< Yeremya 47 >

1 Firavun Gazze'ye saldırmadan önce RAB'bin Peygamber Yeremya'ya bildirdiği Filistliler'e ilişkin söz şudur:
Ga maganar Ubangiji da ta zo wa Irmiya annabi game da Filistiyawa kafin Fir’auna ya yaƙi Gaza.
2 RAB diyor ki, “Bakın sular kuzeyden nasıl yükseliyor! Taşkın bir ırmak olacak, Ülkeyi ve içindeki her şeyi, Kentleri ve içinde yaşayanları kaplayacak. İnsanlar yakaracak, Ülkede yaşayan herkes feryat edecek.
Ga abin da Ubangiji yana cewa, “Dubi yadda ruwaye suna tasowa a arewa; za su zama kogi mai rigyawa. Za su malala a ƙasa da kuma a kan kome da yake cikinta, garuruwa da waɗanda suke zaune a cikinsu. Mutane za su yi kuka; dukan mazaunan ƙasar za su yi kururuwa
3 Dörtnala koşan aygırların Toynak seslerinden, Savaş arabalarının takırtısından, Tekerleklerin gürültüsünden Babalar dönüp çocuklarına bakmayacak; Ellerinde derman kalmayacak.
da jin motsin takawar kofatan dawakai, da jin surutun kekunan yaƙin abokin gāba da motsin ƙafafunsu. Ubanni ba za su juye don su taimaki’ya’yansu ba; hannuwansu za su yi laƙwas.
4 Çünkü Filistliler'in yok edileceği gün geliyor. Sur ve Sayda'ya yardım edebilecek Sağ kalan herkes kesilip yok edilecek. RAB Kaftor kıyısından gelen Filistliler'in Sağ kalanlarını yok edecek.
Gama rana ta zo da za a hallaka Filistiyawa a kuma datse dukan waɗanda suka ragu waɗanda za su iya taimakon Taya da Sidon. Ubangiji yana gab da hallaka Filistiyawa, raguwa daga bakin tekun Kaftor.
5 Gazze yastan saçını yolacak, Aşkelon susturulacak. Ey ovada sağ kalanlar, Ne zamana dek bedenlerinizi yaralayacaksınız?
Gaza za tă aske kanta cikin baƙin ciki; Ashkelon zai yi shiru. Ya raguwar da suke zama a fili, har yaushe za ku tsattsage kanku?
6 Ah, RAB'bin kılıcı! Yatışmana daha ne kadar zaman var? Dön kınına! Dur ve sessiz ol!
“Za ku yi kuka kuna cewa, ‘Wayyo, takobin Ubangiji sai yaushe za ka huta? Ka koma kubenka; ka huta, ka yi shiru.’
7 Ama RAB ona buyruk vermişken, Aşkelon'a, deniz kıyısına Saldırmak üzere görevlendirmişken Kılıç nasıl yatışabilir?”
Amma ta yaya zai huta sa’ad da Ubangiji ya umarta, sa’ad da ya umarta shi don yă faɗa wa Ashkelon da kuma bakin teku?”

< Yeremya 47 >