< Yohanna 1 >

1 A cikin farko akwai Kalma, Kalmar kuma tana tare da Allah, wannan Kalma kuwa Allah ne.
Dati inu tuba Nigburang na rani, nigbura nazi nigino me nan Asere, nigbura nigino me Asere mani.
2 Shi kuwa tare da Allah yake tun farko.
Me mani datti unu tuba mazi nan Ugomo Asere.
3 Dukan abu ta wurinsa aka yi su, babu abin da aka halitta sai ta wurin sa.
Vatt timumum, awuzi ahira ameme, daki a barka ire imum sarki me ba.
4 A cikinsa rai ya ke, kuma wannan rai ya zama haske ga dukan mutane.
Me mani ivai irani, ivai igino me ya cukuno masaa ma nabu.
5 Hasken ya haskaka a cikin duhu, kuma duhun bai rinjaye shi ba.
Masaa mazin nu gido mareu, mareu me daki ma ranga masaa ba.
6 Akwai wani mutum wanda Allah ya aiko, mai suna Yahaya.
7 Ya zo a matsayin mai ba da shaida game da hasken, domin kowa ya ba da gaskiya ta wurinsa.
8 Ba Yahaya ne hasken ba, amma ya zo ne domin ya shaida hasken.
9 Wannan shine haske na gaskiya mai ba da haske ga dukan mutane, da ke zuwa cikin duniya.
Kadure ka masaa me ka raani sa ka ehzi unee me sa mazi nu bezi anu masaa me.
10 Yana cikin duniya, kuma an halicci duniya ta wurinsa, amma duniya bata san shi ba.
Maa ra anyimo unee me, unee me wa cukuno atari ti meme vat anime unee me waa rusi in me ba.
11 Ya zo wurin nasa, amma nasa basu karbe shi ba.
Maa eh ahira anu meme, anu ameme wa nyare me.
12 Amma duk iyakar wadanda suka karbe shi, suka kuma ba da gaskiya ga sunansa, ya ba su 'yanci su zama 'ya'yan Allah.
Vat ibinani andesa waa kabi me, andesa wahemi in niza ni meme maa nya we nikara wa cukuno ahana Asere.
13 Wadanda aka haife su ba ta wurin jini ba, ko ta wurin nufin jiki, ko nufin mutum, amma ta wurin Allah.
Ande besa ayoo inzo a maye ba nani usuro unipum nani unubu, usuro Asere ani.
14 Kalmar kuma ya zama jiki ya zauna cikin mu. Mun ga daukakarsa, daukaka irin ta makadaici shi kadai wanda ya zo daga Uban, cike da alheri da gaskiya.
Nigburang niginome na cukuno nipum. Anyimo aru ta ira ni nonzo nimeme, ninonzo ni vana u inde ugino me ahira acoo umeme, gbem ini mum iriri nan kadure.
15 Yahaya ya yi shaida akansa yana kira da karfi, cewa, “Wannan shine wanda na yi magana a kansa cewa, 'Shi wanda ke zuwa bayana, ya fi ni, domin ya kasance kafin ni.'”
Yuhana maa bezi uni tisa in nikara magu, “Unu ugeme me mani maa buki tize anice nimeme unu guna, 'Desa ma ehze adumo am ma tekum, barki maa rani aje am.”'
16 Domin daga cikarsa ne muka karbi alheri akan alheri.
Barki umyinca umeme taa kabi imum iriri aseser imum iriri.
17 Gama shari'a ta zo daga wurin Musa. Alheri da gaskiya sun zo ta wurin Yesu Almasihu.
Barki u inko utize atari ti Musa a nya tini urunta nan kadure. ka ciki ahira a Yeso vana Asere cas.
18 Babu lokacin da wani ya taba ganin Allah, shi wanda shi kadai ne Allah, wanda ke jingine da kirjin Uba, shi ya bayyana shi.
Daki a iri uganiya sa uye ma iri Asere ba. Vana u inde Asere me, me sa ma hibi abigiri ba acoo, me mani maa bezi me.
19 Wannan ita ce shaidar Yahaya sa'adda Yahudawa suka aika da Firistoci da Lawiyawa zuwa gareshi don su tambaye shi, “Wanene kai?”
Yahaya ma beziwe imumbe samarusa, ine ini ayahudawa watumi ahira ana katuma kudege. Ugomo Asere nannan lawiya uhana urshalima wa ikime nani memani aveni.
20 Ya fada dalla dalla, kuma bai musunta ba, yana amsa masu cewa, “ba nine Almasihu ba.”
Manno mabuki kadura, daki mawuzi matara nan weba ma; azomemani ugomo asere ba.
