< İbraniler 12 >

1 İşte çevremizi bu denli büyük bir tanıklar bulutu sardığına göre, biz de her yükü ve bizi kolayca kuşatan günahı üzerimizden sıyırıp atalım ve önümüze konan yarışı sabırla koşalım.
Saboda haka, da yake muna kewaye da irin wannan taron shaidu mai girma, sai mu yar da duk abin da yake hana mu da kuma zunubin da yake saurin daure mu, mu kuma yi tseren da aka sa a gabanmu da nacewa.
2 Gözümüzü imanımızın öncüsü ve tamamlayıcısı İsa'ya dikelim. O kendisini bekleyen sevinç uğruna utancı hiçe sayıp çarmıhta ölüme katlandı ve şimdi Tanrı'nın tahtının sağında oturuyor.
Bari mu kafa idanunmu a kan Yesu, tushe da kuma kammalar bangaskiyarmu, wanda ya jure kunyar gicciye da aka yi masa, domin ya san cewa daga baya zai yi farin ciki ya yi haka. Yanzu kuma yana zaune a hannun dama na kursiyin Allah.
3 Yorulup cesaretinizi yitirmemek için, günahkârların bunca karşı koymasına katlanmış Olan'ı düşünün.
Ku lura da wannan wanda ya jure da irin hamayyan nan daga masu zunubi, don kada ku gaji, har ku fid da zuciya.
4 Günaha karşı verdiğiniz mücadelede henüz kanınızı akıtacak kadar direnmiş değilsiniz.
Cikin famanku da zunubi, ba ku yi tsayayya har ga zub da jininku ba tukuna.
5 Size oğullar diye seslenen şu öğüdü de unuttunuz: “Oğlum, Rab'bin terbiye edişini hafife alma, Rab seni azarlayınca cesaretini yitirme.
Kun kuma manta da kalmar ƙarfafawan nan da tana ce da ku’ya’ya, “Ɗana kada ka rena horon Ubangiji, kada kuma ka fid da zuciya sa’ad da ya kwaɓe ka,
6 Çünkü Rab sevdiğini terbiye eder, Oğulluğa kabul ettiği herkesi cezalandırır.”
domin Ubangiji yakan hori waɗanda yake ƙauna, yakan kuma hori duk wanda yakan karɓa a matsayin ɗa.”
7 Terbiye edilmek uğruna acılara katlanmalısınız. Tanrı size oğullarına davranır gibi davranıyor. Hangi oğul babası tarafından terbiye edilmez?
Ku jimre shan wahala a matsayin horo; Allah yana yi da ku kamar’ya’ya. Gama wane ɗa ne mahaifinsa ba ya horonsa?
8 Herkesin gördüğü terbiyeden yoksunsanız, oğullar değil, yasadışı evlatlarsınız.
In ba a hore ku ba (kowa kuwa yakan sami horo), to, ku shegu ne ba’ya’yan gida ba.
9 Kaldı ki, bizi terbiye eden dünyasal babalarımız vardı ve onlara saygı duyardık. Öyleyse Ruhlar Babası'na bağımlı olup yaşamamız çok daha önemli değil mi?
Ban da haka ma, dukanmu mun kasance da ubannin jiki waɗanda suka hore mu muka kuma yi musu ladabi. Ashe, bai kamata mu yi wa Uban ruhohinmu biyayya mu kuwa rayu ba!
10 Babalarımız bizi kısa bir süre için, uygun gördükleri gibi terbiye ettiler. Ama Tanrı, kutsallığına ortak olalım diye bizi kendi yararımıza terbiye ediyor.
Ubanninmu sun hore mu na ɗan lokaci yadda suka ga ya fi kyau; amma Allah yakan hore mu don amfaninmu, domin mu sami rabo cikin tsarkinsa.
11 Terbiye edilmek başlangıçta hiç tatlı gelmez, acı gelir. Ne var ki, böyle eğitilenler için bu sonradan esenlik veren doğruluğu üretir.
Babu horon da yake da daɗi a lokacin da ake yinsa, sai dai zafi. Amma daga baya waɗanda suka horu ta haka sukan sami kwanciyar rai wadda aikin adalci yake bayarwa.
12 Bunun için sarkık ellerinizi kaldırın, bükük dizlerinizi doğrultun, ayaklarınız için düz yollar yapın. Öyle ki, kötürüm olan parça eklemden çıkmasın, tersine şifa bulsun.
Saboda haka, sai ku ƙarfafa raunanan hannuwanku da gwiwoyinku marasa ƙarfi!
“Ku shirya hanyoyi marasa gargaɗa saboda ƙafafunku,” don kada guragu su daɗa gurguntawa, sai dai su warke.
14 Herkesle barış içinde yaşamaya, kutsal olmaya gayret edin. Kutsallığa sahip olmadan kimse Rab'bi göremeyecek.
Ku yi iyakacin ƙoƙari ku yi zaman lafiya da kowa, ku kuma zama masu tsarki; gama in ban da tsarki ba babu wanda zai ga Ubangiji.
15 Dikkat edin, kimse Tanrı'nın lütfundan yoksun kalmasın. İçinizde sizi rahatsız edecek ve birçoklarını zehirleyecek acı bir kök filizlenmesin.
