< Vahiy 2 >

1 “Efes'teki kilisenin meleğine yaz. Yedi yıldızı sağ elinde tutan, yedi altın kandilliğin ortasında yürüyen şöyle diyor:
“Zuwa ga mala’ikan ikkilisiya a Afisa, ka rubuta, Waɗannan su ne kalmomi na wannan wanda yake riƙe da taurari bakwai a hannunsa na dama yana kuma tafiya a tsakanin alkukan fitilu bakwai na zinariya.
2 ‘Yaptıklarını, çalışkanlığını, sabrını biliyorum. Kötü kişilere katlanamadığını da biliyorum. Elçi olmadıkları halde kendilerini elçi diye tanıtanları sınadın ve onları yalancı buldun.
Na san ayyukanka, faman aikinka da daurewarka. Na san cewa ba ka iya haƙuri da mugayen mutane, ka gwada waɗanda suke cewa su manzanni ne, alhali kuwa ba haka ba ne, ka kuwa tarar cewa su na ƙarya ne.
3 Evet, sabırlısın, adım uğruna acılara dayandın ve yılmadın.
Kai kam ka daure ka kuma jimre da wahala saboda sunana, ba ka kuwa gaji ba.
4 Ne var ki, bir konuda sana karşıyım: Başlangıçtaki sevginden uzaklaştın.
Duk da haka ina riƙe da wannan game da kai. Ka watsar da ƙaunarka ta farko.
5 Bunun için, nereden düştüğünü anımsa! Tövbe et ve başlangıçta yaptıklarını sürdür. Tövbe etmezsen, gelip kandilliğini yerinden kaldırırım.
Ka tuna da matsayinka a dā kafin ka fāɗi! Ka tuba ka kuma yi ayyukan da ka yi da fari. In ba ka tuba ba, zan zo wajenka in ɗauke wurin ajiye fitilanka daga inda yake.
6 Yine de olumlu bir yanın var: Nikolas yanlılarının yaptıklarından nefret ediyorsun; ben de nefret ederim.
Sai dai kana da wannan abu mai kyau. Ka ƙi ayyukan Nikolaitawa da ni ma nake ƙi.
7 Kulağı olan, Ruh'un kiliselere ne dediğini işitsin. Galip gelene Tanrı'nın cennetinde bulunan yaşam ağacından yeme hakkını vereceğim.’”
Duk mai kunnen ji, yă ji abin da Ruhu yake faɗa wa ikkilisiyoyi. Duk wanda ya ci nasara, zan ba shi ikon ci daga itacen rai, da yake cikin aljannar Allah.
8 “İzmir'deki kilisenin meleğine yaz. Ölmüş ve yaşama dönmüş, ilk ve son olan şöyle diyor:
“Zuwa ga mala’ikan ikkilisiya a Simirna, ka rubuta, Waɗannan su ne kalmomin wannan da yake na Farko da na Ƙarshe, wanda ya mutu ya kuma sāke tashi da rai.
9 ‘Sıkıntılarını, yoksulluğunu biliyorum. Oysa zenginsin! Yahudi olduklarını söyleyen, ama Yahudi değil de Şeytan'ın havrası durumunda olanların iftiralarını biliyorum.
Na san wahalarka da kuma talaucinka, duk da haka kai mai arziki ne! Na san ɓata suna da waɗannan suke yi maka waɗannan da suke cewa su Yahudawa ne alhali kuwa ba haka ba ne, su dai majami’ar Shaiɗan ne.
10 Çekmek üzere olduğun sıkıntılardan korkma! Bak, denenesiniz diye İblis içinizden bazılarını yakında zindana atacak. On gün sıkıntı çekeceksiniz. Ölüm pahasına da olsa sadık kal, sana yaşam tacını vereceğim.
Kada ka ji tsoron wahalar da kake gab da sha. Ina gaya maka, Iblis zai sa waɗansunku a kurkuku don yă gwada ku. Za ku sha tsanani na kwana goma. Ka yi aminci ko da za a kashe ka, ni kuwa zan ba ka rawanin rai.
11 Kulağı olan, Ruh'un kiliselere ne dediğini işitsin. Galip gelen, ikinci ölümden hiçbir zarar görmeyecek.’”
Duk mai kunnen ji, yă ji abin da Ruhu yake faɗa wa ikkilisiyoyi. Duk wanda ya ci nasara mutuwa ta biyu ba za tă cuce shi ba ko kaɗan.
12 “Bergama'daki kilisenin meleğine yaz. İki ağızlı keskin kılıca sahip olan şöyle diyor:
“Zuwa ga mala’ikan ikkilisiya a Fergamum, ka rubuta, Waɗannan su ne kalmomin wannan wanda yake da takobi mai kaifi biyu.
13 ‘Nerede yaşadığını biliyorum; Şeytan'ın tahtı oradadır. Yine de adıma sımsıkı bağlısın. Aranızda, Şeytan'ın yaşadığı yerde öldürülen sadık tanığım Antipa'nın günlerinde bile bana olan imanını yadsımadın.
Na san inda kake da zama, inda Shaiɗan yana da gadon sarautarsa. Duk da haka ka riƙe sunana da gaske. Ba ka yi mūsun bangaskiyarka gare ni ba, har ma a kwanakin Antifas, amintaccen mashaidina, wanda aka kashe a birninku, inda Shaiɗan yake zama.
14 Ne var ki, birkaç konuda sana karşıyım: Aranızda Balam'ın öğretisine bağlı olanlar var. Putlara sunulan kurbanların etini yemeleri, fuhuş yapmaları için İsrailoğulları'nı ayartmayı Balak'a öğreten Balam'dı.
