< Markos 14 >

1 Fısıh ve Mayasız Ekmek Bayramı'na iki gün kalmıştı. Başkâhinlerle din bilginleri İsa'yı hileyle tutuklayıp öldürmenin bir yolunu arıyorlardı.
To, saura kwana biyu ne kaɗai a yi Bikin Ƙetarewa da Bikin Burodi Marar Yisti, sai manyan firistoci da malaman dokoki, suka nemi wani dalili su kama Yesu a ɓoye, su kashe.
2 “Bayramda olmasın, yoksa halk arasında kargaşalık çıkar” diyorlardı.
Suka ce, “Ba a lokacin Biki ba, don kada mutane su yi tawaye.”
3 İsa Beytanya'da cüzamlı Simun'un evinde sofrada otururken yanına bir kadın geldi. Kadın kaymaktaşından bir kap içinde çok değerli, saf hintsümbülü yağı getirmişti. Kabı kırarak yağı O'nun başına döktü.
Yayinda yake a Betani, a gidan wani mutumin da ake kira Siman Kuturu, yana cin abinci, sai wata mace ta zo da wani ɗan tulu na turaren alabasta da aka yi da nardi zalla, mai tsadan gaske. Ta fasa tulun, ta kuma zuba turaren a kansa.
4 Bazıları buna kızdılar; birbirlerine, “Bu yağ niçin böyle boş yere harcandı? Üç yüz dinardan fazlaya satılabilir, parası yoksullara verilebilirdi” diyerek kadını azarlamaya başladılar.
Waɗansu daga cikin waɗanda suke wurin, suka ji haushi, suka ce wa juna, “Me ya sa za a ɓata turaren nan haka?
5
Da an sayar da shi, ai, da an sami kuɗi fiye da albashi ma’aikaci na shekara guda, a ba wa matalauta. Sai suka tsawata mata da zafi.”
6 “Kadını rahat bırakın” dedi İsa. “Neden üzüyorsunuz onu? Benim için güzel bir şey yaptı.
Yesu ya ce, “Ku ƙyale ta mana. Don me kuke damunta? Ta yi abu mai kyau a gare ni.
7 Yoksullar her zaman aranızdadır, dilediğiniz anda onlara yardım edebilirsiniz; ama ben her zaman aranızda olmayacağım.
Matalauta dai suna tare da ku kullum, za ku kuma iya taimakonsu a duk lokacin da kuke so. Amma ni ba zan kasance da ku kullum ba.
8 Kadın elinden geleni yaptı, beni gömülmeye hazırlamak üzere daha şimdiden bedenimi yağladı.
Ta yi abin da ta iya yi. Ta zuba turare a jikina kafin lokaci, don shirin jana’izata.
9 Size doğrusunu söyleyeyim, Müjde dünyanın neresinde duyurulursa, bu kadının yaptığı da onun anılması için anlatılacak.”
Gaskiya nake gaya muku, duk inda aka yi wa’azin bishara ko’ina a duniya, za a faɗi abin da ta yi, domin tunawa da ita.”
10 Bu arada Onikiler'den biri olan Yahuda İskariot, İsa'yı ele vermek amacıyla başkâhinlerin yanına gitti.
Sai Yahuda Iskariyot, ɗaya daga cikin Sha Biyun nan, ya je wajen manyan firistoci don yă bashe Yesu a gare su.
11 Onlar bunu işitince sevindiler, Yahuda'ya para vermeyi vaat ettiler. O da İsa'yı ele vermek için fırsat kollamaya başladı.
Suka yi murna da jin haka, suka yi alkawari za su ba shi kuɗi. Don haka, ya fara neman zarafi yă ba da shi.
12 Fısıh kurbanının kesildiği Mayasız Ekmek Bayramı'nın ilk günü öğrencileri İsa'ya, “Fısıh yemeğini yemen için nereye gidip hazırlık yapmamızı istersin?” diye sordular.
A rana ta fari ta Bikin Burodi Marar Yisti, lokacin da akan yanka ɗan ragon hadayar kafara, bisa ga al’ada ta tunawa da Bikin Ƙetarewa, sai almajiran Yesu suka tambaye shi, suka ce, “Ina kake so mu je mu shirya maka wurin da za ka ci Bikin Ƙetarewa?”
13 O da öğrencilerinden ikisini şu sözlerle önden gönderdi: “Kente gidin, orada su testisi taşıyan bir adam çıkacak karşınıza. Onu izleyin.
Sai ya aiki biyu daga cikin almajiransa ya ce, “Ku shiga cikin birni, za ku sadu da wani ɗauke da tulun ruwa. Ku bi shi.
