< Luka 1 >

1 Sayın Teofilos, Birçok kişi aramızda olup bitenlerin tarihçesini yazmaya girişti. Nitekim başlangıçtan beri bu olayların görgü tanığı ve Tanrı sözünün hizmetkârı olanlar bunları bize ilettiler. Ben de bütün bu olayları ta başından özenle araştırmış biri olarak bunları sana sırasıyla yazmayı uygun gördüm.
Mutane da yawa sun ɗau niyyar rubuta labarin abubuwan da aka cika a cikinmu,
2
kamar yadda muka karɓe su daga waɗanda tun farko shaidu ne da kuma masu hidimar bishara.
3
Saboda haka, da yake ni da kaina na binciko kome a hankali daga farko, na ga ya yi kyau in rubuta maka labarin dalla-dalla, ya mafifici Tiyofilus,
4 Öyle ki, sana verilen bilgilerin doğruluğunu bilesin.
don ka san tabbacin abubuwan da aka koyar da kai.
5 Yahudiye Kralı Hirodes zamanında, Aviya bölüğünden Zekeriya adında bir kâhin vardı. Harun soyundan gelen karısının adı ise Elizabet'ti.
A lokacin da Hiridus ne yake sarautar Yahudiya, an yi wani firist mai suna Zakariya, na sashin firistoci gidan Abiya. Matarsa Elizabet ma’yar zuriyar Haruna ce.
6 Her ikisi de Tanrı'nın gözünde doğru kişilerdi, Rab'bin bütün buyruk ve kurallarına eksiksizce uyarlardı.
Dukansu biyu kuwa masu adalci ne a gaban Allah, suna kuma bin umarnan Ubangiji da farillansa duka da halin rashin zargi.
7 Elizabet kısır olduğu için çocukları olmuyordu. İkisinin de yaşı ilerlemişti.
Sai dai ba su da’ya’ya, domin Elizabet bakararriya ce; kuma dukansu biyu sun tsufa.
8 Zekeriya, hizmet sırasının kendi bölüğünde olduğu bir gün, Tanrı'nın önünde kâhinlik görevini yerine getiriyordu.
Wata rana da lokacin aikin firistoci na sashen Zakariya na yin hidima ya kewayo, yana kuma cikin hidimarsa ta firist a gaban Allah,
9 Kâhinlik geleneği uyarınca Rab'bin Tapınağı'na girip buhur yakma görevi kurayla ona verilmişti.
sai aka zaɓe shi ta wurin ƙuri’a, bisa ga al’adar aikin firist, yă shiga haikalin Ubangiji yă ƙone turare.
10 Buhur yakma saatinde bütün halk topluluğu dışarıda dua ediyordu.
Da lokacin ƙone turare ya yi, duk taron masu sujada suna a waje suna addu’a.
11 Bu sırada, Rab'bin bir meleği buhur sunağının sağında durup Zekeriya'ya göründü.
Sai mala’ikan Ubangiji ya bayyana gare shi, tsaye a dama da bagaden turare.
12 Zekeriya onu görünce şaşırdı, korkuya kapıldı.
Da Zakariya ya gan shi sai ya firgita, tsoro kuma ya kama shi.
13 Melek, “Korkma, Zekeriya” dedi, “Duan kabul edildi. Karın Elizabet sana bir oğul doğuracak, adını Yahya koyacaksın.
Amma mala’ikan ya ce masa, “Kada ka ji tsoro, Zakariya; an ji addu’arka. Matarka Elizabet za tă haifa maka ɗa, za ka kuma ba shi suna Yohanna.
14 Sevinip coşacaksın. Birçokları da onun doğumuna sevinecek.
Zai zama abin murna da farin ciki a gare ka, mutane da yawa kuwa za su yi murna don haihuwarsa,
15 O, Rab'bin gözünde büyük olacak. Hiç şarap ve içki içmeyecek; daha annesinin rahmindeyken Kutsal Ruh'la dolacak.
gama zai zama mai girma a gaban Ubangiji. Ba kuwa zai taɓa shan ruwan inabi ko wani abu mai sa maye ba. Zai cika da Ruhu Mai Tsarki tun haihuwa.
