< Від Луки 16 >

1 Оповів же Він й учням Своїм: „Один чоловік був багатий, і мав управи́теля, що оска́ржений був перед ним, ніби він перево́дить маєток його.
Yesu ya ce wa almajiransa, “An yi wani mai arziki wanda aka yi wa manajansa zargin yin banza da dukiyarsa.
2 І він покликав його, і до нього сказав: „Що́ це чую про тебе? Дай звіт про своє управи́тельство, бо більше не зможеш рядити“.
Sai ya kira manajan, ya tambaye shi, ‘Me nake ji haka a kanka? Ka kawo lissafin aikinka, domin ba za ka iya cin gaba da aikinka ba.’
3 І управи́тель почав міркувати собі: „Що́ я маю робити, коли пан управи́тельство відійме від мене? Копати не можу, просити соромлюсь.
“Sai manajan ya ce cikin tunaninsa, ‘Maigidana zai kore ni daga aiki, me zan yi? Ba ni da ƙarfin noma, kuma ina jin kunyan yin bara.
4 Знаю, що́ я зроблю́, щоб мене прийняли́ до домів своїх, коли буду я ски́нений із управи́тельства“.
Na san abin da zan yi, don mutane su karɓe ni a gidajensu, bayan an kore ni daga aiki a nan.’
5 І закликав він на́різно кожного з боржників свого пана, та її питається першого: „Скільки винен ти панові моєму?“
“Sai ya kira kowane ɗaya da maigidansa yake bin bashi. Ya tambayi na farkon ya ce, ‘Nawa ne maigidana yake bin ka?’
6 А той відказав: „Сто кадок оливи“. І сказав він йому: „Візьми ось розписку свою, швидко сідай та й пиши: п'ятдеся́т“.
“Ya amsa ya ce, ‘Garwar mai na zaitun guda ɗari tara.’ “Manajan ya ce, ‘Ga takardarka, ka zauna maza ka mai da shi ɗari huɗu.’
7 А потім питається другого: „А ти скільки винен?“І той відказав: „Сто кірців пшениці“. І сказав він йому: „Візьми ось розписку свою й напиши: вісімдеся́т“.
“Ya kuma tambayi na biyun, ‘Kai fa, nawa ne ake bin ka?’ “Sai ya amsa ya ce, ‘Buhunan alkama dubu.’ “Ya ce, ‘Ga takardarka, ka mai da shi ɗari takwas.’
8 І пан похвалив управи́теля цього невірного, що він мудро вчинив. Бо сини цього світу в своїм поколінні мудріші, аніж сини світла. (aiōn g165)
“Maigidan kuwa ya yabi manajan nan marar gaskiya saboda wayonsa. Gama’yan duniyan nan suna da wayon yin hulɗa da junansu fiye da’yan haske. (aiōn g165)
9 І Я вам кажу́: „Набувайте дру́зів собі від багатства неправедного, щоб, коли промине́ться воно, прийняли вас до вічних осель. (aiōnios g166)
Ina gaya muku, ku yi amfani da dukiya na wannan duniya, domin ku sami wa kanku abokai. Saboda bayan dukiyar ta ƙare, za a karɓe ku a wuraren zama da sun dawwama. (aiōnios g166)
10 Хто вірний в найменшому, — і в великому вірний; і хто несправедливий в найменшому, — і в великому несправедливий.
“Duk wanda ana amincewa da shi cikin ƙaramin abu, ana kuma amincewa da shi cikin babba. Kuma duk marar gaskiya cikin ƙaramin abu, zai zama marar gaskiya cikin babba.
11 Отож, коли в несправедливім багатстві ви не були вірні, — хто вам правдиве довірить?
In fa ku ba amintattu ne cikin tafiyar da dukiya ta wannan duniya ba, wa zai amince muku da dukiya ta gaskiya?
12 І коли ви в чужому не були́ вірні, — хто ваше вам дасть?
In fa ku ba amintattu ne cikin tafiyar da dukiyar wani ba, wa zai ba ku dukiya naku, na kanku?
13 Жа́ден раб не може служи́ть двом панам, — бо або одно́го знена́видить, а другого буде любити, або буде триматись одного, а другого зне́хтує. Не можете Богові й мамо́ні служити!“
“Babu wani bawa mai iya bauta wa iyayengiji biyu ba. Ko dai ya ƙi ɗaya, ya so ɗayan, ko kuwa ya dāge ga yi wa ɗaya bauta, sa’an nan ya rena ɗayan. Ba za ku iya ku bauta wa Allah tare da bauta wa Mammon (wato, Kuɗi) a lokaci ɗaya ba.”
14 Чули все це й фарисеї, що були́ сріблолюбці, та й стали сміятися з Нього.
Da Farisiyawa masu son kuɗi suka ji wannan duka, sai suka yi wa Yesu tsaki.
15 Він же промовив до них: „Ви себе видаєте за праведних перед людьми́, але ваші серця знає Бог. Що бо високе в людей, те перед Богом гидо́та.
Ya ce musu, “Ku ne masu mai da kanku marasa laifi a gaban mutane, amma Allah ya san zuciyarku. Abu mai daraja a gaban mutane, abin ƙyama ne a gaban Allah.
16 Зако́н і Пророки були до Івана; відтоді Царство Боже благовісти́ться, і кожен силку́ється втиснутись в ньо́го.