14 Adamın gideceği evin sahibine şöyle deyin: ‘Öğretmen, öğrencilerimle birlikte Fısıh yemeğini yiyeceğim konuk odası nerede? diye soruyor.’
Gidan da ya shiga, ku gaya wa maigidan cewa, ‘Malam yana tambaya, ina ɗakin baƙina, inda zan ci Bikin Ƙetarewa tare da almajiraina?’
15 Ev sahibi size üst katta döşenmiş, hazır büyük bir oda gösterecek. Orada bizim için hazırlık yapın.”
Zai nuna muku wani babban ɗakin sama da aka shirya domin baƙi. Ku yi mana shirin a can.”
16 Öğrenciler yola çıkıp kente gittiler. Her şeyi, İsa'nın kendilerine söylediği gibi buldular ve Fısıh yemeği için hazırlık yaptılar.
Almajiran suka tafi, suka shiga cikin birnin, suka kuwa tarar da kome kamar yadda Yesu ya faɗa musu. Sai suka shirya Bikin Ƙetarewa.
17 Akşam olunca İsa Onikiler'le birlikte geldi.
Da yamma ta yi, sai Yesu ya zo tare da Sha Biyun.
18 Sofraya oturmuş yemek yerlerken İsa, “Size doğrusunu söyleyeyim” dedi, “Sizden biri, benimle yemek yiyen biri bana ihanet edecek.”
Yayinda suke cin abinci a tebur, sai ya ce, “Gaskiya nake gaya muku, ɗaya daga cikinku zai bashe ni, wani wanda yake ci tare da ni.”
19 Onlar da kederlenerek birer birer kendisine, “Beni demek istemedin ya?” diye sormaya başladılar.
Suka cika da baƙin ciki, da ɗaya-ɗaya suka ce masa, “Tabbatacce, ba ni ba ne, ko?”
20 İsa onlara, “Onikiler'den biridir, ekmeğini benimle birlikte sahana batırandır” dedi.
Ya ce, “Ɗaya daga cikin Sha Biyun ne, wanda yake ci tare da ni a kwano.
21 “Evet, İnsanoğlu kendisi için yazılmış olduğu gibi gidiyor, ama İnsanoğlu'na ihanet edenin vay haline! O adam hiç doğmamış olsaydı, kendisi için daha iyi olurdu.”
Ɗan Mutum zai tafi kamar yadda yake a rubuce game da shi, amma kaiton mutumin da ya bashe Ɗan Mutum! Zai fi masa, da ba a haife shi ba.”
22 İsa yemek sırasında eline ekmek aldı, şükredip ekmeği böldü ve, “Alın, bu benim bedenimdir” diyerek öğrencilerine verdi.
Yayinda suke cin abinci, sai Yesu ya ɗauki burodi, ya yi godiya, ya kakkarya, ya ba wa almajiransa, yana cewa, “Ku karɓa, wannan jikina ne.”
23 Sonra bir kâse alıp şükretti ve bunu öğrencilerine verdi. Hepsi bundan içti.
Sai kuma ya ɗauki kwaf ruwan inabi, ya yi godiya, ya kuma miƙa musu, dukansu suka sha daga ciki.
24 “Bu benim kanım” dedi İsa, “Birçokları uğruna akıtılan antlaşma kanıdır.
Sai ya ce musu, “Wannan jinina ne na alkawari, wanda aka zubar da shi saboda mutane da yawa.
25 Size doğrusunu söyleyeyim, Tanrı'nın Egemenliği'nde yenisini içeceğim o güne dek, asmanın ürününden bir daha içmeyeceğim.”
Gaskiya nake gaya muku, ‘Ba zan ƙara sha daga’ya’yan inabi ba, sai ranan nan, da zan sha shi sabo a mulkin Allah.’”
26 İlahi söyledikten sonra dışarı çıkıp Zeytin Dağı'na doğru gittiler.
Da suka rera waƙa, sai suka fita, suka tafi Dutsen Zaitun.
27 Bu arada İsa öğrencilerine, “Hepiniz sendeleyip düşeceksiniz” dedi. “Çünkü şöyle yazılmıştır: ‘Çobanı vuracağım, Koyunlar darmadağın olacak.’
Yesu ya ce musu, “Dukanku za ku ja da baya ku bar ni, gama yana a rubuce cewa, “‘Zan bugi makiyayin tumaki, tumakin kuwa za su warwatse.’
28 Ama ben dirildikten sonra sizden önce Celile'ye gideceğim.”
Amma bayan na tashi, zan sha gabanku zuwa Galili.”