21 Sai suka tambaye shi, “To kai wanene? Kai Iliya ne?” Yace, “Ba ni ba ne.” Suka ce, “Kai ne anabin?” Ya amsa, “A'a”.
Wanna wa ikime wagun me aneni homami iliya me? makabirkawe, “A'a azomemaniba.” Wanno wagunme hamani unu beze tizeme? Manno magunwe, A; a”.
22 Sai suka ce masa, “Kai wanene, domin mu bada amsa ga wadanda suka aiko mu? Me kake fadi game da kanka?”
Wanno wakuri wa ikime hu aveni barki tikem ukabirka uweme barki tirusi imumbe satidi kabuka andesa tumanduru? Utisa nicce agi aveni?
23 Yace, “Ni murya ne, da ke kira cikin jeji, 'Ku daidaita hanyar Ubangiji,' kamar yadda annabi Ishaya ya fada.”
Makabirka we magun mi nigmirangnige sa nitisa anija'a nigusa nyani ugomo asere muriba mushime gusi imumbe sa Ishaya mazinnu boo me.”
24 Su wadanda aka aika daga wurin Farisawa suke. Sai suka tambaye shi cewa,
We me, Afarisiyawa wani watumi we.
25 “To don me kake baftisma idan kai ba Almasihu bane, ko Iliya, ko annabin?”.
Wanno wa ikime barki nyanini uzorsanu azohu ugomo asere mani ba a zohu iliya mani ba hume unu bezizzi kadura kagino me?
26 Yahaya ya amsa masu, cewa, “Ina baftisma ne da ruwa. Amma a cikinku akwai wani tsaye wanda ba ku sani ba,
Yahaya makabirka we, magunwe me in gei mani in zorso anabon, uye maluri anyimo ashime sa iteshi me.
27 shi wanda ke zuwa bayana, wanda ko igiyar takalminsa ban isa in kwance ba.”
Memani ma-eze adumo umunu be sa binyimo bakpatak ameme daki mabari in suso ini ma ba.
28 Wadannan abubuwa sun faru ne a Baitanya, a dayan ketaren Urdun, a wurin da Yahaya ke Baftisma.
Awuzi anime ubatanya uni uhuru uraba u urdu uni, ahira sa yahaya ma zorso anabon.
29 Washegari, Yahaya ya ga Yesu yana zuwa wurinsa ya ce, “Duba, ga Dan Ragon Allah wanda ke dauke zunubin duniya!
Unu sana-ahira yahaya ma iri yeso ma eze ahira ameme, yahaya magu,”yaira mi vana ubitan bu gomo asere, desa madi ziki madini munee.
30 Wannan shine wanda na fada maku cewa, “Shi wanda ke zuwa bayana ya fi ni, domin ya kasance kafin ni.'
Anime ani mabukishi uye ma eze adumo am, memani unaje am barki dati marani aminiba.
31 Ban san shi ba, amma saboda a bayyana shi ga Isra'ila ne nazo ina baftisma da ruwa. “
Dati maruseme ba me abezeme ayumu isaraila ma-ah ma zorsanu in maye.
32 Yahaya ya shaida, cewa, “Na ga Ruhu yana saukowa kamar kurciya daga sama, ya kuma zauna a kansa.
Yahaya kaberka magu ma-ira bibewu bezennu tuzo. Kase kuhurge ka sure a zesare ku cukuno ane gerza numeme.
33 Ban gane shi ba, amma shi wanda ya aiko ni in yi baftisma cikin ruwa ya fada mani cewa, 'duk wanda ka ga Ruhun ya sauka kuma ya zauna a kansa, shine wanda ke yin baftisma cikin Ruhu mai tsarki.'
Dati maruseme ba, memani dese matumum in zorso anu in mayi, memani ma bukum dese ma ira bibew ba asere batu bikure bicukunu aneeh numeme memani. Ma zorsa anabu in bibew ba asere.
34 Na gani, na kuma shaida cewa wannan shine Dan Allah.”
Makure ire in kure beze, unu uginome vana asere mane.
35 Kuma, washegari, da Yahaya na tsaye da biyu daga cikin almajiransa,
Unu sana ahirs yahaya ma lure nan na nakatuma ana ware.
36 suka ga Yesu na wucewa, sai Yahaya ya ce, “Duba, ga Dan rago na Allah!”
Mazen nuhira yeso mazen tanu manno magu irane vana ubetam baasere!”
37 Sai almajiransa biyu suka ji ya fadi haka, suka kuwa bi Yesu.
Ahana akztumame ana ware sa wakunna ma rezo adeze, wanno wadusa wa tarse yeso.