16 İsrailoğulları'ndan birçoğunu, Tanrıları Rab'be döndürecek.
Shi ne zai juye mutanen Isra’ila da yawa zuwa wurin Ubangiji Allahnsu.
17 Babaların yüreklerini çocuklarına döndürmek, söz dinlemeyenleri doğru kişilerin anlayışına yöneltmek ve Rab için hazırlanmış bir halk yetiştirmek üzere, İlyas'ın ruhu ve gücüyle Rab'bin önünden gidecektir.”
Zai sha gaban Ubangiji, a ruhu da kuma iko irin na Iliya, domin yă juye zukatan iyaye ga’ya’yansu, marasa biyayya kuma ga zama masu biyayya don yă kintsa mutane su zama shiryayyu domin Ubangiji.”
18 Zekeriya meleğe, “Bundan nasıl emin olabilirim?” dedi. “Çünkü ben yaşlandım, karımın da yaşı ilerledi.”
Sai Zakariya ya tambayi mala’ikan ya ce, “Yaya zan tabbatar da wannan? Ga ni tsoho, matana kuma ta kwana biyu.”
19 Melek ona şöyle karşılık verdi: “Ben Tanrı'nın huzurunda duran Cebrail'im. Seninle konuşmak ve bu müjdeyi sana bildirmek için gönderildim.
Mala’ikan ya ce, “Ni ne Jibra’ilu. Ina tsaya a gaban Allah, an kuma aiko ni in yi maka magana, in kuma faɗa maka wannan labari mai daɗi.
20 İşte, belirlenen zamanda yerine gelecek olan sözlerime inanmadığın için dilin tutulacak, bunların gerçekleşeceği güne dek konuşamayacaksın.”
Yanzu za ka zama bebe, ba za ka ƙara iya magana ba sai ranar da wannan magana ta cika, saboda ba ka gaskata da kalmomina waɗanda za su zama gaskiya a daidai lokacinsu ba.”
21 Zekeriya'yı bekleyen halk, onun tapınakta bu kadar uzun süre kalmasına şaştı.
Ana cikin haka, mutane suna jiran Zakariya, suna kuma mamaki me ya sa ya daɗe haka a cikin haikali.
22 Zekeriya ise dışarı çıktığında onlarla konuşamadı. O zaman tapınakta bir görüm gördüğünü anladılar. Kendisi onlara işaretler yapıyor, ama konuşamıyordu.
Da ya fito, bai iya yin musu magana ba. Sai suka gane, ya ga wahayi ne a haikali, domin ya dinga yin musu alamu, amma ya kāsa yin magana.
23 Görev süresi bitince Zekeriya evine döndü.
Da lokacin hidimarsa ya cika, sai ya koma gida.
24 Bir süre sonra karısı Elizabet gebe kaldı ve beş ay evine kapandı.
Bayan wannan, matarsa Elizabet ta yi ciki, ta kuma riƙa ɓuya har wata biyar.
25 “Bunu benim için yapan Rab'dir” dedi. “Bu günlerde benimle ilgilenerek insanlar arasında utancımı giderdi.”
Sai ta ce, “Ubangiji ne ya yi mini wannan. A waɗannan kwanaki ya nuna tagomashinsa ya kuma kawar mini da kunya a cikin mutane.”
26 Elizabet'in hamileliğinin altıncı ayında Tanrı, Melek Cebrail'i Celile'de bulunan Nasıra adlı kente, Davut'un soyundan Yusuf adındaki adamla nişanlı kıza gönderdi. Kızın adı Meryem'di.
A wata na shida, sai Allah ya aiki mala’ika Jibra’ilu zuwa Nazaret, wani gari a Galili,
gun wata budurwar da aka yi alkawarin aurenta ga wani mutum mai suna Yusuf daga zuriyar Dawuda. Sunan budurwar Maryamu.
28 Onun yanına giren melek, “Selam, ey Tanrı'nın lütfuna erişen kız! Rab seninledir” dedi.
Mala’ikan ya je wurinta ya ce, “A gaishe ki, ya ke da kika sami tagomashi ƙwarai! Ubangiji yana tare da ke.”
29 Söylenenlere çok şaşıran Meryem, bu selamın ne anlama gelebileceğini düşünmeye başladı.
Maryamu ta damu ƙwarai da kalmominsa, tana tunani wace irin gaisuwa ce haka?
