< Yakubu 2 >

1 Nuwana ning, na iwa dortu uyinnu sa uyenu un Cikilari bite Yisa Kristi, Cikilari ngongon, nin su liti sa maferu feru ba.
’Yan’uwana, a matsayinmu cikin Ubangiji Yesu Kiristi maɗaukaki, kada ku nuna bambanci.
2 Asa umong npira ada se minu nan nya lisosin mine nin ficancan fin zinariya nin nimon igegeme, umong tutun pira kikimon unan diru nimon nacara nin nimọn ndinong,
A ce wani ya shigo cikin taronku saye da zoben zinariya da riguna masu tsada, wani matalauci kuma saye da tsummoki shi ma ya shigo,
3 anung ani nceo ayi mine kiti nnit unan nimon igegeme, inin woroghe ''cikusu da so kiti kigegeme'' inin woro unan diru nimon nacare, ''Yisina kikani'' sa ''So nabunu ning,''
in kuka mai da hankali na musamman ga mutumin da yake da riguna masu tsadan nan kuka kuma ce, “Ga wurin zama mai kyau dominka,” amma kuka ce wa matalaucin nan, “Kai tsaya daga can,” ko kuwa, “Ka zauna a ƙasa kusa da ƙafafuna,”
4 na anughe din su ushara nan nya nati mine, iso anan shara nin kpilizu unanzan ba?
ashe, ba ku nuna bambanci a tsakaninku ke nan ba, kuka kuma zama alƙalai masu mugayen tunani?
5 Lanzan nuwana nayi ningh, na Kutellẹ na fere anan sali nimon nacara in yih ulele iso anan nimon nan nya yinnu sa uyenu nin sen gadu tigoh na awasu likawali udu kiti nale na idumun su me ba?
Ku saurara,’yan’uwana ƙaunatattu. Ashe, Allah bai zaɓi waɗanda suke matalauta a idon duniya don su zama masu wadata cikin bangaskiya, su kuma gāji mulkin da ya yi wa masu ƙaunarsa alkawari ba?
6 Anunghe nin di yassu anan diru nimon nacara! Na anan nimon nacarere din yoh minu bå, na inunghere din cin ninghinu kutẹin nsharawe bå?
Ga shi kun wulaƙanta matalauta. Ashe, ba masu arziki ne suke cutarku ba? Ba su ba ne suke jan ku zuwa kotu?
7 Na anan nimon nacarere din nanzu lisa ligegeme longo na iwa yicila minu mun ba?
Ba su ba ne suke ɓata sunan nan mai martaba wanda aka san ku da shi ba?
8 Vat nin nani asa ukulo uduka tigowe nafo na ina yertu nan nya liru Kutellẹ, ''Uma su usü nnan lisosin kupofe nafo litife,'' usu gegeme.
In fa kun kiyaye dokan nan ta mulki wadda take cikin Nassi mai cewa, “Ƙaunaci maƙwabcinka kamar kanka,” kun yi daidai.
9 Nin nani asa ufere among usu nani imon icine, udin su kulapi, ushara nkifofi ina nin so anan nalapi.
Amma in kuka nuna bambanci, kun yi zunubi ke nan shari’a kuma ta same ku da laifi a matsayin masu karya doka.
10 Ulenge na adoffino uduka vat, aminin tana nan nya nrum cas, aso unan tanu nan nyan duke vat.
Gama duk wanda ya kiyaye dukan doka amma ya yi tuntuɓe a kan abu ɗaya kaɗai, ya zama mai laifin karya dukansu ke nan.
11 Ame Kutellẹ na ana woro “Na uwa su uzina ba,'' amere kuru aworo ''na uwa molsu anit ba,'' andi na usu uzina, umini na molo unit, uso unan kalin duka Kutellẹ.
Gama shi da ya ce, “Kada ka yi zina,” shi ne kuma ya ce, “Kada ka yi kisankai.” In kuwa ba ka zina amma kana kisankai, ka zama mai karya doka ke nan.
12 Nani imon ile na idin bellẹ na iso innare idin sue, nafo na ale na iba sunani ushara nbuntu.
Ku yi magana ku kuma yi aiki kamar waɗanda za a yi musu shari’a bisa ga doka mai ba da’yanci,
13 Bara ushara din dasu sa nkune-kune kiti nalenge na idin dursu nkune- kune ba. Nkune-kune din li likaran shara.
gama za a yi wa duk wanda bai nuna jinƙai ba hukunci babu jinƙai. Jinƙai yakan yi nasara a kan hukunci!
