< Yeremya 15 >

1 RAB bana dedi ki, “Musa'yla Samuel önümde durup yalvarsalar bile, bu halka acımayacağım; kov onları önümden, gitsinler!
Sai Ubangiji ya ce mini, “Ko da Musa da Sama’ila za su tsaya a gabana, zuciyata ba za tă komo ga mutanen nan ba. Ka kore su daga gabana! Su tafi!
2 Sana, ‘Nereye gidelim?’ diye sorarlarsa de ki, ‘RAB şöyle diyor: “‘Ölüm için ayrılanlar ölüme, Kılıç için ayrılanlar kılıca, Kıtlık için ayrılanlar kıtlığa, Sürgün için ayrılanlar sürgüne.’
In kuma suka tambaye ka, ‘Ina za mu tafi?’ Sai ka faɗa musu, ‘Ga abin da Ubangiji yana cewa, “‘Waɗanda aka ƙaddara ga mutuwa, ga mutuwa za su; waɗanda aka ƙaddara ga takobi, ga takobi za su; waɗanda aka ƙaddara ga yunwa, ga yunwa za su; waɗanda aka ƙaddara ga zaman bauta, ga zaman bauta za su.’
3 “Onların başına dört tür yıkım getirmeye karar verdim” diyor RAB, “Öldürmek için kılıcı, paralamak için köpekleri, yiyip bitirmek, yok etmek için yırtıcı kuşlarla yabanıl hayvanları salacağım üzerlerine.
“Zan aika musu da iri masu hallakarwa guda huɗu,” in ji Ubangiji, “takobi zai kashe, karnuka za su kwashe, tsuntsaye da namun jeji kuma su cinye su kuma hallaka.
4 Yahuda Kralı Hizkiya oğlu Manaşşe'nin Yeruşalim'de yaptıkları yüzünden bütün yeryüzü krallıklarını dehşete düşüreceğim.
Zan sa su zama abin ƙyama ga dukan mulkokin duniya saboda abin da Manasse ɗan Hezekiya sarkin Yahuda ya aikata a Urushalima.
5 “Kim acıyacak sana, ey Yeruşalim? Kim yas tutacak senin için? Hal hatır sormak için Kim yolundan dönüp sana gelecek?
“Wa zai ji tausayinki, ya Urushalima? Wa zai yi makoki dominki? Wa zai dakata ya tambayi lafiyarki?
6 Sen beni reddettin” diyor RAB, “Gerisingeri gidiyorsun. Ben de elimi sana karşı kaldıracak, Seni yok edeceğim; Merhamet ede ede yoruldum.
Kin ƙi ni,” in ji Ubangiji. “Ki ci gaba da ja da baya. Ta haka zan ɗibiya hannuwana a kanki in hallaka ki; ba zan ƙara nuna miki jinƙai ba.
7 Ülkenin kapılarında, Halkımı yabayla savuracak, Çocuksuz bırakacak, yok edeceğim; Çünkü yollarından dönmediler.
Zan sheƙe ki da abin sheƙewa a ƙofofin birnin ƙasar. Zan kawo baƙin ciki da hallaka a kan mutanena, gama ba su canja hanyoyinsu ba.
8 Dul kadınlarının sayısı denizin kumundan çok olacak. Gençlerinin annelerine Öğle vakti yok ediciyi göndereceğim; Üzerlerine ansızın acı, dehşet salacağım.
Zan ƙara yawan gwaurayensu su fi yashin teku yawa. Da tsakar rana zan kawo mai hallakarwa a kan iyaye mata na samarinsu; farat ɗaya zan kawo musu wahala da razana.
9 Yedi çocuklu kadın Bayılıp son soluğunu verecek; Daha gündüzken güneşi batacak, Utandırılıp alçaltılacak. Sağ kalanları düşmanlarının önünde Kılıca teslim edeceğim.” Böyle diyor RAB.
Mahaifiya’ya’ya bakwai za tă suma ta ja numfashinta na ƙarshe. Ranarta zai fāɗi tun lokacin bai yi ba; za tă sha kunya a kuma wulaƙanta ta. Zan sa a kashe raguwa da takobi a gaban abokan gābansu,” in ji Ubangiji.
10 Vay başıma! Herkesle çekişip davacı olayım diye Doğurmuşsun beni, ey annem! Ne ödünç aldım, ne de verdim, Yine de herkes lanet okuyor bana.