29 Petrus O'na, “Herkes sendeleyip düşse bile ben düşmem” dedi.
Bitrus ya ce, “Ko da duka sun ja da baya suka bar ka, ba zan bar ka ba.”
30 “Sana doğrusunu söyleyeyim” dedi İsa, “Bugün, bu gece, horoz iki kez ötmeden sen beni üç kez inkâr edeceksin.”
Yesu ya ce, “Gaskiya nake faɗa maka, yau, tabbatacce, a daren nan, kafin zakara yă yi cara sau biyukai da kanka za ka yi mūsun sanina sau uku.”
31 Ama Petrus üsteleyerek, “Seninle birlikte ölmem gerekse bile seni asla inkâr etmem” dedi. Öğrencilerin hepsi de aynı şeyi söyledi.
Amma Bitrus ya yi ta nanatawa da ƙarfi ya ce, “Ko da zan mutu tare da kai, ba zan taɓa yin mūsun saninka ba.” Duk sauran ma suka ce haka.
32 Sonra Getsemani denilen yere geldiler. İsa öğrencilerine, “Ben dua ederken siz burada oturun” dedi.
Suka tafi wani wurin da ake kira Getsemane, Yesu ya kuma ce wa almajiransa, “Ku zauna a nan, yayinda ni kuwa in yi addu’a.”
33 Petrus'u, Yakup'u ve Yuhanna'yı yanına aldı. Hüzünlenmeye ve ağır bir sıkıntı duymaya başlamıştı.
Ya tafi tare da Bitrus, Yaƙub da kuma Yohanna. Sai ya fara baƙin ciki da damuwa ƙwarai.
34 Onlara, “Ölesiye kederliyim” dedi. “Burada kalın, uyanık durun.”
Sai ya ce musu, “Raina yana cike da baƙin ciki har ma kamar zan mutu. Ku dakata a nan ku yi tsaro.”
35 Biraz ilerledi, yüzüstü yere kapanıp dua etmeye başladı. “Mümkünse o saati yaşamayayım” dedi.
Sai ya yi gaba kaɗan, ya fāɗi a ƙasa, ya yi addu’a, ya ce in mai yiwuwa ne, a ɗauke masa wannan sa’a.
36 “Abba, Baba, senin için her şey mümkün, bu kâseyi benden uzaklaştır. Ama benim değil, senin istediğin olsun.”
Ya ce, “Ya Abba, Uba, kome mai yiwuwa ne a gare ka. Ka ɗauke mini wannan kwaf. Amma ba abin da nake so ba, sai dai abin da kake so.”
37 Öğrencilerinin yanına döndüğünde onları uyumuş buldu. Petrus'a, “Simun” dedi, “Uyuyor musun? Bir saat uyanık kalamadın mı?
Sai ya koma wajen almajiransa, ya same su suna barci. Ya ce wa Bitrus, “Siman, kana barci ne? Ka kāsa yin tsaro na sa’a ɗaya?
38 Uyanık durup dua edin ki, ayartılmayasınız. Ruh isteklidir, ama beden güçsüzdür.”
Ku yi tsaro, ku kuma yi addu’a, domin kada ku fāɗi cikin jarraba. Ruhu yana so, sai dai jiki raunana ne.”
39 Yine uzaklaştı, aynı sözleri tekrarlayarak dua etti.
Ya sāke komawa, ya maimaita addu’ar da ya yi.
40 Geri geldiğinde öğrencilerini yine uyumuş buldu. Onların göz kapaklarına ağırlık çökmüştü. İsa'ya ne diyeceklerini bilemiyorlardı.
Da ya dawo, ya sāke tarar da su suna barci, domin barci ya cika musu ido. Suka rasa abin da za su ce masa.
41 İsa üçüncü kez yanlarına döndü, “Hâlâ uyuyor, dinleniyor musunuz?” dedi. “Yeter! Saat geldi. İşte İnsanoğlu günahkârların eline veriliyor.
Da ya koma sau na uku, sai ya ce musu, “Har yanzu kuna barci, kuna hutawa ba? Ya isa! Lokaci ya yi. Duba an ba da Ɗan Mutum a hannun masu zunubi.
42 Kalkın, gidelim. İşte bana ihanet eden geldi!”
Ku tashi! Mu tafi! Ga mai bashe ni ɗin yana zuwa!”
43 Tam o anda, İsa daha konuşurken, Onikiler'den biri olan Yahuda çıkageldi. Yanında başkâhinler, din bilginleri ve ileri gelenler tarafından gönderilmiş kılıçlı sopalı bir kalabalık vardı.
