< Luka 21 >

1 İsa başını kaldırdı ve bağış toplanan yerde bağışlarını bırakan zenginleri gördü.
Da Yesu ya ɗaga ido, sai ya ga waɗansu masu arziki suna sa baikonsu a ma’ajin haikalin.
2 Yoksul bir dul kadının oraya iki bakır para attığını görünce, “Size gerçeği söyleyeyim” dedi, “Bu yoksul dul kadın herkesten daha çok verdi.
Ya kuma ga wata gwauruwa matalauciya, ta saka anini biyu.
3
Sai ya ce, “Gaskiya ina faɗa muku, wacce nan gwauruwa matalauciya ta sa fiye da dukan sauran.
4 Çünkü bunların hepsi kutuya, zenginliklerinden artanı attılar. Bu kadın ise yoksulluğuna karşın, geçinmek için elinde ne varsa hepsini verdi.”
Dukan mutanen nan sun ba da baikonsu daga cikin arzikinsu ne, amma ita daga cikin talaucinta, ta saka duk abin da take da shi na rayuwa.”
5 Bazı kişiler tapınağın nasıl güzel taşlar ve adaklarla süslenmiş olduğundan söz edince İsa, “Burada gördüklerinize gelince, öyle günler gelecek ki, taş üstünde taş kalmayacak, hepsi yıkılacak!” dedi.
Waɗansu daga cikin almajiransa, suka fara magana a kan yadda aka yi wa haikalin ado da duwatsu masu kyau, da kuma kyautai da aka keɓe wa Allah. Amma Yesu ya ce,
6
“Wannan abin da kuke kallo a nan, lokaci yana zuwa da ba za a bar wani dutse a kan wani dutse ba. Kowannensu, za a rushe shi.”
7 Onlar da, “Peki, öğretmenimiz, bu dediklerin ne zaman olacak? Bunların gerçekleşmek üzere olduğunu gösteren belirti ne olacak?” diye sordular.
Suka tambaye shi suka ce, “Malam, yaushe waɗannan za su faru? Kuma wace alama za tă nuna cewa suna dab da faruwa?”
8 İsa, “Sakın sizi saptırmasınlar” dedi. “Birçokları, ‘Ben O'yum’ ve ‘Zaman yaklaştı’ diyerek benim adımla gelecekler. Onların ardından gitmeyin.
Ya amsa ya ce, “Ku lura, kada ku kuma a ruɗe ku. Gama da yawa za su zo a cikin sunana, suna cewa, ‘Ai, ni ne shi,’ da kuma, ‘Lokaci ya yi kusa.’ Kada ku bi su.
9 Savaş ve isyan haberleri duyunca telaşlanmayın. Önce bunların olması gerek, ama son hemen gelmeyecek.”
Sa’ad da kuka ji labarin yaƙe-yaƙe, da juye juyen mulki, kada ku tsorota. Dole ne waɗannan abubuwa su fara faruwa, amma ƙarshen ba zai zo nan da nan ba.”
10 Sonra onlara şöyle dedi: “Ulus ulusa, devlet devlete savaş açacak.
Sai ya ce musu, “Al’umma za tă tasar wa al’umma, mulki zai tasar wa mulki.
11 Şiddetli depremler, yer yer kıtlıklar ve salgın hastalıklar, korkunç olaylar ve gökte olağanüstü belirtiler olacak.
Za a yi manyan girgizar ƙasa, da yunwa, da annoba a wurare dabam-dabam, da kuma abubuwa masu bantsoro, da manyan alamu daga sama.
12 “Ama bütün bu olaylardan önce sizi yakalayıp zulmedecekler. Sizi havralara teslim edecek, zindanlara atacaklar. Benim adımdan ötürü kralların, valilerin önüne çıkarılacaksınız.
“Amma kafin duk abubuwa nan, za a kama ku a tsananta muku. Za a kai ku majami’u, da kurkuku. Za a kuma kai ku gaban sarakuna da gwamnoni, kuma dukan waɗannan saboda sunana.
13 Bu size tanıklık etme fırsatı olacak.
Wannan zai sa ku zama shaidu a gare su.
14 Buna göre kendinizi nasıl savunacağınızı önceden düşünmemekte kararlı olun.
Amma ku yi ƙuduri, wato, ku shirya zuciyarku, a kan ba za ku damu ba kafin lokacin, game da yadda za ku kāre kanku.
15 Çünkü ben size öyle bir konuşma yeteneği, öyle bir bilgelik vereceğim ki, size karşı çıkanların hiçbiri buna karşı direnemeyecek, bir şey diyemeyecek.
Gama zan ba ku kalmomi, da hikima waɗanda ba ko ɗaya daga cikin maƙiyanku, za su iya tsayayya da ku, ko su ƙaryata.
16 Anne babanız, kardeşleriniz, akraba ve dostlarınız bile sizi ele verecek ve bazılarınızı öldürtecekler.
Har iyayenku, da’yan’uwanku maza, da danginku, da abokanku ma, duk za su bashe ku, su kuma kashe waɗansunku.
17 Benim adımdan ötürü herkes sizden nefret edecek.
Duk mutane za su ƙi ku saboda ni.
18 Ne var ki, başınızdaki saçlardan bir tel bile yok olmayacaktır.
Amma ko gashi ɗaya na kanku, ba zai hallaka ba.
19 Dayanmakla canlarınızı kazanacaksınız.
Ta wurin tsayawa da ƙarfi, za ku sami rai.
20 “Yeruşalim'in ordular tarafından kuşatıldığını görünce bilin ki, kentin yıkılacağı zaman yaklaşmıştır.
