< Matta 27 >

1 Sabah olunca bütün başkâhinlerle halkın ileri gelenleri, İsa'yı ölüm cezasına çarptırmak konusunda anlaştılar.
Da wayewar gari, sai dukan manyan firistoci da dattawan mutane suka yanke shawara su kashe Yesu.
2 O'nu bağladılar ve götürüp Vali Pilatus'a teslim ettiler.
Suka daure shi, suka tafi da shi, suka ba da shi ga gwamna Bilatus.
3 İsa'ya ihanet eden Yahuda, O'nun mahkûm edildiğini görünce yaptığına pişman oldu. Otuz gümüşü başkâhinlere ve ileri gelenlere geri götürdü.
Sa’ad da Yahuda, wanda ya bashe Yesu, ya ga an yanke wa Yesu hukuncin kisa, sai ya yi “da na sani.” Ya je mayar wa manyan firistoci da dattawan kuɗin azurfa talatin ɗin.
4 “Ben suçsuz birini ele vermekle günah işledim” dedi. Onlar ise, “Bundan bize ne? Onu sen düşün” dediler.
Ya ce, “Na yi zunubi da na ci amanar marar laifi.” Suka ce masa, “Ina ruwanmu da wannan? Wannan dai ruwanka ne.”
5 Yahuda paraları tapınağın içine fırlatarak oradan ayrıldı, gidip kendini astı.
Sai Yahuda ya zubar da kuɗin a cikin haikalin ya tafi. Sa’an nan ya je ya rataye kansa.
6 Paraları toplayan başkâhinler, “Kan bedeli olan bu paraları tapınağın hazinesine koymak doğru olmaz” dediler.
Manyan firistoci suka ɗauki kuɗin, suka ce, “Doka ta hana a sa kuɗin a cikin ma’aji, da yake kuɗin jini ne.”
7 Kendi aralarında anlaşarak bu parayla yabancılar için mezarlık yapmak üzere Çömlekçi Tarlası'nı satın aldılar.
Saboda haka, sai suka yanke shawara su yi amfani da kuɗin suka sayi filin mai yin tukwane, saboda binne baƙi.
8 Bunun için bu tarlaya bugüne dek “Kan Tarlası” denilmiştir.
Shi ya sa ake kiran filin, Filin Jini har yă zuwa yau.
9 Böylece Peygamber Yeremya aracılığıyla bildirilen şu söz yerine gelmiş oldu: “İsrailoğulları'ndan kimilerinin O'na biçtikleri değerin karşılığı olan Otuz gümüşü aldılar; Rab'bin bana buyurduğu gibi, Çömlekçi Tarlası'nı satın almak için harcadılar.”
Sai abin da aka faɗa ta bakin annabi Irmiya ya cika cewa, “Suka ɗauki azurfa talatin, kuɗin da mutanen Isra’ila suka sa a kansa,
suka kuma yi amfani da su, suka sayi filin mai yin tukwane, kamar yadda Ubangiji ya umarce ni.”
11 İsa valinin önüne çıkarıldı. Vali O'na, “Sen Yahudiler'in Kralı mısın?” diye sordu. İsa, “Söylediğin gibidir” dedi.
Ana cikin haka, Yesu kuwa yana tsaye a gaban gwamna, sai gwamnan ya tambaye shi, “Kai ne Sarkin Yahudawa?” Yesu ya ce, “I, haka ne, kamar yadda ka faɗa.”
12 Başkâhinlerle ileri gelenler O'nu suçlayınca hiç karşılık vermedi.
Da manyan firistoci da dattawa suka zarge shi, bai ba da amsa ba.
13 Pilatus O'na, “Senin aleyhinde yaptıkları bunca tanıklığı duymuyor musun?” dedi.
Sai Bilatus ya tambaye shi ya ce, “Ba ka jin shaidar da suke kawowa a kanka?”
14 İsa tek konuda bile ona yanıt vermedi. Vali buna çok şaştı.
