
31 Bayan da suka karanta ta, sai suka yi murna sosai saboda karfafawa.
Sa wa kunna kadura me wa wuu mu ruba mu rum.
32 Yahuza da Sila, da shike su annabawa ne, suka karfafa 'yan'uwa da kalmomi masu yawa.
Yahuda nan Silas wa nya we tizee sa tidi kinki we akara amuruba.
33 Bayan sun yi kwananki a wurin, sai aka sallame su zuwa wurin 'yan'uwa wadanda suka aiko su.
Sa wa wuna tiye nan we wa kuri in na puru arum uka kem ande sa wa tuma we.
34 Amma ya gamshe Sila ya zauna a wurin.
Silas ma iri ya wuna me uri ma cukuno nan we.
35 Amma Bulus da Barnaba suka tsaya a Antakiya da sauran 'yan'uwa, suna koyar da maganar Ubangiji.
Bulus nan Barnabas wa tonno u Antakiya nan aye gbardang wa ri aje anu boo anu tize tu ugomo Asere
36 Bayan kwanaki kadan Bulus ya ce ma Barnaba, “Mu koma yanzu mu ziyarci dukan 'yan'uwa da muka yi masu bisharar Ubangiji, mu ga yadda suke.
Sa wa wuna tiye, Bulus ma gun Banabas caa ti tarsi anu me sa ta bezi we tizee tasere ti iri nyanini wa rani anyimo me.
37 Barnaba yana so su dauki Yahaya wanda kuma ake kira Markus.
Barnabas ma nyari uguna wada dusa me nan Yohana desa atisa me Markus.
38 Amma Bulus ya yi tunanin bai kamata a tafi da Markus ba, tun da ya bar su a Bamfiliya bai ci gaba da su ba.
Bulus magu “ida rizi me ti dusa nan Markus sa maa ceki during u Familiya daki ma ree aje nan haru”.
39 Nan jayayya ta tashi tsakaninsu, har suka rabu da juna sai Barnaba ya tafi tare da Markus suka ketare zuwa Kuburus.
Matara acee awe me wa harzina, Banabas ma ziki Markus wa dusa u hana Sayifurus.
40 Amma Bulus ya zabi Sila suka tafi, bayan 'yan'uwa sun yi masu addu'ar alherin Allah ya kiyaye su.
Sa anu tarsa Asere wa wuna we birigara, Bulus ma ziki Silas wa dusa.
41 Bulus ya tafi ya zazzaga Suriya da Kilikiya yana ta karfafa iklisiyoyin.
Ma tarsi Suriya nan kilikiya unu kingizi anu tarsa Asere nikara.

< Ayyukan Manzanni 15 >