< Katwa Nono Katwa 17 >

1 Inanin wachinu nigbiri nigbir Amphipos nin Apollolonia ma inin da kagbiri Thessalonika. Kikane wadi kiti zursuzu na Yahudawa
Da suka bi ta Amfifolis da Afolloniya, sai suka isa Tessalonika, inda akwai majami’ar Yahudawa.
2 In wui na sabbath Bulus pira kitin zursu nafo usum. Tisati tat awa pichu ko ayeme asabbath. Amini wa dursuzo anite tipipinlitafe woro Isa amere mazamu Christi.
Kamar yadda ya saba, Bulus ya shiga majami’ar, ranakun Asabbaci uku ya yi ta yin muhawwara da su daga cikin Nassosi,
3 Amini wa nuna nanin nuzu litafe. anan yenjun bun na nyerti kiden ame Misiah maku akura fita nin lai tutun. Amini wabelin” Ule unite amere Isa ah Christi. Anaku amini na fita tutun, nanare anan yenjun bun nabelin”.
yana musu bayani da tabbatarwa cewa dole Kiristi ya sha wahala ya kuma tashi daga matattu. Ya kuma ce, “Wannan Yesu da nake sanar muku shi ne Kiristi.”
4 Among a Yahudawa kikane yinna nin nilemon na Bulus belle inin chizina zurzu nin Bulus nin Sila. Kikane ma amon wadiku na Yahudawari ba nin umong uwani unan dortu Kutellẹ amini tutun wa yinin nin liru kitenen Isa, inanin wa chizina uzursu nin Bulus nin Sila.
Waɗansu Yahudawa suka amince suka kuma bi Bulus da Sila, haka ma Hellenawa da yawa masu tsoron Allah da kuma manyan mata ba kaɗan ba.
5 Amon adida na Yahudawe ayimine wa nana nin nanite bar na iwa yinin sauyenu nin lirulena Bulus durso nanin. Bar nanin i do idi yichila anit gbarda ini rususzo anit idofin nanin. Nin nanin inin, adide na Yahudawe nin pitirno anit gbardan inin ta jartizu. Ayahudawa ane tinna ido igan Jason kikana an Bulus nin Sila wasosinku. Iwa dinin su inutun Bulus nin Sila udas kitinanite.
Amma Yahudawa suka yi kishi; saboda haka suka tattara’yan iska daga kasuwa, suka shirya wata ƙungiya, suka tā da tarzoma a birni. Suka ruga zuwa gidan Yason suna neman Bulus da Sila don su kawo su a gaban taron.
6 Imini wa se an Bulus nin Sila wadi nan nya kilare b, inanin wa se Jason ma inin kifo gh. Ma inin wunughe nin among anan yinnusauyenu kiti nago ka gbiri. Inin belle” Anit alena idin fizi nibinai iyẹ ida kikanema tutyun.
Amma da ba su same su ba, sai suka ja Yason da waɗansu’yan’uwa zuwa gaban mahukuntan birnin, suna ihu suna cewa, “Waɗannan mutanen da suke tā da fitina ko’ina a duniya sun iso nan,
7 Ame Jason yira nanin achau in game. Na idimun su kaisar ba. Inanin belle umong unit diku lisame Isa amere ugo kiden.
Yason kuwa ya karɓe su a gidansa. Dukansu suna karya dokokin Kaisar, suna cewa akwai wani sarki, wanda ake kira Yesu.”
8 Dana lipitin nanite da kitikirum nin nago ka gbiri nibinai mine nana kan.
Da suka ji haka, sai hankalin taron da na mahukuntan birnin ya tashi.
9 Ago ka gbiri ta Jason na ikubu inin belle nanin ima ni nanin ikubua andi Bulus nin Sila fia nibinai nanite tutunba. Nin nanin ago ka gbiri in belle Jason nin nannan yinnu sauyenu nyha.
Sai suka sa Yason da sauran su biya kuɗin saki sa’an nan suka sallame su.
10 Nin kitik kan, anan yinnu sauyenu tinna inutuno Bulus nin sila nan nya Thesalika udu ka gbiri Berea. Dana Bulus nin Sila wa duru kikane, itinna i pira kitin zursuzu na Yahudawa.
Da dare ya yi, sai’yan’uwa suka sallami Bulus da Sila su tafi Bereya. Da suka isa can, sai suka shiga majami’ar Yahudawa.
11 Ayahudawan Thasalonika wa xinin su lazin liru Kutellẹ nafo Ayahudawan Berea ba, inanin wa lanza gigime uliru kitenen Isa. Kolome liri iwa gartu tipipin nin litimine iyinin kidegen liru ulena Bulus wa bellin kitenen Isa.