Amma Yesu bai ce uffam game da ko ɗaya daga cikin zargin da suka yi masa ba. Har gwamna ya yi mamaki ƙwarai.
15 Her Fısıh Bayramı'nda vali, halkın istediği bir tutukluyu salıvermeyi adet edinmişti.
A wannan irin Biki, gwamna yana da wata al’ada, ta sakin ɗan kurkuku guda wanda taron suka zaɓa.
16 O günlerde Barabba adında ünlü bir tutuklu vardı.
To, a wannan lokaci kuwa suna da wani shahararren ɗan kurkuku da ake kira Barabbas.
17 Halk bir araya toplandığında, Pilatus onlara, “Sizin için kimi salıvermemi istersiniz, Barabba'yı mı, Mesih denen İsa'yı mı?” diye sordu.
Saboda haka da taron suka taru, sai Bilatus ya tambaye su ya ce, “Wane ne a cikinsu kuke so in sakar muku. Barabbas ko Yesu wanda ake kira Kiristi?”
18 İsa'yı kıskançlıktan ötürü kendisine teslim ettiklerini biliyordu.
Don ya san saboda sonkai ne suka ba da Yesu a gare shi.
19 Pilatus yargı kürsüsünde otururken karısı ona, “O doğru adama dokunma. Dün gece rüyamda O'nun yüzünden çok sıkıntı çektim” diye haber gönderdi.
Yayinda Bilatus yake zaune a kan kujerar shari’a, sai matarsa ta aika masa da wannan saƙo cewa, “Kada ka sa hannunka a kan marar laifin nan, domin na sha wahala ƙwarai, a cikin mafarki yau game da shi.”
20 Başkâhinler ve ileri gelenler ise, Barabba'nın salıverilmesini ve İsa'nın öldürülmesini istesinler diye halkı kışkırttılar.
Amma manyan firistoci da dattawa suka shawo kan taron, su ce, a ba su Barabbas, amma a kashe Yesu.
21 Vali onlara şunu sordu: “Sizin için hangisini salıvermemi istersiniz?” “Barabba'yı” dediler.
Gwamna ya yi tambaya ya ce, “Wane ne cikin biyun nan, kuke so in sakar muku?” Suka ce, “Barabbas.”
22 Pilatus, “Öyleyse Mesih denen İsa'yı ne yapayım?” diye sordu. Hep bir ağızdan, “Çarmıha gerilsin!” dediler.
Bilatus ya yi tambaya, “To, me zan yi da Yesu wanda ake kira Kiristi?” Duka suka ce, “A gicciye shi!”
23 Pilatus, “O ne kötülük yaptı ki?” diye sordu. Onlar ise daha yüksek sesle, “Çarmıha gerilsin!” diye bağrışıp durdular.
Bilatus ya ce, “Don me? Wane laifi ya yi?” Amma suka ƙara tā da ihu, suna cewa, “A gicciye shi!”
24 Pilatus, elinden bir şey gelmediğini, tersine, bir kargaşalığın başladığını görünce su aldı, kalabalığın önünde ellerini yıkayıp şöyle dedi: “Bu adamın kanından ben sorumlu değilim. Bu işe siz bakın!”
Da Bilatus ya ga cewa ba ya kaiwa ko’ina, sai ma hargitsi ne yake so yă tashi, sai ya ɗibi ruwa, ya wanke hannuwansa a gaban taron ya ce, “Ni kam, ba ruwana da alhakin jinin mutumin nan. Wannan ruwanku ne!”
25 Bütün halk şu karşılığı verdi: “O'nun kanının sorumluluğu bizim ve çocuklarımızın üzerinde olsun!”
Sai dukan mutane suka amsa, suka ce, “Bari alhakin jininsa yă zauna a kanmu da’ya’yanmu!”
26 Bunun üzerine Pilatus onlar için Barabba'yı salıverdi. İsa'yı ise kamçılattıktan sonra çarmıha gerilmek üzere askerlere teslim etti.