30 Ama melek ona, “Korkma Meryem” dedi, “Sen Tanrı'nın lütfuna eriştin.
Amma mala’ikan ya ce mata, “Kada ki ji tsoro, Maryamu, kin sami tagomashi a wurin Allah.
31 Bak, gebe kalıp bir oğul doğuracak, adını İsa koyacaksın.
Ga shi za ki yi ciki ki kuma haifi ɗa, za ki kuma ba shi suna Yesu.
32 O büyük olacak, kendisine ‘Yüceler Yücesi'nin Oğlu’ denecek. Rab Tanrı O'na, atası Davut'un tahtını verecek.
Zai zama mai girma, za a kuma kira shi Ɗan Maɗaukaki. Ubangiji Allah zai ba shi gadon sarautar kakansa Dawuda,
33 O da sonsuza dek Yakup'un soyu üzerinde egemenlik sürecek, egemenliğinin sonu gelmeyecektir.” (aiōn g165)
zai yi mulkin gidan Yaƙub har abada, mulkinsa kuma ba zai taɓa ƙare ba.” (aiōn g165)
34 Meryem meleğe, “Bu nasıl olur? Ben erkeğe varmadım ki” dedi.
Maryamu ta tambayi mala’ikan ta ce, “Yaya wannan zai yiwu, da yake ni budurwa ce?”
35 Melek ona şöyle yanıt verdi: “Kutsal Ruh senin üzerine gelecek, Yüceler Yücesi'nin gücü sana gölge salacak. Bunun için doğacak olana kutsal, Tanrı Oğlu denecek.
Mala’ikan ya amsa ya ce, “Ruhu Mai Tsarki zai sauko miki, ikon Maɗaukaki kuma zai rufe ke. Saboda haka, Mai Tsarkin nan da za a haifa, za a kira shi Ɗan Allah.
36 Bak, senin akrabalarından Elizabet de yaşlılığında bir oğula gebe kaldı. Kısır bilinen bu kadın şimdi altıncı ayındadır.
’Yar’uwarki Elizabet ma za tă haifi ɗa a tsufanta, ita da aka ce bakararriya, ga shi tana a watanta na shida.
37 Tanrı'nın yapamayacağı hiçbir şey yoktur.”
Gama ba abin da zai gagari Allah.”
38 “Ben Rab'bin kuluyum” dedi Meryem, “Bana dediğin gibi olsun.” Bundan sonra melek onun yanından ayrıldı.
Maryamu ta amsa ta ce, “To, ni baiwar Allah ce, bari yă zama mini kamar yadda ka faɗa.” Sai mala’ikan ya tafi abinsa.
39 O günlerde Meryem kalkıp aceleyle Yahuda'nın dağlık bölgesindeki bir kente gitti.
A lokacin sai Maryamu ta shirya ta gaggauta zuwa wani gari a ƙasar tudu ta Yahudiya,
40 Zekeriya'nın evine girip Elizabet'i selamladı.
inda ta shiga gidan Zakariya ta kuma gai da Elizabet.
41 Elizabet Meryem'in selamını duyunca rahmindeki çocuk hopladı. Kutsal Ruh'la dolan Elizabet yüksek sesle şöyle dedi: “Kadınlar arasında kutsanmış bulunuyorsun, rahminin ürünü de kutsanmıştır!
Da Elizabet ta ji gaisuwar Maryamu, sai jaririn da yake a cikinta ya yi motsi. Elizabet kuma ta cika da Ruhu Mai Tsarki.
Sai ta ɗaga murya da ƙarfi ta ce, “Ke mai albarka ce a cikin mata. Mai albarka ne kuma ɗan da za ki haifa!
43 Nasıl oldu da Rabbim'in annesi yanıma geldi?
Me ya sa na sami wannan tagomashi har da mahaifiyar Ubangijina za tă zo wurina?
44 Bak, selamın kulaklarıma eriştiği an, çocuk rahmimde sevinçle hopladı.
Da jin gaisuwarki, sai jaririn da yake cikina ya yi motsi don murna.
45 İman eden kadına ne mutlu! Çünkü Rab'bin ona söylediği sözler gerçekleşecektir.”
