< 1 Chronicles 25 >

1 So Dauid and the captaines of the armie separated for the ministerie the sonnes of Asaph, and Heman, and Ieduthun, who should sing prophesies with harpes, with violes, and with cymbales, and their nomber was euen of the men for the office of their ministerie, to wit,
Dawuda tare da shugabannin mayaƙa, suka keɓe waɗansu daga’ya’yan Asaf, Heman da Yedutun don hidimar yin annabci, suna amfani da garayu, molaye da ganguna. Ga jerin mutanen da suka yi wannan hidima.
2 Of the sonnes of Asaph, Zaccur, and Ioseph, and Nethaniah, and Asharelah the sonnes of Asaph were vnder the hand of Asaph, which sang prophesies by the commission of the King.
Daga’ya’yan Asaf, Zakkur, Yusuf, Netaniya da Asarela.’Ya’yan Asaf sun kasance a ƙarƙashin kulawar Asaf, wanda ya yi annabci a ƙarƙashin kulawar sarki.
3 Of Ieduthun, the sonnes of Ieduthun, Gedaliah, and Zeri, and Ieshaiah, Ashabiah and Mattithiah, six, vnder the hands of their father: Ieduthun sang prophecies with an harpe, for to giue thankes and to praise the Lord.
Game da Yedutun kuwa, daga’ya’yansa maza. Gedaliya, Zeri, Yeshahiya, Shimeyi, Hashabiya da Mattitiya, su shida ne duka, a ƙarƙashin kulawar mahaifinsu Yedutun, wanda ya yi annabci, yana amfani da garaya a yin godiya da yabon Ubangiji.
4 Of Heman, the sonnes of Heman, Bukkiah, Mattaniah, Vzziel, Shebuel, and Ierimoth, Hananiah, Hanani, Eliathah, Giddalti, and Romamtiezer, Ioshbekashah, Mallothi, Hothir, and Mahazioth.
Game da Heman kuwa, daga’ya’yansa maza. Bukkiya, Mattaniya, Uzziyel, Shebuwel, Yerimot; Hananiya, Hanani, Eliyata, Giddalti, Romamti-Ezer, Yoshbekasha, Malloti, Hotir da Mahaziyot.
5 All these were the sonnes of Heman, the Kings Seer in the wordes of God to lift vp the horne: and God gaue to Heman fourtene sonnes and three daughters.
Dukan waɗannan’ya’yan Heman ne mai duba na sarki. An ba shi su ta wurin alkawarin Allah don yă ɗaukaka shi. Allah ya ba Heman’ya’ya maza goma sha huɗu da’ya’ya mata uku.
6 All these were vnder the hande of their father, singing in the house of the Lord with cymbales, violes and harpes, for the seruice of the house of God, and Asaph, and Ieduthun, and Heman were at the Kings commandement.
Dukan waɗannan mutane suna a ƙarƙashin kulawar mahaifansu don kaɗe-kaɗe da bushe-bushe a cikin haikalin Ubangiji, da ganguna, molaye da garayu, don hidima a gidan Allah. Asaf, Yedutun da Heman suna ƙarƙashin kulawar sarki.
7 So was their nomber with their brethre that were instruct in ye songs of the Lord, euen of al that were cunning, two hundreth foure score and eight.
Da su da danginsu, dukansu su 288 ne kuma horarru da ƙwararru ne a kaɗe-kaɗe da bushe-bushe domin Ubangiji.
8 And they cast lottes, charge against charge, aswel small as great, the cunning man as the scholer.
Baba ko yaro, malami ko ɗalibi, duk suka jefa ƙuri’a saboda ayyukan da za su yi.
9 And the first lot fell to Ioseph which was of Asaph, the second, to Gedaliah, who with his brethren and his sonnes were twelue.
Ƙuri’a ta fari, wadda take don Asaf, ta fāɗo a kan Yusuf,’ya’yansa maza da danginsa, 12 ta biyu a kan Gedaliya, danginsa da’ya’yansa maza, 12
10 The third, to Zaccur, he, his sonnes and his brethren were twelue.
ta uku a kan Zakkur,’ya’yansa da danginsa, 12
11 The fourth, to Izri, he, his sonnes and his brethren twelue.
ta huɗu a kan Izri,’ya’yansa maza da danginsa, 12
12 The fift, to Nethaniah, he, his sonnes and his brethren twelue.
ta biyar a kan Netaniya,’ya’yansa maza da danginsa, 12
13 The sixt, to Bukkiah, he, his sonnes and his brethren twelue.
ta shida a kan Bukkiya,’ya’yansa maza da danginsa, 12
14 The seuenth, to Iesharelah, he, his sonnes and his brethren twelue.
ta bakwai a kan Yesarela,’ya’yansa maza da danginsa, 12
15 The eight, to Ieshaiah, he, his sonnes and his brethren twelue.
ta takwas a kan Yeshahiya,’ya’yansa maza da danginsa, 12
16 The ninth, to Mattaniah, he, his sonnes and his brethren twelue.
ta tara a kan Mattaniya,’ya’yansa maza da danginsa, 12
17 The tenth, to Shimei, he, his sonnes and his brethren twelue.
ta goma a kan Shimeyi,’ya’yansa maza da danginsa, 12
18 The eleuenth, to Azareel, he, his sonnes and his brethren twelue.
ta goma sha ɗaya a kan Azarel,’ya’yansa maza da danginsa, 12
19 The twelft, to Ashabiah, he, his sonnes and his brethren twelue.
ta goma sha biyu a kan Hashabiya,’ya’yansa maza da danginsa, 12
20 The thirteenth, to Shubael, he, his sonnes and his brethren twelue.
ta goma sha uku a kan Shubayel,’ya’yansa maza da danginsa, 12
21 The fourtenth, to Mattithiah, he, his sonnes and his brethren twelue.
ta goma sha huɗu a kan Mattitiya,’ya’yansa maza da danginsa, 12
22 The fifteenth, to Ierimoth, he, his sonnes and his brethren twelue.
ta goma sha biya a kan Yeremot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
23 The sixteenth, to Hananiah, he, his sonnes and his brethren twelue.
ta goma sha shida a kan Hananiya, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
24 The seuenteenth, to Ioshbekashah, he, his sonnes and his brethren twelue.
ta goma sha bakwai a kan Yoshbekasha, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
25 The eighteenth, to Hanani, he, his sonnes and his brethren twelue.
ta goma sha takwas a kan Hanani, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa 12
26 The ninteenth, to Mallothi, he, his sonnes and his brethren twelue.
ta goma sha tara a kan Malloti, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
27 The twentieth, to Eliathah, he, his sonnes and his brethren twelue.
ta ashirin a kan Eliyata, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
28 The one and twentieth, to Hothir, he, his sonnes and his brethren twelue.
ta ashirin da ɗaya a kan Hotir, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
29 The two and twentieth, to Giddalti, he, his sonnes and his brethren twelue.
ta ashirin da biyu a kan Giddalti, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
30 The three and twentieth, to Mahazioth, he, his sonnes and his brethren twelue.
ta ashirin da uku a kan Mahaziyot, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
31 The foure and twentieth, to Romamti-ezer, he, his sonnes and his brethren twelue.
ta ashirin da huɗu a kan Romamti-Ezer, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa 12.

< 1 Chronicles 25 >