Sai ya sakar musu Barabbas. Amma ya sa aka yi wa Yesu bulala, sa’an nan ya ba da shi a gicciye.
27 Sonra valinin askerleri İsa'yı vali konağına götürüp bütün taburu başına topladılar.
Sai sojojin gwamna suka ɗauki Yesu suka kai shi Fadar mai mulki, sa’an nan suka tara dukan kamfanin sojoji kewaye da shi.
28 O'nu soyup üzerine kırmızı bir kaftan geçirdiler.
Suka tuɓe shi, suka yafa masa wata jar riga.
29 Dikenlerden bir taç örüp başına koydular, sağ eline de bir kamış tutturdular. Önünde diz çöküp, “Selam, ey Yahudiler'in Kralı!” diyerek O'nunla alay ettiler.
Suka kuma tuƙa wani rawanin ƙaya, suka sa masa a kā. Suka sa sanda a hannun damansa. Suka durƙusa a gabansa, suka yi masa ba’a, suna cewa, “Ranka yă daɗe sarkin Yahudawa!”
30 Üzerine tükürdüler, kamışı alıp başına vurdular.
Suka tattofa masa miyau, suka karɓe sandan, suka yi ta ƙwala masa shi a kai.
31 O'nunla böyle alay ettikten sonra kaftanı üzerinden çıkarıp kendi giysilerini giydirdiler ve çarmıha germeye götürdüler.
Bayan sun yi masa ba’a, sai suka tuɓe masa rigar, suka sa masa nasa tufafin. Sai suka tafi da shi, domin su gicciye shi.
32 Dışarı çıktıklarında Simun adında Kireneli bir adama rastladılar. İsa'nın çarmıhını ona zorla taşıttılar.
Suna fitowa ke nan, sai suka sadu da wani mutumin Sairin, mai suna Siman. Sai suka tilasta shi ya ɗauki gicciyen.
33 Golgota, yani Kafatası denilen yere vardıklarında içmesi için İsa'ya ödle karışık şarap verdiler. İsa bunu tadınca içmek istemedi.
Sai suka iso wani wurin da ake kira Golgota (wanda yake nufin Wurin Ƙoƙon Kai).
A can, suka ba shi ruwan inabi gauraye da wani abu mai ɗaci yă sha. Amma da ya ɗanɗana, sai ya ƙi sha.
35 Askerler O'nu çarmıha gerdikten sonra kura çekerek giysilerini aralarında paylaştılar.
Bayan da suka gicciye shi, sai suka raba tufafinsa a tsakaninsu ta wurin jefa ƙuri’a.
36 Sonra oturup yanında nöbet tuttular.
Sa’an nan suka zauna suna tsaronsa.
37 Başının üzerine, BU, YAHUDİLER'İN KRALI İSA'DIR diye yazan bir suç yaftası astılar.
Bisa da kansa kuwa, an kafa rubutun zargin da aka yi masa, da ya ce, Wannan shi ne Yesu Sarkin Yahudawa.
38 İsa'yla birlikte, biri sağında öbürü solunda olmak üzere iki haydut da çarmıha gerildi.
An gicciye’yan fashi biyu tare da shi, ɗaya a damansa, ɗaya kuma a hagunsa.
39 Oradan geçenler başlarını sallayıp İsa'ya sövüyor, “Hani sen tapınağı yıkıp üç günde yeniden kuracaktın? Haydi, kurtar kendini! Tanrı'nın Oğlu'ysan çarmıhtan in!” diyorlardı.
Masu wucewa, suka zazzage shi, suna kaɗa kai,
suna cewa, “Kai da za ka rushe haikali, ka kuma gina shi cikin kwana uku, ceci kanka mana! In kai Ɗan Allah ne, ka sauka daga gicciyen!”