“An yi shelar Doka da Annabawa har zuwa lokacin Yohanna. Tun daga lokacin nan, bisharar mulkin Allah ne ake wa’azinta, kowa kuma yana ƙoƙarin kutsa kai ya shiga.
17 Легше небо й земля промине́ться, аніж одна риса з Зако́ну загине.
Gama ta fi sauƙi sama da ƙasa su shuɗe, da a ce ɗigo guda ɗaya na rubutun, ya fita ya fāɗi daga cikin Doka.
18 Кожен, хто дружи́ну свою відпускає, і бере собі іншу, той чинить пере́люб. І хто побереться з тією, яку хто відпустив, той чинить пере́люб.
“Duk wanda ya saki matarsa ya auri wata mace, zina ne yake yi. Kuma mutumin da ya auri macen da aka sake, zina ne yake yi.
19 Один чоловік був багатий, і зодягався в порфі́ру й віссо́н, і щоденно розкішно бенкетува́в.
“An yi wani mutum mai arziki wanda yakan sa tufafi masu ruwan shunayya, da kuma na lallausan lilin, yana kuma cikin rayuwar jin daɗi kullum.
20 Був і вбогий один, на ім'я́ йому Ла́зар, що лежав у воріт його, стру́пами вкритий,
A ƙofar gidansa kuma akan ajiye wani mai bara, mai suna Lazarus, wanda jikinsa duk gyambuna ne.
21 і бажав годува́тися кри́шками, що зо сто́лу багатого падали; пси ж прихо́дили й рани лизали йому́.
Shi kuwa yakan yi marmarin cin abin da yakan fāɗi daga tebur na mai arzikin nan. Har karnuka ma sukan zo su lashe gyambunansa.
22 Та ось сталось, що вбогий умер, — і на Авраамове ло́но відне́сли його анголи́. Умер же й багатий, — і його поховали.
“Ana nan, sai mai baran ya mutu, kuma mala’iku suka ɗauke shi zuwa gefen Ibrahim. Mai arzikin ma ya mutu, aka kuma binne shi.
23 І, те́рплячи муки в аду́, звів він очі свої, та й побачив здаля Авраама та Лазаря на лоні його. (Hadēs g86)
A cikin jahannama ta wuta, inda yana shan azaba, ya ɗaga kai ya hangi Ibrahim can nesa, da kuma Lazarus a gefensa. (Hadēs g86)
24 І він закричав та сказав: „Змилуйся, отче Аврааме, надо мною, і пошли мені Ла́заря, — нехай умочить у воду кінця свого пальця, і мого язика́ прохоло́дить, бо я мучуся в по́лум'ї цім!“
Sai ya yi masa kira ya ce, ‘Baba, Ibrahim, ka ji tausayina, ka aiki Lazarus ya sa ɗan yatsarsa a ruwa, ya ɗiga mini a harshe saboda in ji sanyi, domin ina shan azaba cikin wannan wuta.’
25 Авраам же промовив: „Згадай, сину, що ти вже прийняв за життя свого добре своє, а Лазар так само — лихе; тепер він тут ті́шиться, а ти мучишся.
“Amma Ibrahim ya ce, ‘Ka tuna fa ɗana, a lokacin da kake duniya, ka sami abubuwa masu kyau naka, Lazarus kuwa ya sami munanan abubuwa. Amma yanzu ya sami ta’aziyya a nan, kai kuwa kana shan azaba.
26 А крім того всього́, поміж нами та вами велика безо́дня поста́влена, так що ті, що хо́чуть, перехо́дити не можуть ізвідси до вас, ані не переходять ізвідти до нас“.
Ban da wannan duka ma, tsakaninmu da kai, akwai wani babban rami da aka yi, yadda waɗanda suke son ƙetarewa daga nan zuwa wurinku, ba za su iya ba, kuma ba mai iya ƙetarewa daga wurinku zuwa wurinmu.’
27 А він відказав: „Отож, отче, благаю тебе, щоб його ти послав у дім ба́тька мого,
“Ya amsa ya ce, ‘To, ina roƙonka, ya uba, ka aiki Lazarus zuwa gidan mahaifina,
28 бо п'ятьох братів маю, — хай він їм засві́дчить, щоб і вони не прийшли на це місце стражда́ння!“
gama ina da’yan’uwana biyar maza. Bari yă ba su gargaɗi, don kada su ma su zo wurin nan mai azaba.’
29 Авраам же сказав: „Вони мають Мойсея й Пророків, — нехай слухають їх!“
“Ibrahim ya amsa ya ce, ‘Suna da Musa da Annabawa, ai, sai su saurare su.’
30 А він відказав: „Ні ж бо, отче Аврааме, — але коли при́йде хто з мертвих до них, то покаються“.
“Sai ya ce, ‘A’a, ya uba, Ibrahim, in dai wani ya tashi daga matattu ya je wurinsu, za su tuba.’
31 Йому ж він відказав: „Як Мойсея й Пророків не слухають, то коли хто й із мертвих воскресне, — не йня́тимуть віри!“
“Amma ya ce masa, ‘In ba su saurari Musa da Annabawa ba, kai, ko da wani ya tashi daga matattu ma, ba za su saurare shi ba.’”

< Від Луки 16 >