Kaitona, mahaifiyata, da kika haife ni, mutumin da dukan ƙasa take faɗa take kuma gardama da shi! Ban ba da bashi ko in ci bashi ba, duk da haka kowa yana zagina.
11 RAB şöyle dedi: “Kuşkun olmasın, iyilik için seni özgür kılacağım, Yıkım ve sıkıntı zamanında Düşmanlarını sana yalvartacağım.
Ubangiji ya ce, “Tabbatacce zan cece ka don alheri; tabbatacce zan sa abokan gābanka su yi roƙo gare ka a lokacin masifa da kuma lokacin wahala.
12 “Demiri, kuzeyden gelen demiri Ya da tuncu kimse kırabilir mi?
“Mutum zai iya karye ƙarfe ƙarfe daga arewa, ko tagulla?
13 Ülkende işlenen günahlar yüzünden Servetini de hazinelerini de karşılıksız, Çapul malı olarak vereceğim.
“Dukiyarku da arzikinku zan ba da su ganima, babu tara, saboda duka zunubanku ko’ina a ƙasar.
14 Bilmediğin bir ülkede Düşmanlarına köle edeceğim seni. Çünkü size karşı öfkem Ateş gibi tutuşup yanacak.”
Zan bautar da ku ga abokan gābanku a ƙasar da ba ku sani ba, gama fushina zai yi ƙuna kamar wuta da za tă yi ƙuna a kanku.”
15 Sen bilirsin, ya RAB, Beni anımsa, beni kolla. Bana eziyet edenlerden öcümü al. Sabrınla beni canımdan etme, Senin uğruna aşağılandığımı unutma.
Ka gane, ya Ubangiji; ka tuna da ni ka kuma lura da ni. Ka yi mini ramuwa a kan masu tsananta mini. Cikin jimirinka, kada ka ɗauke ni; ka tuna yadda na sha zagi saboda kai.
16 Sözlerini bulur bulmaz yuttum, Bana neşe, yüreğime sevinç oldu. Çünkü seninim ben, Ya RAB, Her Şeye Egemen Tanrı!
Sa’ad da maganganunka suka zo, na cinye su; suka zama abin farin ciki zuciyata kuma ta yi murna, gama ana kirana da sunanka, Ya Ubangiji Allah Maɗaukaki.
17 Eğlenenlerin arasında oturmadım, Onlarla sevinip coşmadım. Elin üzerimde olduğu için Tek başıma oturdum, Çünkü beni öfkeyle doldurmuştun.
Ban taɓa zauna a cikin’yan tawaye ba, ban taɓa yi murna da su ba; na zauna ni kaɗai domin hannunka yana a kaina ka kuma sa na cika da haushi.
18 Neden sürekli acı çekiyorum? Neden yaram ağır ve umarsız? Benim için aldatıcı bir dere, Güvenilmez bir pınar mı olacaksın?
Me ya sa wahalata ba ta ƙarewa mikina kuma ba ya warkuwa? Za ka zama mini kamar rafi mai yaudara ne, kamar maɓulɓulan da ta kafe ne?
19 Bu yüzden RAB diyor ki, “Eğer dönersen seni yine hizmetime alırım; İşe yaramaz sözler değil, Değerli sözler söylersen, Benim sözcüm olursun. Bu halk sana dönecek, Ama sen onlara dönmemelisin.
Saboda haka ga abin da Ubangiji yana cewa, “In ka tuba, zan maido da kai don ka bauta mini; in ka ambaci maganganu masu kyau, ba marasa kyau ba, za ka zama kakakina. Bari wannan mutane su juyo gare ka, amma kada ka juye gare su.
20 Bu halkın karşısında Sağlamlaştırılmış tunç bir duvar kılacağım seni; Seninle savaşacak ama yenemeyecekler, Çünkü yardım etmek, kurtarmak için Ben seninleyim” diyor RAB.
Zan mai da kai katanga ga wannan mutane, katanga mai ƙarfi na tagulla; za su yi yaƙi da kai amma ba za su yi nasara a kanka ba, gama ina tare da kai don in kuɓutar in kuma cece ka,” in ji Ubangiji.
21 “Seni kötünün elinden kurtaracak, Acımasızın avucundan kurtaracağım.”
“Zan cece ka daga hannuwan mugaye in ɓamɓare ka daga hannun marasa tausayi.”

< Yeremya 15 >