Yana cikin magana ke nan, sai Yahuda, ɗaya daga cikin Sha Biyun ya bayyana. Ya zo tare da taro da suke riƙe da takuba da sanduna. Manyan firistoci da malaman dokoki, da kuma dattawa ne suka turo taron.
44 İsa'ya ihanet eden Yahuda, “Kimi öpersem, İsa O'dur. O'nu tutuklayın, güvenlik altına alıp götürün” diye onlarla sözleşmişti.
Mai bashe shi ɗin ya riga ya shirya alama da su cewa, “Wanda na yi wa sumba, shi ne mutumin, ku kama shi, ku riƙe sosai.”
45 Gelir gelmez İsa'ya yaklaştı, “Rabbî” diyerek O'nu öptü.
Nan da nan Yahuda ya je wurin Yesu ya ce, “Rabbi!” Ya kuma yi masa sumba.
46 Onlar da İsa'yı yakalayıp tutukladılar.
Mutanen kuwa suka kama Yesu, suka riƙe shi.
47 İsa'nın yanında bulunanlardan biri kılıcını çekti, başkâhinin kölesine vurup kulağını uçurdu.
Sai wani cikin waɗanda suke tsattsaye kusa ya zāre takobinsa, ya sare kunnen bawan babban firist.
48 İsa onlara, “Niçin bir haydutmuşum gibi beni kılıç ve sopalarla yakalamaya geldiniz?” dedi.
Yesu ya ce, “Ina jagoran wani tawaye ne da kuka fito da takuba da kuma sanduna domin ku kama ni?
49 “Her gün tapınakta, yanıbaşınızda öğretiyordum, beni tutuklamadınız. Ama bu, Kutsal Yazılar yerine gelsin diye oldu.”
Kowace rana ina tare da ku, ina koyarwa a filin haikali, ba ku kama ni ba. Amma dole a cika Nassi.”
50 O zaman öğrencilerinin hepsi O'nu bırakıp kaçtı.
Sai kowa ya yashe shi ya gudu.
51 İsa'nın ardından sadece keten beze sarınmış bir genç gidiyordu. Bu genç de yakalandı.
Wani saurayin da ba ya sanye da kome sai rigar lilin, yana bin Yesu. Da suka yi ƙoƙarin kama shi,
52 Ama keten bezden sıyrılıp çıplak olarak kaçtı.
sai ya gudu ya bar rigarsa, ya gudu tsirara.
53 İsa'yı görevli başkâhine götürdüler. Bütün başkâhinler, ileri gelenler ve din bilginleri de orada toplandı.
Suka kai Yesu wajen babban firist, sai dukan manyan firistoci, dattawa da kuma malaman dokoki suka taru.
54 Petrus, İsa'yı başkâhinin avlusuna kadar uzaktan izledi. Avluda nöbetçilerle birlikte ateşin başında oturup ısınmaya başladı.
Bitrus ya bi shi daga nesa, har cikin filin gidan babban firist. A can, ya zauna tare da masu gadi, yana jin ɗumin wuta.
55 Başkâhinler ve Yüksek Kurul'un öteki üyeleri, İsa'yı ölüm cezasına çarptırmak için kendisine karşı tanık arıyor, ama bulamıyorlardı.
Manyan firistoci da dukan’yan Majalisa, suka shiga neman shaidar laifin da za a tabbatar a kan Yesu, domin su kashe shi. Amma ba su sami ko ɗaya ba.
56 Birçok kişi O'na karşı yalan yere tanıklık ettiyse de, tanıklıkları birbirini tutmadı.
Da yawa suka ba da shaidar ƙarya a kansa, amma shaidarsu ba tă zo ɗaya ba.
57 Bazıları kalkıp O'na karşı yalan yere şöyle tanıklık ettiler: “Biz O'nun, ‘Elle yapılmış bu tapınağı yıkacağım ve üç günde, elle yapılmamış başka bir tapınak kuracağım’ dediğini işittik.”
Sai waɗansu suka miƙe tsaye, suka ba da wannan shaida ƙarya a kansa, suka ce,
“Mun ji shi ya ce, ‘Zan rushe wannan haikali da mutum ya gina, cikin kwana uku, in sāke gina wani wanda ba ginin mutum ba.’”
59 Ama bu noktada bile tanıklıkları birbirini tutmadı.
Duk da haka ma, shaidarsu ba tă zo ɗaya ba.