38 Da Yesu ya waiwaya ya gan su suna bin sa, sai ya ce masu, “Me kuke so?” Suka amsa, “Rabbi (wato 'Mallam'), ina kake da zama?”
Yeso magamirka ma iri wazinnu tarsa ume, manno maunwe, “Nyanini izin nu nyarame? Wanno wagun me, hu unu urusa abanga abanname unu unyenkike uciki abanie.
39 Yace masu, “Zo ku gani.” Sai suka zo suka ga inda yake zama; suka zauna da shi ranan nan, gama wajen sa'a ta goma ne.
Manno magun wae ayeni, i'iri.” Wanno waha waka ira ahira me sa machikin, wanno wahirii negome uhana azumo anazi unu wunjoro.
40 Daya daga cikin wadanda suka ji maganar Yahaya suka kuma bi Yesu shine Andarawus, dan'uwan Siman Bitrus.
Unu idai ayumo ana wareme sa wakunna tize ti yahaya wanno wa kuri wa tarzi yeso, andarawas mani mazi uhenu u bitrus.
41 Ya fara neman dan'uwansa Siman yace masa, “Mun sami Almasihu” (wanda ake kira 'Kristi').
Maubi ma uhenu umeme sa bitrus, takem Asere, “Memani asere ma hummaka maturi me.
42 Ya kawo shi wurin Yesu. Yesu ya dube shi yace, “Kai ne Siman dan Yahaya. Za a kira ka Kefas,” (ma'ana, 'Bitrus').
Manno mahan me ahira Ayeso, Yeso ma iri me, magun me hamani saminu vana u yahaya? adi tesawe kefas.” (ni neni bitrus).
43 Washegari, da Yesu yana shirin tafiya zuwa Galili, sai ya sami Filibus, ya ce masa, “ka biyo ni.”
Sa ahira asana yeso mahiri udusa a manyanga mu galili, abini me ani makem Filibus magun me ano tarsam.
44 Filibus dan asalin Baitsaida ne, garin Andarawus da Bitrus.
Filibus unanu betsaida mani nepeni numeme nan andarawas, nan bitrus.
45 Filibus ya sami Natana'ilu yace masa, “Mun same shi, shi wanda Musa ya rubuta shi a cikin attaura, da annabawa: Yesu Dan Yusufu, Ba-Nazarat.”
Filibus ma kemnata-ala, magumme ta kem dey sa musa ma nyatike abanga ameme anyimo aka dura be sa ugomo. Asere ma inki men, ana kadura ka asere wa kuri wa nyentika abanga ameme, memani yeso una anu nazere, vana u yusufu.
46 Natana'ilu ya ce masa, “za a iya samun wani abu nagari a Nazarat?” Filibus yace masa, “Zo ka gani.”
Nata ala magunme ade kem imum ihuma unazarat me filibus magun me aye u'iri.
47 Yesu ya ga Natana'ilu yana zuwa wurinsa sai yayi magana game da shi, “Duba, Ba-Isra'ile na hakika wanda babu yaudara a cikinsa.”
Yeso ma-iri nata-ala ma eze ahira ameme, magu ina nu ana ira'a ni, unu u isara-ile nun ukadura, de besa mazo me ini mum izenze a puru ameme.
48 Natana'ilu yace masa, “Ta yaya ka san ni?” Sai Yesu ya amsa masa yace, “Tun kafin Filibus ya kira ka, sa'adda kake a gindin baure, na gan ka.”
Nata-ala magunme urusam abane? Yeso ma kabir kame ma gunme udaniya, sa wara akurame filibus matitiwe mamu rusawe.
49 Natana'ilu ya amsa, “Rabbi, Kai Dan Allah ne! Kai Sarkin Isra'ila ne!”
Nata-al ma kabirka me magu, “Una kura huu vana asere mani hurugomo isara'ila mani!”
50 Yesu ya amsa masa yace, “Don na ce maka, 'Na gan ka a gindin Baure', ka gaskanta? Za ka ga abubuwa da suka fi wannan girma.”
Yeso makabir ka me, “Ma gumme mi maguna huu mairawe akura uzunu bezi kadura, ude ire imum be sa iteki iginome.”
51 Sai yace, 'Hakika, hakika ina gaya maka, zaka ga sammai a bude, mala'ikun Allah kuma suna hawa suna sauka akan Dan Mutum.”
Yeso ma bukime ane ani mabuka, “Shi ide ire a zesere a harzena Malika asere wazen nu yize nan na tazu nan vana unuboo.

< Yohanna 1 >