Bereyawa kuwa sun fi Tessalonikawa hankali, gama sun karɓi saƙon da marmari ƙwarai, suka kuma yi ta yin bincike Nassosi kowace rana su ga ko abin da Bulus ya faɗa gaskiya ne.
12 Bar udursuzu Bulus Ayahudawa gbardan yinna nin Isa, nin na mong awani alena Ayahudawaba nin nanilime alena Ayahudawariba wa yinin nin gye.
Yahudawa da yawa suka gaskata, haka ma waɗansu manyan matan Hellenawa da kuma mazan Hellenawa da yawa.
13 Nanin tutun Ayahudawa nan nya thasalonika lanza Bulus din durzsuzu uliru Kutellẹ kitenen Isa. Inanin wa do Uberea inin woro nin nanit alena idi kikane ibelle imong ilena imati ilanza ayi nin Bulus.
Da Yahudawan da suke a Tessalonika suka ji cewa Bulus yana wa’azin maganar Allah a Bereya, sai suka je can ma, suna zuga taro suna kuma tā da hankalinsu.
14 Among anan yinnu sauyenu yira Bulus ku udukuasri lkurawa kuda inan nya udu kan ka gbiri. Sila nin Timintawus wa soh nan nya Berea.
Nan da nan’yan’uwa suka sa Bulus yă tafi bakin teku, amma Sila da Timoti suka dakata a Bereya.
15 Dana Bulus nin nanan yinnu sauyenu iwa duru ugefe kuraw, itinna pira ujirgin mmen kata udu kagbiri Antakia. Bulus ninworo nin nale ne dã ninṣhe.”Belle Sila ninTimintawus idak kitinin in Atantakia.” Anite ne chino Antakia ma inin kwila udu Berea.
Mutanen da suka raka Bulus kuwa suka kawo shi Atens sa’an nan suka dawo da umarnai wa Sila da Timoti cewa su zo wurinsa da gaggawa.
16 Nan nya Athens Bulus soncha Sila nin Timotawus idak. Nan nya nani, achina a kilino ka gbiri. Amini wa lanza mmang kibinaime ba bar ka gbiri wadini chil(idol)
Yayinda Bulus yake jiransu a Atens, ya damu ƙwarai da ya ga birnin cike da gumaka.
17 Amini wa duo kitin zursu na Yahudawa anin lirina kitenen Isa nin na Yahudawa, ah tutun a Greek alena na sere ilemon na a Yahuda yinna mu. Amini wa nuzu udas atinna kolome liri anin lira kiti nanite alena awa zuro nan ghinu kikane.
Saboda haka ya yi ta muhawwara a majami’a da Yahudawa da kuma Hellenawa masu tsoron Allah, haka kuma da waɗanda yake tararwa a bakin kasuwa.
18 Bulus zuro nin among anan dursuzu inanin wa dinin so iliru kitene nilemong na anit yinnamu. anite wa din yichi Among Epicorion, among iyichananin Stoiks. Inanin wa belin Bulus ku ilemong na inin yinnam, inin tiringhe iyeri ame yinnamu. Among woro nin natimine “nafo adinbellu kutellẹ kona tiyirimuba”. Inin woro bar na Bulus wa dinbelu nanin Isa naku amini nafita adimun ilai tutun.
Wata ƙungiyar Afikuriya da kuma masu bin ussan ilimin Sitoyik suka fara gardama da shi. Waɗansunsu suka ce, “Mene ne mai surutun nan yake ƙoƙarin faɗi?” Waɗansu suka ce, “Kamar yana wa’azin baƙin alloli ne.” Sun faɗa haka ne domin Bulus yana wa’azin labari mai daɗi game da Yesu da kuma tashin matattu.
19 Among tinna iyiraghe kiti kana kana adide ka gbiri din zursuzu. Dana iduru kikane inin woro nin Bulus, “Benle nari, iyapin imong ipese udin dursuzu anite?
Sai suka ɗauke shi suka kawo shi wurin taron Areyofagus, inda suka ce masa, “Ko za mu san mene ne sabon koyarwan nan ya ƙunsa da kake yi?
20 Idin dursuzu imong ilengena tiyirimung b, bar nani iyadi nari tiyinin iyapimonari ine.
Kana kawo mana ra’ayoyin da suke baƙo a gare mu, kuma muna so mu san mene ne suke nufi.”
21 Anitin Athans nin nalena idi kusari kone ne isosinku, idinin so ilaza uliru upese.
(Duk Atenawa da baƙin da suke zama a can suna zaman kashe wando ne kawai kuma ba abin da suke yi sai dai taɗi da kuma jin sababbin ra’ayoyi.)
22 Nin nani Bulus tina ayisina mbun mine anin woro.”Anit Athaan, yene anughe idinin nadini kan.
Sai Bulus ya miƙe tsaye a tsakiyar taron Areyofagus ya ce, “Ya ku mutanen Atens! Na dai lura cewa ta kowace hanya ku masu addini ne ƙwarai.