14 Iyaghari gegeme nuwana nin assa umonn nworo adumun nin yinnu sa uyenu a na ayita nin katwa kacine ba, uleli u yinnu sa uyene wasa utuchu-ghe?
Wanda amfani ne,’yan’uwana, a ce wani yă ce yana da bangaskiya, amma ba shi da ayyuka? Anya, wannan bangaskiya za tă iya cetonsa kuwa?
15 Asa gwana kilime sa kishono din pizuru nimon shonu kidowo nin nimonli liyirin,
A ce wani ɗan’uwa ko’yar’uwa ba shi da riguna ko abincin yini,
16 umaong nan nya mine woro nani ''cang idi so mang, ilanza momo illi ishito, a na anung in nin nani imonle na idin pizure bara kidowo ba, iyaghari ngegeme?
sai waninku yă ce masa, “Sauka lafiya, Allah ya ba da ci da sha da kuma sutura,” amma bai yi wani abu game da bukatunsa na jiki ba, ina amfani?
17 Nanere wang unin uyinnu sa uyenu andi na katwa kacine duku ba, libiari.
Haka ma bangaskiya ita kaɗai, in ba tare da ayyuka ba, matacciya ce.
18 Vat nani asa umong woro, ''Fe dumun yinnu sa uyenu, a meng yita nin katuwa kacine,'' dursai uyinnu sa uyenu fe sa katuwa, meng ba dursu fi uyinnu sa yenu ninghe nan nya katwa nighe.
Amma wani zai ce, “Kai kana da bangaskiya; ni kuma ina da ayyuka.” Ka nuna mini bangaskiyarka ba tare da ayyuka ba, ni kuma zan nuna maka bangaskiyata ta wurin abin da nake yi.
19 Uyinna Kutellẹ kurumari nanere. Agbergenu wang in yinna nani ketuzu.
Ka gaskata cewa Allah ɗaya ne. To, da kyau! Ai, ko aljanu ma sun gaskata wannan, har da rawan jiki.
20 Udi nin su uyinin wangha unit ulala, nworu uyinnu sa uyenu sa katuwa uso hem.
Kai wawa, kana son tabbaci cewa bangaskiya marar ayyuka banza ce?
21 Ndunsu ame Ibrahimẹ, uciff in yinnu sa uyenu bite wa se useru kiti Kutellẹ bara katuwa kacine na awa nakpa gono me Ishaku kiti Kutellẹ?
Ashe, ba a mai da kakanmu Ibrahim mai adalci saboda abin da ya yi ba ne sa’ad da ya miƙa ɗansa Ishaku a bisa bagade?
22 Uyene uyinnu sa uyenu me na cinu nin katuwa me, nanere wang katuwa me na kulo nan nya yinnu sa uyenu me.
Ai, ka gani cewa bangaskiyarsa da ayyukansa sun yi aiki tare, bangaskiyarsa kuma ta zama cikakkiya ta wurin abin da ya yi.
23 Nanere uliru Kutellẹ wa kulo na uwa woro “Ibrahim wa yinnin nin Kutellẹ, unnere iwa bataghe unan fiu Kutellẹ.” Bara nani iwa yicughe udondon Kutellẹ.
Aka kuma cika nassin nan da ya ce, “Ibrahim ya gaskata Allah, aka kuma lissafta wannan adalci ne gare shi,” aka kuma ce da shi abokin Allah.
24 Uyenẹ, kiti katuwari unit nse usurtu, na kitenen yinnu sa uyenu chas ba.
Kun ga cewa ashe mutum zai sami kuɓuta ta wurin abin da ya yi ne ba ta wurin bangaskiya kaɗai ba.
25 Nanere wang Rahap ukilaki wase usurtu bara katwa kacine, kubẹ na awa seru anan kadura, a duro nani long libau ugang?
Ta haka kuma ashe, Rahab karuwan nan ba a ɗauke ta mai adalci ce saboda abin da ta yi ba ne sa’ad da ta ba wa’yan leƙen asirin nan masauƙi ta kuma sallame su suka tafi ta wata hanya dabam?
26 Nafo kidowa sa nfip libbiari, Nanere wang uyinnu sa uyeni sa katuwa libbiari.
Kamar yadda jikin da babu ruhu matacce ne, haka ma bangaskiyar da babu ayyuka matacciya ce.

< Yakubu 2 >