< Osee 6 >

1 In their affliction they will seek me early, saying, Let us go, and return to the Lord our God; for he has torn, and will heal us; he will strike, and bind us up.
“Ku zo, mu koma ga Ubangiji. Ya yayyage mu kucu-kucu amma zai warkar da mu; ya ji mana ciwo amma zai daure mana miyakunmu.
2 After two days he will heal us: in the third day we shall arise, and live before him, and shall know [him]:
Bayan kwana biyu zai rayar da mu, a rana ta uku zai tashe mu, don mu rayu a gabansa.
3 let us follow on to know the Lord: we shall find him ready as the morning, and he will come to us as the early and latter rain to the earth.
Bari mu yarda da Ubangiji; bari mu nace gaba don mu yarda da shi. Muddin rana tana fitowa, zai bayyana; zai zo mana kamar ruwan bazara, kamar ruwan saman farko da yake jiƙe ƙasa.”
4 What shall I do to you, Ephraim? What shall I do to you, Juda? whereas your mercy is as a morning cloud, and as the early dew that goes away.
“Me zan yi da kai Efraim? Me zan yi da kai Yahuda? Ƙaunarku tana kamar hazon safiya, kamar raɓar safiya da takan ɓace.
5 Therefore have I mown down your prophets; I have slain them with the word of my mouth: and my judgment shall go forth as the light.
Saboda haka na yayyaga ku kucu-kucu tare da annabawana, na kashe ku da kalmomin bakina; hukuntaina sun haskaka kamar walƙiya a kanku.
6 For I will [have] mercy rather than sacrifice, and the knowledge of God rather than whole burnt offerings.
Gama jinƙai nake bukata, ba hadaya ba, ku kuma san Allah a maimakon hadayun ƙonawa.
7 But they are as a man transgressing a covenant:
Kamar Adamu, sun tā da alkawari, sun yi mini rashin aminci a can.
8 there the city Galaad despised me, working vanity, troubling water.
Gileyad birni ce ta mugayen mutane, da tabon alamun jini.
9 And your strength [is that] of a robber: the priests have hid the way, they have murdered [the people of] Sicima; for they have wrought iniquity in the house of Israel.
Kamar yadda mafasa sukan yi fakon mutum, haka ƙungiyoyin firistoci suke; suna kisa a hanya zuwa Shekem, suna aikata laifofi bankunya.
10 I have seen horrible [things] there, [even] the fornication of Ephraim: Israel and Juda are defiled;
Na ga wani abu mai bantsoro a gidan Isra’ila. A can Efraim ya miƙa wuya ga karuwanci Isra’ila kuma ta ƙazantu.
11 begin together grapes for yourself, when I turn the captivity of my people.
“Ku kuma, ya mutanen Yahuda, na shirya muku ranar girbi. “A duk sa’ad da zan mayar da dukiya wa mutanena,

< Osee 6 >