Ku lura fa kada wani yă kāsa samun alherin Allah, kada kuma wani tushen ɗacin rai yă tsira har yă kawo rikici, yă kuma ƙazantar da mutane da yawa.
16 Kimse fuhuş yapmasın ya da ilk oğulluk hakkını bir yemeğe karşılık satan Esav gibi kutsal değerlere saygısızlık etmesin.
Ku lura kada wani yă zama mai fasikanci, ko marar tsoron Allah kamar Isuwa, wanda saboda ƙwaryar abinci ɗaya tak ya sayar da gādonsa na ɗan fari.
17 Biliyorsunuz, Esav daha sonra kutsanma hakkını miras almak istediyse de geri çevrildi. Kutsanmak için gözyaşı döküp yalvarmasına karşın, vermiş olduğu kararın sonucunu değiştiremedi.
Daga baya, kamar yadda kuka sani, sa’ad da ya nemi yă gāji wannan albarka, aka ƙi shi. Bai sami zarafin tuba ba, ko da yake ya nemi albarkan nan da hawaye.
18 Sizler dokunulabilen, alev alev yanan dağa, karanlığa, koyu karanlık ve kasırgaya, gürleyen çağrı borusuna, tanrısal sözleri ileten sese yaklaşmış değilsiniz. O sesi işitenler, kendilerine bir sözcük daha söylenmesin diye yalvardılar.
Ba ku zo ga Dutsen Sinai wanda ana iya taɓawa ba, ko ga wuta mai ci sosai, ko ga duhu baƙi ƙirin, ko
ko busar ƙaho, ko ga irin wata murya mai magana da kalmomin da masu jinta suka yi roƙo kada su ƙara ji,
20 “Dağa bir hayvan bile dokunsa taşlanacak” buyruğuna dayanamadılar.
domin ba su iya jimrewa da abin da aka umarta cewa, “Ko da ma dabba ce ta taɓa dutsen, dole a jajjefe ta da duwatsu.”
21 Görünüm öyle korkunçtu ki, Musa, “Çok korkuyorum, titriyorum” dedi.
Ganin wannan abu da matuƙar bantsoro yake, har Musa ya ce, “Ina rawar jiki don tsoro.”
22 Oysa sizler Siyon Dağı'na, yaşayan Tanrı'nın kenti olan göksel Yeruşalim'e, bir bayram şenliği içindeki on binlerce meleğe, adları göklerde yazılmış ilk doğanların topluluğuna yaklaştınız. Herkesin yargıcı olan Tanrı'ya, yetkinliğe erdirilmiş doğru kişilerin ruhlarına, yeni antlaşmanın aracısı olan İsa'ya ve Habil'in kanından daha üstün bir anlam taşıyan serpmelik kana yaklaştınız.
Sai dai kun zo ne ga Dutsen Sihiyona, ga Urushalima ta sama, birnin Allah mai rai. Kun zo ga dubu dubban mala’ikun da suke cikin taron farin ciki,
kun zo ga ikkilisiyar ɗan fari, waɗanda sunayensu suna a rubuce a sama. Kun zo ga Allah, alƙalin dukan mutane, kun kuma zo ga ruhohin mutane masu adalci da aka mai da su cikakku.
Kun zo ga Yesu, mai yin sulhu na sabon alkawari, da kuma ga jinin da aka yayyafa wanda yake magana mafi kyau fiye da jinin Habila.
25 Bunları söyleyeni reddetmemeye dikkat edin. Çünkü yeryüzünde kendilerini uyaranı reddedenler kurtulamadılarsa, göklerden bizi uyarandan yüz çevirirsek, bizim de kurtulamayacağımız çok daha kesindir.
Ku lura fa kada ku ƙi wanda yake magana. Gama in su ba su tsira sa’ad da suka ƙi wanda ya gargaɗe su a wannan duniya ba, to, ƙaƙa mu za mu tsira, in mun ƙi jin wannan da yake yi mana gargaɗi daga Sama?
26 O zaman O'nun sesi yeri sarsmıştı. Ama şimdi, “Bir kez daha yalnız yeri değil, göğü de sarsacağım” diye söz vermiştir.
A lokacin nan muryarsa ta jijjiga duniya, amma yanzu ya yi alkawari cewa, “Har wa yau sau ɗaya tak zan ƙara jijjiga ba duniya kaɗai ba, amma har ma da sammai.”
27 “Bir kez daha” sözü, sarsılanların, yani yaratılmış olan şeylerin ortadan kaldırılacağını, böylelikle sarsılmayanların kalacağını anlatıyor.
Wannan magana “sau ɗayan nan” sun nuna, kawar da abin da za a iya jijjigawa, wato, ƙirƙiro abubuwa, saboda abubuwan da ba a iya jijjigawa, su kasance.
28 Böylece sarsılmaz bir egemenliğe kavuştuğumuz için minnettar olalım. Öyle ki, Tanrı'yı hoşnut edecek biçimde saygı ve korkuyla tapınalım.
Saboda haka, da yake muna karɓar mulkin da ba ya jijjiguwa, sai mu yi godiya, ta haka kuwa mu yi wa Allah sujada yadda ya kamata, tare da bangirma da kuma tsoro,
29 Çünkü Tanrımız yakıp yok eden bir ateştir.
gama “Allahnmu wuta ne mai cinyewa.”

< İbraniler 12 >