Duk da haka, ina da abubuwa kima game da kai. Kana da mutane a can waɗanda suke riƙe da koyarwar Bala’am, wanda ya koya wa Balak yă ja hankalin Isra’ilawa su yi zunubi ta wurin cin abincin da aka miƙa wa gumaka hadaya, su kuma yi fasikanci.
15 Bunun gibi, sizin aranızda da Nikolas yanlılarının öğretisine bağlı olanlar var.
Haka ma kana da waɗanda suke riƙe da koyarwar Nikolaitawa.
16 Bunun için tövbe et! Yoksa yanına tez gelir, ağzımdaki kılıçla onlara karşı savaşırım.
Saboda haka ka tuba! In ba haka ba, zan zo wajenka ba da daɗewa ba in yaƙe su da takobin bakina.
17 Kulağı olan, Ruh'un kiliselere ne dediğini işitsin. Galip gelene saklı mandan vereceğim. Ayrıca, ona beyaz bir taş ve bu taşın üzerinde yazılı olan yeni bir ad, alandan başka kimsenin bilmediği bir ad vereceğim.’”
Duk mai kunnen ji, yă ji abin da Ruhu yake faɗa wa ikkilisiyoyi. Duk wanda ya ci nasara zan ba shi kaɗan daga cikin ɓoyayyiyar Manna. Zan kuma ba shi farin dutse tare da sabon suna a rubuce a bisansa, sananne kawai ga mai karɓan dutsen.
18 “Tiyatira'daki kilisenin meleğine yaz. Gözleri alev alev yanan ateşe, ayakları parlak tunca benzeyen Tanrı'nın Oğlu şöyle diyor:
“Zuwa ga mala’ikan ikkilisiya a Tiyatira, ka rubuta, Waɗannan su ne kalmomin Ɗan Allah, wanda idanunsa suna kama da harshen wuta wanda kuma ƙafafunsa suna kama da tagullar da aka goge.
19 ‘Yaptıklarını, sevgini, imanını, hizmetini, sabrını biliyorum. Son yaptıklarının ilk yaptıklarını aştığını da biliyorum.
Na san ayyukanka, ƙaunarka da bangaskiyarka, hidimarka da daurewarka, kuma cewa kana yin abubuwa a yanzu fiye da abin da ka yi da farko.
20 Ne var ki, bir konuda sana karşıyım: Kendini peygamber diye tanıtan İzebel adındaki kadını hoşgörüyle karşılıyorsun. Bu kadın öğretisiyle kullarımı saptırıp fuhuş yapmaya, putlara sunulan kurbanların etini yemeye yöneltiyor.
Duk da haka, ina da wannan game da kai. Kana haƙuri da matan nan Yezebel, wadda take kira kanta annabiya. Ta wurin koyarwarta tana ɓad da bayina ga yin fasikanci suka kuma ci abincin da aka miƙa wa gumaka.
21 Tövbe etmesi için ona bir süre tanıdım, ama fuhuş yapmaktan tövbe etmek istemiyor.
Na ba ta lokaci tă tuba daga fasikancinta, amma ba ta da niyya.
22 Bak, onu yatağa düşüreceğim; onun yaptıklarından tövbe etmezlerse, onunla zina edenleri de büyük sıkıntıların içine atacağım.
Don haka zan jefa ta a kan gadon wahala, zan kuma sa waɗanda suke zina da ita, su sha azaba ƙwarai, sai dai in sun tuba daga hanyoyinta.
23 Onun çocuklarını salgın hastalıkla öldüreceğim. O zaman bütün kiliseler, gönülleri ve yürekleri denetleyenin ben olduğumu bilecekler. Her birinize yaptıklarınızın karşılığını vereceğim.
Zan kashe’ya’yanta. Sa’an nan dukan ikkilisiyoyi za su san cewa ni ne mai bincika zukata da tunani, zan kuwa sāka wa kowannenku gwargwadon ayyukansa.
24 “‘Ama size, yani Tiyatira'da bulunan öbürlerine, bu öğretiyi benimsememiş, Şeytan'ın sözde derin sırlarını öğrenmemiş olanların hepsine şunu söylüyorum: Ben gelinceye dek sizde olana sımsıkı sarılın. Üzerinize bundan başka bir yük koymuyorum.
Yanzu, ina ce wa sauranku da kuke a Tiyatira, ku da ba ku riƙe da koyarwarta ba kuma ba ku koyi abin da suke kira zurfafan asiran Shaiɗan, ‘Ba zan ƙara muku wani nauyi ba.
Sai dai ku riƙe abin da kuke da shi har sai na zo.’
26 Ben Babam'dan nasıl yetki aldımsa, galip gelene, yaptığım işleri sonuna dek sürdürene ulusların üzerinde yetki vereceğim. Demir çomakla güdecek onları, Çömlek gibi kırıp parçalayacaktır. Galip gelene sabah yıldızını da vereceğim.
Gare shi wanda ya ci nasara ya kuma aikata nufina har ƙarshe, zan ba shi iko a kan al’ummai.
‘Zai yi mulki a kansu da sandar sarauta ta ƙarfe, zai farfashe su, kamar tukwanen yumɓu’kamar yadda na karɓi iko daga Ubana.
Zan kuma ba shi tauraron asubahi.
29 Kulağı olan, Ruh'un kiliselere ne dediğini işitsin.’”
Duk mai kunnen ji, yă ji abin da Ruhu yake faɗa wa ikkilisiyoyi.

< Vahiy 2 >