Mai albarka ce wadda ta gaskata cewa abin da Ubangiji ya faɗa mata zai cika!”
46 Meryem de şöyle dedi: “Canım Rab'bi yüceltir; Ruhum, Kurtarıcım Tanrı sayesinde sevinçle coşar.
Sai Maryamu ta ce, “Raina yana ɗaukaka Ubangiji
ruhuna kuma yana farin ciki da Allah Mai Cetona,
48 Çünkü O, sıradan biri olan kuluyla ilgilendi. İşte, bundan böyle bütün kuşaklar beni mutlu sayacak.
gama ya lura da ƙasƙancin baiwarsa. Daga yanzu nan gaba dukan zamanai za su ce da ni mai albarka,
49 Çünkü Güçlü Olan, benim için büyük işler yaptı. O'nun adı kutsaldır.
gama Mai Iko Duka ya yi mini manyan abubuwa, sunansa labudda Mai Tsarki ne.
50 Kuşaklar boyunca kendisinden korkanlara merhamet eder.
Jinƙansa ya kai ga masu tsoronsa, daga zamani zuwa zamani.
51 Bileğiyle büyük işler yaptı; Gururluları yüreklerindeki kuruntularla darmadağın etti.
Ya aikata manyan ayyuka da hannunsa; ya watsar da waɗanda suke masu girman kai a zurfin tunaninsu.
52 Hükümdarları tahtlarından indirdi, Sıradan insanları yükseltti.
Ya saukar da masu mulki daga gadajen sarautarsu amma ya ɗaukaka ƙasƙantattu.
53 Aç olanları iyiliklerle doyurdu, Zenginleri ise elleri boş çevirdi.
Ya ƙosar da masu yunwa da kyawawan abubuwa amma ya sallami mawadata hannu wofi.
Ya taimaki bawansa Isra’ila, yana tunawa yă nuna jinƙai
55 Atalarımıza söz verdiği gibi, İbrahim'e ve onun soyuna sonsuza dek Merhamet etmeyi unutmayarak Kulu İsrail'in yardımına yetişti.” (aiōn g165)
ga Ibrahim da zuriyarsa har abada, kamar yadda ya faɗa wa kakanninmu.” (aiōn g165)
56 Meryem, üç ay kadar Elizabet'in yanında kaldı, sonra kendi evine döndü.
Maryamu ta zauna da Elizabet kusan wata uku sa’an nan ta koma gida.
57 Elizabet'in doğurma vakti geldi ve bir oğul doğurdu.
Sa’ad da kwanaki suka yi don Elizabet ta haihu, sai ta haifi ɗa.
58 Komşularıyla akrabaları, Rab'bin ona ne büyük merhamet gösterdiğini duyunca, onun sevincine katıldılar.
Maƙwabtanta da’yan’uwanta suka ji cewa Ubangiji ya nuna mata jinƙai mai yawa, suka kuma taya ta farin ciki.
59 Sekizinci gün çocuğun sünnetine geldiler. Ona babası Zekeriya'nın adını vereceklerdi.
A rana ta takwas, sai suka zo don a yi wa yaron kaciya, dā za su sa masa sunan mahaifinsa Zakariya ne,
60 Ama annesi, “Hayır, adı Yahya olacak” dedi.
amma mahaifiyar yaron ta ce, “A’a! Za a ce da shi Yohanna.”
61 Ona, “Akrabaların arasında bu adı taşıyan kimse yok ki” dediler.
Sai suka ce mata, “Ba wani a cikin danginku mai wannan suna.”
62 Bunun üzerine babasına işaretle çocuğun adını ne koymak istediğini sordular.
Sai suka yi alamu wa mahaifinsa, don su san sunan da zai su a kira yaron.
63 Zekeriya bir yazı levhası istedi ve, “Adı Yahya'dır” diye yazdı. Herkes şaşakaldı.
Ya yi alama a kawo masa allo, a gaban kowa sai ya rubuta, “Sunansa Yohanna.” Dukan mutane kuwa suka yi mamaki.
64 O anda Zekeriya'nın ağzı açıldı, dili çözüldü. Tanrı'yı överek konuşmaya başladı.
Nan da nan bakinsa ya buɗe harshensa kuma ya saku, sai ya fara magana yana yabon Allah.