41 Başkâhinler, din bilginleri ve ileri gelenler de aynı şekilde O'nunla alay ederek, “Başkalarını kurtardı, kendini kurtaramıyor” diyorlardı. “İsrail'in Kralı imiş! Şimdi çarmıhtan aşağı insin de O'na iman edelim.
Haka ma, manyan firistoci da malaman dokoki da kuma dattawa, suka yi ta yin masa ba’a, suna cewa,
“Ya ceci waɗansu, amma ya kāsa ceton kansa! In shi ne Sarkin Isra’ila! To, yă sauko daga kan gicciyen nan, mu kuwa mu gaskata shi.
43 Tanrı'ya güveniyordu; Tanrı O'nu seviyorsa, kurtarsın bakalım! Çünkü, ‘Ben Tanrı'nın Oğlu'yum’ demişti.”
Ya dogara ga Allah. Bari Allah yă cece shi yanzu, in yana sonsa, domin ya ce, ‘Ni Ɗan Allah ne.’”
44 İsa'yla birlikte çarmıha gerilen haydutlar da O'na aynı şekilde hakaret ettiler.
Haka ma,’yan fashin da aka gicciye tare da shi, suka zazzage shi.
45 Öğleyin on ikiden üçe kadar bütün ülkenin üzerine karanlık çöktü.
Daga sa’a ta shida, har zuwa sa’a ta tara, duhu ya rufe ƙasa duka.
46 Saat üçe doğru İsa yüksek sesle, “Eli, Eli, lema şevaktani?” yani, “Tanrım, Tanrım, beni neden terk ettin?” diye bağırdı.
Wajen sa’a ta tara, Yesu ya ɗaga murya da ƙarfi ya ce, “Eloi, Eloi, lama sabaktani?” (Wato, “Ya Allahna, ya Allahna, don me ka yashe ni?”).
47 Orada duranlardan bazıları bunu işitince, “Bu adam İlyas'ı çağırıyor” dediler.
Sa’ad da waɗanda suke tsattsaye a wurin suka ji haka, sai suka ce, “Yana kiran Iliya.”
48 İçlerinden biri hemen koşup bir sünger getirdi, ekşi şaraba batırıp bir kamışın ucuna takarak İsa'ya içirdi.
Nan da nan, ɗaya daga cikinsu ya ruga, ya sami soso, ya jiƙa shi da ruwan tsami, ya sa a sanda, ya miƙa wa Yesu, yă sha.
49 Öbürleri ise, “Dur bakalım, İlyas gelip O'nu kurtaracak mı?” dediler.
Sauran kuwa suka ce, “Ƙyale shi mu ga, ko Iliya zai zo yă cece shi.”
50 İsa, yüksek sesle bir kez daha bağırdı ve ruhunu teslim etti.
Da Yesu ya sāke ɗaga murya da ƙarfi, sai ya saki ruhunsa.
51 O anda tapınaktaki perde yukarıdan aşağıya yırtılarak ikiye bölündü. Yer sarsıldı, kayalar yarıldı.
A daidai wannan lokaci, sai labulen haikali ya tsage gida biyu, daga sama har ƙasa. Ƙasa ta jijjiga, duwatsu kuma suka farfashe.
52 Mezarlar açıldı, ölmüş olan birçok kutsal kişinin cesetleri dirildi.
Kaburbura suka bubbuɗe, jikunan tsarkaka da yawa kuwa cikin waɗanda da suka mutu, suka tashi.
53 Bunlar mezarlarından çıkıp İsa'nın dirilişinden sonra kutsal kente girdiler ve birçok kimseye göründüler.
Suka firfito daga kaburbura, sa’an nan bayan tashin Yesu daga matattu, suka shiga birni mai tsarki, suka bayyana ga mutane da yawa.
54 İsa'yı bekleyen yüzbaşı ve beraberindeki askerler, depremi ve öbür olayları görünce dehşete kapıldılar, “Bu gerçekten Tanrı'nın Oğlu'ydu!” dediler.