23 Mbele nanin bar, dana indinchinu mmini yene mmong ilengebna idin zazunu, mmini yene kon kubagadi nin lisa kona idin yichu kunin: KUTELLẸ KONA TIYIRUMU BA. Nene mma belin minu Kutellẹ kona idin zazunu na iyirughe ba.
Gama sa’ad da nake zagawa, na lura da kyau da abubuwan da kuke bauta wa, har ma na tarar da wani bagade da wannan rubutu, Ga Allahn da ba a sani ba. To, abin nan da kuke yi wa sujada a matsayin abin da ba ku sani nan ba shi ne zan sanar da ku.
24 Amere Kutelle ulena anake uyi nin nimog vat nan ny. Amere min koyang nan nya kitene nin kutin, na adin sozu kudaga kona inake nin na charaba.
“Allahn da ya halicci duniya da kome da yake cikinta shi ne Ubangijin sama da ƙasa, ba ya kuma zama a haikalin da aka gina da hannuwa.
25 Na adimin so nimong na ina ke bar ameba Amre nani nari ulai nin ununfash, Amini na ni nanin mmong ilena idimung su.
Ba a kuma yin masa hidima da hannun mutum, sai ka ce mai bukatan wani abu, domin shi kansa ne ke ba wa dukan mutane rai da numfashi da kuma kome.
26 Kubin hizine, Kutellẹ nake unit nin wanim, nan nya minere ama maru anit nan nya iye na isozun ko kame kagbiri. Amini ana ti anit niti kubi
Daga mutum ɗaya, ya halicci kowace al’ummar mutane, don su zauna a duk duniya; shi ne kuma ya ƙaddara lokuta bisa ga tsarinsu da kuma inda za su kasance.
27 Ana dimun su anit yinin anit dinin sume. Bar inan piziraghe inin saghe. Kutellẹ dinin su ti pizirughevat nin nani adi ku popo nan arik.
Allah ya yi wannan domin mutane su neme shi mai yiwuwa kuma su lalluba su same shi, ko da yake ba shi da nisa daga kowannenmu.
28 Bar Kutellẹre ta tidimi la, tidin chinu ti diku, nafo na umong belle nan nya min, 'bar arik nono mere.
‘Gama a cikinsa ne muke rayuwa muke motsi muka kuma kasance.’ Yadda waɗansu mawaƙanku suka ce, ‘Mu zuriyarsa ce.’
29 Barnanin arik nono Kutellẹ ari, na tiwa yene nafo Kutellẹ masin ugold ko usilva ko kutala, kona anit nake.
“Saboda haka da yake mu zuriyar Allah ce, kada mu yi tsammani cewa kamannin Allah yana kama da zinariya ko azurfa ko dutse, siffar da mutum ya ƙago ta wurin dabararsa.
30 Kubi kona anit yiru ilemong na Kutellẹ dinin su mine i su, [kubin sirti] na ana fuor nanin ba. Bar nanin nene Kutellee na woro anite vat ichin matiza manazan.
A dā Allah ya kawar da Allah ya kawar da kai ga zamanin jahilci, amma yanzu ya umarci dukan mutane a ko’ina su tuba.
31 Amini na belin nari umong uwui din chinu na ama da su kogha ku kiwucho kidegen nin niti ulena ana fere, amini nafe unit une nuzun kisek [ukul]
Gama ya sa ranar da zai yi wa duniya shari’a da adalci ta wurin mutumin da ya naɗa. Ya riga ya ba da tabbacin wannan ga dukan mutane ta wurin tā da shi daga matattu.”
32 Dana anit ilanza Bulus uworo unite fita nuzu kisek dana ana ku, amon mine tin na isisila ghe. Amon nin belinghe adak ilonliri tutun.
Sa’ad da suka ji maganar tashin matattu, waɗansunsu suka yi tsaki, amma waɗansu suka ce, “Muna so mu ƙara jin ka a kan wannan batu.”
33 Dana ibelle nanin Bulus tinna ahgha.
Da wannan, Bulus ya bar Majalisar.
34 Vatninnanin among dofuno Buluse ku inin yinna nin liru kitenen Isa. Nan nya nanit alena yinna nin Isa umong wa diku lisame Dionysius. Tutun umong uwani wadiku lisame Damaris nin na mong nan ghinu na iwa yinin sauyenu.
Waɗansu mutane kima suka zama mabiyan Bulus suka kuwa gaskata. A cikinsu kuwa akwai Diyonasiyus ɗan Majalisar Areyofagus, haka kuma wata mace mai suna Damaris, da waɗansu dai haka.

< Katwa Nono Katwa 17 >