< حزقیال 5 >

بگیر و آن را مثل استره حجام به جهت خود بکار برده، آن را بر سر و ریش خود بگذران وترازویی گرفته، مویها را تقسیم کن. ۱ 1
“Yanzu, ɗan mutum, ka ɗauki takobi mai kaifi ka kuma yi amfani da shi kamar rezan mai aski don askin kanka da gemunka. Sa’an nan ka ɗauki ma’auni ka kuma raba gashin.
و چون روزهای محاصره را به اتمام رسانیده باشی، یک ثلث را در میان شهر به آتش بسوزان و یک ثلث راگرفته، اطراف آن را با تیغ بزن و ثلث دیگر را به بادها بپاش و من در عقب آنها شمشیری خواهم فرستاد. ۲ 2
Sa’ad da kwanakin ƙawanyarka sun ƙare, sai ka ƙone kashi ɗaya bisa uku na gashin da wuta a cikin birnin. Ka ɗauki kashi ɗaya bisa uku ka yayyanka shi da takobi kewaye da birnin. Ka kuma watsar da kashi ɗaya bisa uku a iska. Gama zan fafare su da takobin da aka zāre.
و اندکی از آن را گرفته، آنها را در دامن خود ببند. ۳ 3
Amma ka ɗibi gashi kaɗan ka daure a shafin rigarka.
و باز قدری از آنها را بگیر و آنها را درمیان آتش انداخته، آنها را به آتش بسوزان وآتشی برای تمام خاندان اسرائیل از آن بیرون خواهد آمد.» ۴ 4
Har yanzu, ka ɗibi kaɗan na waɗannan ka zuba su cikin wuta su kuma ƙone. Wuta zai bazu daga nan zuwa dukan gidan Isra’ila.
خداوند یهوه چنین می‌گوید: «من این اورشلیم را در میان امت‌ها قرار دادم و کشورها رابهر طرف آن. ۵ 5
“Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya ce Urushalima ce wannan, wadda na kafa a tsakiyar al’ummai, da ƙasashe kewaye da ita a ko’ina.
و او از احکام من بدتر از امت‌ها واز فرایض من بدتر از کشورهایی که گرداگرد اومی باشد، عصیان ورزیده است زیرا که اهل او احکام مرا ترک کرده، به فرایض من سلوک ننموده‌اند.» ۶ 6
Duk da haka cikin muguntarta ta yi tayarwa a kan dokokina da ƙa’idodina fiye da al’ummai da ƙasashe kewaye da ita. Ta ƙi dokokina ba tă kuwa bi ƙa’idodina ba.
بنابراین خداوند یهوه چنین می‌گوید: «چونکه شما زیاده از امت هایی که گرداگرد شما می‌باشند غوغا نمودید و به فرایض من سلوک نکرده، احکام مرا بعمل نیاوردید، بلکه موافق احکام امت هایی که گرداگرد شما می‌باشندنیز عمل ننمودید، ۷ 7
“Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya ce kin yi ƙin ji fiye da al’umman da suke kewaye da ke ba ki kuma bi ƙa’idodina ko ki kiyaye dokokina ba. Ba ki ma dace da matsayin al’umman da suke kewaye da ke ba.
لهذا خداوند یهوه چنین می‌گوید: من اینک من به ضد تو هستم و در میان تو به نظر امت‌ها داوریها خواهم نمود. ۸ 8
“Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya ce Ni kaina ina gāba da ke, Urushalima, kuma zan hukunta ki a gaban al’ummai.
و با تو به‌سبب جمیع رجاساتت کارها خواهم کرد که قبل از این نکرده باشم و مثل آنها هم دیگر نخواهم کرد. ۹ 9
Saboda dukan gumakan banƙyamarki, zan yi abin da ban taɓa yi ba, ba kuwa zan ƙara yinsa ba.
بنابراین پدران در میان تو پسران راخواهند خورد و پسران پدران خویش را خواهندخورد و بر تو داوریها نموده، تمامی بقیت تو رابسوی هر باد پراکنده خواهم ساخت.» ۱۰ 10
Saboda haka a cikinki ubanni za su ci’ya’yansu,’ya’ya kuma za su ci ubanninsu. Zan hukunta ki zan kuma watsar da dukan waɗanda suke tsira da suke naki a iska.
