< Yeşaya 22 >

1 Görüm Vadisi'yle ilgili bildiri: Gürültü patırtı içinde eğlenen kent halkı, Ne oldu size, neden hepiniz damlara çıktınız? Ölenleriniz ne kılıçtan geçirildi, Ne de savaşta öldü.
Abin da Allah ya faɗa game da Kwarin Wahayi. Mene ne ya dame ku a yanzu, da dukanku kuka hau kan rufin gidaje.
2
Ya kai gari cike da hayaniya, Ya ke birnin tashin hankali da alkarya mai murna? Mutanenki ba su mutu ta wurin takobi ba, ba kuwa za su mutu a yaƙi ba.
3 Önderleriniz hep birlikte kaçtılar, Yaylarını kullanmadan tutsak alındılar. Uzağa kaçtığınız halde ele geçenlerin hepsi tutsak edildi.
Dukan shugabanninki sun gudu gaba ɗaya; an kama su ba tare da an yi amfani da baka ba. Dukanku da aka kama an kwashe ku ɗaurarru gaba ɗaya, kun gudu tun abokin gāba yana da nisa.
4 Bunun için dedim ki, “Beni yalnız bırakın, acı acı ağlayayım. Halkımın uğradığı yıkımdan ötürü Beni avutmaya kalkmayın.”
Saboda haka na ce, “Ƙyale ni kurum; bari in yi kuka mai zafi. Kada ka yi ƙoƙarin ta’azantar da ni a kan hallakar mutanena.”
5 Çünkü Rab'bin, Her Şeye Egemen RAB'bin Görüm Vadisi'nde kargaşa, bozgun Ve dehşet saçacağı gün, Duvarların yıkılacağı, Dağlara feryat edileceği gün geliyor.
Ubangiji, Ubangiji Maɗaukaki, yana da ranar giggicewa da tattakewa da banrazana a cikin Kwarin Wahayi, ranar ragargazawar katanga da ta yin kuka ga duwatsu.
6 Elamlılar ok kılıflarını sırtlanıp savaş arabalarıyla, Atlılarıyla geldiler. Kîr halkı kalkanlarını açtı.
Elam ya ɗauki kwari da baka, tare da mahayan kekunan yaƙinta da dawakai; Kir ta buɗe garkuwoyi.
7 Verimli vadileriniz savaş arabalarıyla doldu, Atlılar kent kapılarının karşısına dizildi.
Kwarurukanku mafi kyau sun cika da kekunan yaƙi, an kuma tsai da mahayan dawakai a ƙofofin birni.
8 RAB'bin Yahuda'yı savunmasız bıraktığı gün Orman Sarayı'ndaki silahlara güvendiniz.
An rurrushe kāriyar Yahuda, a ranan nan kuwa kun yi la’akari da makamai a cikin Fadan Kurmi;
9 Davut Kenti'nin duvarlarında Çok sayıda gedik olduğunu gördünüz, Aşağı Havuz'da su depoladınız,
kuka ga cewa Birnin Dawuda tana da wuraren kāriya masu yawa da suka tsattsage; kuka tattara ruwa a Tafkin Ƙasa.
10 Yeruşalim'deki evleri saydınız, Surları onarmak için evleri yıktınız.
Kuka ƙirga gine-gine a Urushalima kuka kuma rurrushe gidaje don ku ƙarfafa katanga.
11 Eski Havuz'un suları için İki surun arasında bir depo yaptınız. Ama bunu çok önceden tasarlayıp Gerçekleştirmiş olan Tanrı'ya güvenmediniz, O'nu umursamadınız.
Kuka gina matarar ruwa tsakanin katanga biyu saboda ruwan Tsohon Tafki, amma ba ku yi la’akari da Wannan da ya yi su ba, ko ku kula da Wannan da ya shirya shi tuntuni.
12 Rab, Her Şeye Egemen RAB O gün sizi ağlayıp yas tutmaya, Saçlarınızı kesip çul kuşanmaya çağırdı.
Ubangiji, Ubangiji Maɗaukaki ya kira ku a wannan rana don ku yi kuka ku yi ihu, don ku aske gashinku ku kuma sa tsummoki.
13 Oysa siz keyif çatıp eğlendiniz, “Yiyelim içelim, nasıl olsa yarın öleceğiz” diyerek Sığır, koyun kestiniz, Et yiyip şarap içtiniz.