60 Sonra başkâhin topluluğun ortasında ayağa kalkarak İsa'ya, “Hiç yanıt vermeyecek misin? Nedir bunların sana karşı ettiği bu tanıklıklar?” diye sordu.
Sai babban firist ya tashi a gabansu, ya tambayi Yesu ya ce, “Ba za ka amsa ba? Wane shaida ke nan waɗannan mutane suke kawowa a kanka?”
61 Ne var ki, İsa susmaya devam etti, hiç yanıt vermedi. Başkâhin O'na yeniden, “Yüce Olan'ın Oğlu Mesih sen misin?” diye sordu.
Amma Yesu ya yi shiru, bai kuwa amsa ba. Babban firist ya sāke tambayarsa ya ce, “Kai ne Kiristi, Ɗan Mai Albarka?”
62 İsa, “Benim” dedi. “Ve sizler, İnsanoğlu'nun Kudretli Olan'ın sağında oturduğunu ve göğün bulutlarıyla geldiğini göreceksiniz.”
Yesu ya ce, “Ni ne. Za ku kuwa ga Ɗan Mutum yana zaune a hannun dama na Mai Iko, yana kuma zuwa a cikin gizagizan sama.”
63 Başkâhin giysilerini yırtarak, “Artık tanıklara ne ihtiyacımız var?” dedi. “Küfürü işittiniz. Buna ne diyorsunuz?” Hepsi İsa'nın ölüm cezasını hak ettiğine karar verdiler.
Babban firist ya yage tufafinsa, ya yi ce, “Ina dalilin neman waɗansu shaidu kuma?
Kun dai ji saɓon. Me kuka gani?” Duka suka yanke masa hukuncin kisa.
65 Bazıları O'nun üzerine tükürmeye, gözlerini bağlayarak O'nu yumruklamaya başladılar. “Haydi, peygamberliğini göster!” diyorlardı. Nöbetçiler de O'nu aralarına alıp tokatladılar.
Sai waɗansu suka fara tattofa masa miyau, suka rufe masa idanu, suka bubbuge shi da hannuwansu, suka ce, “Yi annabci!” Masu gadin kuma suka ɗauke shi, suka yi masa duka.
66 Petrus aşağıda, avludayken, başkâhinin hizmetçi kızlarından biri geldi. Isınmakta olan Petrus'u görünce onu dikkatle süzüp, “Sen de Nasıralı İsa'yla birlikteydin” dedi.
Yayinda Bitrus yake ƙasa a filin gidan, sai wata yarinya, baiwa, ɗaya daga cikin ma’aikatan babban firist, ta zo can.
Da ta ga Bitrus yana jin ɗumi, sai ta dube shi da kyau. Ta ce, “Kai ma kana tare da Yesu, Banazare.”
68 Petrus ise bunu inkâr ederek, “Senin neden söz ettiğini bilmiyorum, anlamıyorum” dedi ve dışarıya, dış kapının önüne çıktı. Bu arada horoz öttü.
Amma ya yi mūsu ya ce, “Ban san abin da kike magana ba, balle ma in fahimce ki.” Sai ya fita zuwa zaure.
69 Hizmetçi kız Petrus'u görünce çevrede duranlara yine, “Bu adam onlardan biri” demeye başladı.
Da baiwar ta gan shi a can, sai ta sāke gaya wa waɗanda suke tsattsaye a wurin, ta ce, “Wannan mutum yana ɗaya daga cikinsu.”
70 Petrus tekrar inkâr etti. Çevrede duranlar az sonra Petrus'a yine, “Gerçekten onlardansın; sen de Celileli'sin” dediler.
Sai ya sāke yin musu. Bayan ɗan lokaci kaɗan, sai waɗanda suke tsattsaye kusa suka ce wa Bitrus, “Lalle, kana ɗaya daga cikinsu, gama kai mutumin Galili ne.”
71 Petrus kendine lanet okuyup ant içerek, “Sözünü ettiğiniz o adamı tanımıyorum” dedi.
Sai ya fara la’antar kansa, yana rantsuwa musu, yana cewa, “Ban san wannan mutumin da kuke magana a kai ba.”
72 Tam o anda horoz ikinci kez öttü. Petrus, İsa'nın kendisine, “Horoz iki kez ötmeden beni üç kez inkâr edeceksin” dediğini hatırladı ve hüngür hüngür ağlamaya başladı.
Nan da nan zakara ya yi cara sau na biyu. Sai Bitrus ya tuna da maganar da Yesu ya yi masa cewa, “Kafin zakara yă yi cara sau biyu, za ka yi mūsun sanina sau uku.” Sai ya fashe da kuka.

< Markos 14 >