65 Çevrede oturanların hepsi korkuya kapıldı. Bütün bu olaylar, Yahudiye'nin dağlık bölgesinin her yanında konuşulur oldu.
Maƙwabta duk suka cika da tsoro, mutane kuwa suka yi ta yin magana game da dukan waɗannan abubuwa a ko’ina a cikin ƙasar tudu ta Yahudiya.
66 Duyan herkes derin derin düşünüyor, “Acaba bu çocuk ne olacak?” diyordu. Çünkü Rab onunla birlikteydi.
Duk waɗanda suka ji wannan kuwa sun yi mamaki suna cewa, “To, me yaron nan zai zama?” Gama hannun Ubangiji yana tare da shi.
67 Çocuğun babası Zekeriya, Kutsal Ruh'la dolarak şu peygamberlikte bulundu:
Mahaifinsa Zakariya ya cika da Ruhu Mai Tsarki sai ya yi annabci ya ce,
68 “İsrail'in Tanrısı Rab'be övgüler olsun! Çünkü halkının yardımına gelip onları fidyeyle kurtardı.
“Yabo ya tabbata ga Ubangiji, Allah na Isra’ila, domin ya zo ya kuma fanshe mutanensa.
Ya tā mana ƙahon ceto a gidan bawansa Dawuda
70 Eski çağlardan beri Kutsal peygamberlerinin ağzından bildirdiği gibi, Kulu Davut'un soyundan Bizim için güçlü bir kurtarıcı çıkardı; (aiōn g165)
(yadda ya yi magana tun tuni ta wurin annabawansa masu tsarki), (aiōn g165)
71 Düşmanlarımızdan, Bizden nefret edenlerin hepsinin elinden Kurtuluşumuzu sağladı.
cewa zai cece mu daga abokan gābanmu daga kuma hannun dukan waɗanda suke ƙinmu
72 Böylece atalarımıza merhamet ederek Kutsal antlaşmasını anmış oldu.
don yă nuna jinƙai ga kakanninmu, yă kuma tuna da alkawarinsa mai tsarki,
73 Nitekim bizi düşmanlarımızın elinden kurtaracağına Ve ömrümüz boyunca Kendi önünde kutsallık ve doğruluk içinde, Korkusuzca kendisine tapınmamızı sağlayacağına dair Atamız İbrahim'e ant içerek söz vermişti.
rantsuwar da ya yi wa mahaifinmu Ibrahim,
don yă kuɓutar da mu daga hannun abokan gābanmu, yă kuma sa mu iya yin masa hidima babu tsoro,
cikin tsarki da adalci a gabansa dukan kwanakinmu.
76 Sen de, ey çocuk, Yüceler Yücesi'nin peygamberi diye anılacaksın. Rab'bin yollarını hazırlamak üzere önünden gidecek Ve O'nun halkına, Günahlarının bağışlanmasıyla kurtulacaklarını bildireceksin.
“Kai kuma, ɗana, za a ce da kai annabin Maɗaukaki; gama za ka sha gaban Ubangiji don ka shirya masa hanya,
don ka sanar da mutanensa ceto, ta wurin gafarar zunubansu,
78 Çünkü Tanrımız'ın yüreği merhamet doludur. O'nun merhameti sayesinde, Yücelerden doğan Güneş, Karanlıkta ve ölümün gölgesinde yaşayanlara ışık saçmak Ve ayaklarımızı esenlik yoluna yöneltmek üzere Yardımımıza gelecektir.”
saboda jinƙai na Allahnmu mai ƙauna, hasken nan na ceto zai ɓullo mana daga sama,
don yă haskaka a kan waɗanda suke zama cikin duhu, da kuma cikin inuwar mutuwa, don yă bi da ƙafafunmu a hanyar salama.”
80 Çocuk büyüyor, ruhsal yönden güçleniyordu. İsrail halkına görüneceği güne dek ıssız yerlerde yaşadı.
Yaron kuwa ya yi girma ya kuma ƙarfafa a ruhu; ya zauna a hamada sai lokacin da ya fito a fili ga mutanen Isra’ila.

< Luka 1 >