Amma duba, sai ga shi kuna farin ciki kuna kuma murna, kuna yankan shanu kuna kashe tumaki, kuna cin nama kuna kuma shan ruwan inabi! Kuna cewa, “Bari mu ci mu kuma sha, gama gobe za mu mutu!”
14 Her Şeye Egemen RAB bana, “Siz ölene dek bu suçunuz bağışlanmayacak” diye seslendi. Rab, Her Şeye Egemen RAB böyle diyor.
Ubangiji Maɗaukaki ya bayyana wannan a kunnena cewa, “Har ranar mutuwarka ba za a yi kafarar wannan zunubi ba,” in ji mai girma Ubangiji Maɗaukaki.
15 Rab, Her Şeye Egemen RAB diyor ki, “Haydi, o kâhyaya, Sarayın sorumlusu Şevna'ya git ve de ki,
Ga abin da Ubangiji, Ubangiji Maɗaukaki, ya faɗa, “Je, ka faɗa wa wannan mai hidima, Shebna, sarkin fada.
16 ‘Burada ne işin var? Kimin var ki, kendine burada mezar kazdın, Yüksekte kendine mezar, kayada konut oydun?
Mene ne kake yi a nan kuma wa ya ba ka izini ka haƙa kabari wa kanka a nan, kana fafe kabarinka a bisa kana sassaƙa wurin hutunka a dutse?
17 Ey güçlü kişi, RAB seni tuttuğu gibi şiddetle savuracak.
“Ka yi hankali, Ubangiji yana shirin ya kama ka da ƙarfi ya kuma ɗauke ka, ya kai mai ƙarfi.
18 Top gibi evirip çevirip Geniş bir ülkeye fırlatacak. Orada öleceksin, Gurur duyduğun arabaların orada kalacak. Efendinin evi için utanç nedenisin!
Zai dunƙule ka kamar ƙwallo ya jefa ka a cikin ƙasa mai girma. A can za ka mutu a can kuma kekunan yaƙinka masu daraja za su kasance, abin kunya kake ga gidan maigidanka!
19 Seni görevden alacak, Makamından alaşağı edeceğim.
Zan tumɓuke ka daga makaminka, za a kuma kore ka daga matsayinka.
20 “‘O gün Hilkiya oğlu kulum Elyakim'i çağırıp
“A wannan rana zan kira bawana, Eliyakim ɗan Hilkiya.
21 Senin cüppeni ona giydireceğim. Senin kuşağınla onu güçlendirip Yetkini ona vereceğim. Yeruşalim'de yaşayanlara Ve Yahuda halkına o babalık yapacak.
Zan rufe shi da rigarka in kuma yi masa ɗamara in miƙa masa ikonka. Zai zama mahaifi ga waɗanda suke zama a Urushalima da kuma gidan Yahuda.
22 Davut'un evinin anahtarını ona teslim edeceğim. Açtığını kimse kapayamayacak, Kapadığını kimse açamayacak.
Zan sa mabuɗin gidan Dawuda a kafaɗarsa; abin da ya buɗe ba mai rufewa, kuma abin da ya rufe ba mai buɗewa.
23 Onu sağlam yere çakılmış çadır kazığı yapacağım, Ailesi için onur kürsüsü olacak.
Zan kafa shi kamar turke a tsayayyen wuri; zai zama mazaunin daraja domin gidan mahaifinsa.
24 Ailenin ağırlığı –soyundan türeyen herkes– Taslardan kâselere kadar her küçük kap ona asılacak.’”
Dukan ɗaukakar iyalinsa za tă rataya a kansa daga’ya’yansa da zuriyarsa har zuwa dukan ƙananan kayan aikinsa, wato, daga kwanoni har zuwa tuluna.
25 Her Şeye Egemen RAB diyor ki, “O gün sağlam yere çakılmış kazık yerinden çıkacak, kırılıp düşecek, ona asılan yük de yok olacak.” Çünkü RAB böyle diyor.
“A ranan nan, in ji Ubangiji Maɗaukaki, turken da aka kafa a tsayayyen wuri zai sumɓule; za a sare shi ya fāɗi, za a kuma datse nauyin da yake rataya a kansa.” Ni Ubangiji na faɗa.

< Yeşaya 22 >