لهذاخداوند یهوه می‌گوید: «به حیات خودم قسم چونکه تو مقدس مرا بتمامی رجاسات و جمیع مکروهات خویش نجس ساختی، من نیز البته تورا منقطع خواهم ساخت و چشم من شفقت نخواهد نمود و من نیز رحمت نخواهم فرمود. ۱۱ 11
Saboda haka muddin ina a raye, in ji Ubangiji Mai Iko Duka, domin kin ƙazantar da wuri mai tsarkina da dukan mugayen siffofinki da kuma ayyukanki masu banƙyama, ni kaina zan janye alherina; ba zan ji tausayinki ko in haƙura da ke ba.
یک ثلث تو در میانت از وبا خواهند مرد و ازگرسنگی تلف خواهند شد. و یک ثلث به اطرافت به شمشیر خواهند افتاد و ثلث دیگر را بسوی هرباد پراکنده ساخته، شمشیر را در عقب ایشان خواهم فرستاد. ۱۲ 12
Kashi ɗaya bisa uku na mutanenki za su mutu da annoba ko su mutu da yunwa a cikinki; kashi ɗaya bisa uku takobi ne zai kashe su a waje da katangarki; kashi ɗaya bisa uku kuma zan watsar a iska in kuma fafare su da takobin da aka zāre.
پس چون غضب من به اتمام رسیده باشد و حدت خشم خویش را بر ایشان ریخته باشم، آنگاه پشیمان خواهم شد. و چون حدت خشم خویش را بر ایشان به اتمام رسانده باشم، آنگاه خواهند دانست که من یهوه این را درغیرت خویش گفته‌ام. ۱۳ 13
“Sa’an nan ne fushina zai huce hasalata a kanki kuma ta lafa, in kuma wartsake. Kuma sa’ad da na zuba fushina a kansu, a sa’an nan ne za su san cewa Ni Ubangiji na yi magana a cikin fushin kishina a kansu.
و تو را در در نظر همه رهگذریان در میان امت هایی که به اطراف تومی باشند، به خرابی و رسوایی تسلیم خواهم نمود. ۱۴ 14
“Zan mai da ki kufai da kuma abin dariya a cikin al’ummai kewaye da ke, a gaban dukan waɗanda suke wucewa.
و چون بر تو به خشم و غضب وسرزنشهای سخت داوری کرده باشم، آنگاه این موجد عار و مذمت و عبرت و دهشت برای امت هایی که به اطراف تو می‌باشند خواهد بود. من که یهوه هستم این را گفتم. ۱۵ 15
Za ki zama abin dariya da abin ba’a, kashedi da abin banrazana ga al’ummai kewaye da ke sa’ad da na hukunta ki cikin fushi da cikin hasala da kuma tsawatawa mai zafi. Ni Ubangiji na faɗa.
و چون تیرهای بد قحطی را که برای هلاکت می‌باشد و من آنها رابه جهت خرابی شما می‌فرستم در میان شماانداخته باشم، آنگاه قحط را بر شما سخت‌ترخواهم گردانید و عصای نان شما را خواهم شکست. ۱۶ 16
Sa’ad da na harbe ki da mugayen kibiyoyina da kuma kibiyoyi masu hallakarwa na yunwa, zan yi harbi don in kashe ki. Zan kawo ƙarin yunwa a kanki in kuma yanke tanadin abincinki.
و قحط و حیوانات درنده در میان توخواهم فرستاد تا تو را بی‌اولاد گردانند و وبا وخون از میان تو عبور خواهد کرد و شمشیری برتو وارد خواهم آورد. من که یهوه هستم این راگفتم.» ۱۷ 17
Zan aika da yunwa da namun jeji a kanki, za su kuma bar ku ba’ya’ya. Annoba da zub da jini za su ratsa cikinki, zan kuma kawo takobi a kanki. Ni Ubangiji na faɗa.”

< حزقیال 5 >