Da jarumin nan tare da waɗanda suke tsaron Yesu, suka ga girgizar ƙasa, da kuma abin da ya faru, sai tsoro ya kama su, suka kuma ce, “Gaskiya, wannan Ɗan Allah ne!”
55 Orada, olup bitenleri uzaktan izleyen birçok kadın vardı. Bunlar, Celile'den İsa'nın ardından gelip O'na hizmet etmişlerdi.
Akwai mata da yawa a can, suna kallo daga nesa. Sun bi Yesu tun daga Galili, suna masa hidima.
56 Aralarında Mecdelli Meryem, Yakup ile Yusuf'un annesi Meryem ve Zebedi oğullarının annesi de vardı.
A cikinsu, akwai Maryamu Magdalin, da Maryamu uwar Yaƙub da Yoses, da kuma uwar’ya’yan Zebedi.
57 Akşama doğru Yusuf adında zengin bir Aramatyalı geldi. O da İsa'nın bir öğrencisiydi.
Da yamma ta yi, sai ga wani mutum mai arziki daga Arimateya, sunansa Yusuf, wanda shi da kansa almajirin Yesu ne.
58 Pilatus'a gidip İsa'nın cesedini istedi. Pilatus da cesedin ona verilmesini buyurdu.
Ya je wurin Bilatus, ya roƙe shi yă ba shi jikin Yesu. Sai Bilatus ya umarta a ba shi.
59 Yusuf cesedi aldı, temiz keten beze sardı, kayaya oydurduğu kendi yeni mezarına yatırdı. Mezarın girişine büyük bir taş yuvarlayıp oradan ayrıldı.
Yusuf ya ɗauki jikin ya nannaɗe shi da zanen lilin mai tsabta.
Sa’an nan ya sa shi a sabon kabarinsa, wanda ya haƙa a dutse. Bayan ya gungura wani babban dutse ya rufe bakin kabarin, sai ya tafi abinsa.
61 Mecdelli Meryem ile öteki Meryem ise orada, mezarın karşısında oturuyorlardı.
Maryamu Magdalin da ɗayan Maryamun, suna zaune a wurin, ɗaura da kabarin.
62 Ertesi gün, yani Hazırlık Günü'nden sonraki gün, başkâhinlerle Ferisiler Pilatus'un önünde toplanarak, “Efendimiz” dediler, “O aldatıcının, daha yaşarken, ‘Ben öldükten üç gün sonra dirileceğim’ dediğini hatırlıyoruz.
Kashegari, wato, bayan Ranar Shirye-shirye, sai manyan firistoci da Farisiyawa, suka je wurin Bilatus.
Suka ce, “Ranka yă daɗe, mun tuna, mai ruɗin nan tun yana da rai ya ce, ‘Bayan kwana uku, zan tashi daga matattu.’
64 Onun için buyruk ver de üçüncü güne dek mezarı güvenlik altına alsınlar. Yoksa öğrencileri gelir, cesedini çalar ve halka, ‘Ölümden dirildi’ derler. Son aldatmaca ilkinden beter olur.”
Saboda haka, ka ba da umarni, a tsare kabarin sai rana ta uku ɗin. In ba haka ba, almajiransa za su iya zuwa su sace jikin, sa’an nan su faɗa wa mutane cewa, an tashe shi daga matattu. Ruɗin ƙarshen nan fa, sai yă fi na farkon muni.”
65 Pilatus onlara, “Yanınıza asker alın, gidip mezarı dilediğiniz gibi güvenlik altına alın” dedi.
Sai Bilatus ya ce, “Shi ke nan, ku ɗebi soja, ku je ku tsare kabarin iya ƙoƙarinku.”
66 Onlar da askerlerle birlikte gittiler, taşı mühürleyip mezarı güvenlik altına aldılar.
Sai suka je suka tsare kabarin ta wurin buga masa hatimi, suka kuma sa masu gadi.

< Matta 27 >