“In kuka ga mayaƙa sun kewaye Urushalima, za ku sani rushewarta ya yi kusa.
21 O zaman Yahudiye'de bulunanlar dağlara kaçsın, kentte olanlar dışarı çıksın, kırdakiler kente dönmesin.
A lokacin nan, bari waɗanda suke Yahudiya, su gudu zuwa cikin duwatsu. Bari waɗanda suke cikin birnin kuma su fita, bari kuma waɗanda suke ƙauye kada su shiga birnin.
22 Çünkü o günler, yazılmış olanların tümünün gerçekleşeceği ceza günleridir.
Gama wannan shi ne lokacin hukunci, saboda a cika duk abin da aka rubuta.
23 O günlerde gebe olan, çocuk emziren kadınların vay haline! Çünkü ülke büyük sıkıntıya düşecek ve bu halk gazaba uğrayacaktır.
Zai zama abin kaito ga mata masu ciki, da mata masu renon’ya’ya, a waɗancan kwanakin! Za a yi baƙin ciki mai tsanani a ƙasar, da kuma fushi mai tsanani a kan mutanen nan.
24 Kılıçtan geçirilecek, tutsak olarak bütün uluslar arasına sürülecekler. Yeruşalim, öteki ulusların dönemleri tamamlanıncaya dek onların ayakları altında çiğnenecektir.
Za a kashe su da takobi, a kuma ɗauke su’yan kurkuku, zuwa dukan al’ummai. Al’ummai za su tattaka Urushalima, har sai lokacin Al’ummai ya cika.
25 “Güneşte, ayda ve yıldızlarda belirtiler görülecek. Yeryüzünde uluslar denizin ve dalgaların uğultusundan şaşkına dönecek, dehşete düşecekler.
“Za a yi alamu a cikin rana, da cikin wata, da cikin taurari. A duniya, al’ummai za su yi baƙin ciki, su kuma rikice don tsoro, saboda ruri da kuma tafasar teku.
26 Dünyanın üzerine gelecek felaketleri bekleyen insanlar korkudan bayılacak. Çünkü göksel güçler sarsılacak.
Mutane za su suma don tsoro, za su kuma yi fargaba, a kan abin da yake zuwa a bisan duniya, gama za a girgiza duniyar taurarin sararin sama.
27 O zaman İnsanoğlu'nun bulut içinde büyük güç ve görkemle geldiğini görecekler.
A lokacin ne za su ga Ɗan Mutum yana zuwa cikin girgije, da iko, da ɗaukaka mai girma.
28 Bu olaylar gerçekleşmeye başlayınca doğrulun ve başlarınızı kaldırın. Çünkü kurtuluşunuz yakın demektir.”
Sa’ad da waɗannan abubuwa sun fara faruwa, ku tashi tsaye, ku ɗaga kawunanku, domin fansarku yana matsowa kusa.”
29 İsa onlara şu benzetmeyi anlattı: “İncir ağacına ya da herhangi bir ağaca bakın.
Sai ya gaya musu wannan misali ya ce, “Ku dubi itacen ɓaure da dukan itatuwa.
30 Bunların yapraklandığını gördüğünüz zaman yaz mevsiminin yakın olduğunu kendiliğinizden anlarsınız.
A duk lokacin da sun fara fitar da ganye, za ku gani da kanku, ku san cewa, damina ta yi kusa.
31 Aynı şekilde, bu olayların gerçekleştiğini gördüğünüzde bilin ki, Tanrı'nın Egemenliği yakındır.
Haka ma, in kuka ga waɗannan abubuwa suna faruwa, ku sani mulkin Allah ya yi kusa.
32 Size doğrusunu söyleyeyim, bütün bunlar olmadan, bu kuşak ortadan kalkmayacak.
“Gaskiya nake gaya muku, ba shakka, wannan zamani ba zai shuɗe ba, sai dukan waɗannan abubuwa sun cika.
33 Yer ve gök ortadan kalkacak, ama benim sözlerim asla ortadan kalkmayacaktır.
Sama da ƙasa za su shuɗe, amma kalmomina ba za su taɓa shuɗewa ba.
34 “Kendinize dikkat edin! Yürekleriniz sefahat, sarhoşluk ve bu yaşamın kaygılarıyla ağırlaşmasın. O gün, üzerinize bir tuzak gibi aniden inmesin. Çünkü o gün bütün yeryüzünde yaşayan herkesin üzerine gelecektir.
“Ku lura fa don kada son jin daɗi na banza, da shaye-shaye, da damuwa na rayuwa su rinjayi zuciyarku, har ranar ta auko muku ba tsammani kamar tarko.
Gama za tă zo a kan kowa da yake kan dukan duniya.
36 Her an uyanık kalın, gerçekleşmek üzere olan bütün bu olaylardan kurtulabilmek ve İnsanoğlu'nun önünde durabilmek için dua edin.”
Ku yi tsaro kullum, ku yi addu’a don ku iya kuɓuta daga dukan waɗannan abubuwa da suke kusan faruwa, don ku iya tsayawa a gaban Ɗan Mutum.”
37 İsa gündüz tapınakta öğretiyor, geceleri ise kentten dışarı çıkıp Zeytin Dağı'nda sabahlıyordu.
Kowace rana, Yesu yakan je haikalin ya yi koyarwa, da kowace yamma kuma, ya je ya kwana a kan tudun da ake kira Dutsen Zaitun.
38 Sabah erkenden bütün halk O'nu tapınakta dinlemek için O'na akın ediyordu.
Da sassafe kuma, dukan mutanen suka zo haikalin, don su saurare shi.

< Luka 21 >