< İbraniler 10 >

1 Kutsal Yasa'da gelecek iyi şeylerin aslı yoktur, sadece gölgesi vardır. Bu nedenle Yasa, her yıl sürekli aynı kurbanları sunarak Tanrı'ya yaklaşanları asla yetkinliğe erdiremez.
Dokar, inuwa ce kawai ta kyawawan abubuwa masu zuwa, wannan inuwar ba ita ce ainihin abubuwan ba ne. Saboda haka ba za tă taɓa mai da masu matsowa kusa don yin sujada cikakku ta wurin irin hadayun da ake maimaitawa ba fasawa shekara-shekara ba.
2 Erdirebilseydi, kurban sunmaya son verilmez miydi? Çünkü tapınanlar bir kez günahlarından arındıktan sonra artık günahlılık duygusu kalmazdı.
Da a ce za tă iya, da ba su daina miƙa hadayu ba? Ai, da an riga an tsabtacce masu yin sujada sau ɗaya tak, da kuma ba za su ƙara damuwa da zunubansu ba.
3 Ancak o kurbanlar insanlara yıldan yıla günahlarını anımsatıyor.
Amma waɗancan hadayu abin tunawa da zunubai ne na kowace shekara,
4 Çünkü boğalarla tekelerin kanı günahları ortadan kaldıramaz.
domin ba zai taɓa yiwuwa jinin bijimai da na awaki yă kawar da zunubai ba.
5 Bunun için Mesih dünyaya gelirken şöyle diyor: “Kurban ve sunu istemedin, Ama bana bir beden hazırladın.
Saboda haka, sa’ad da Kiristi ya shigo duniya ya ce, “Hadaya da sadaka kam ba ka so, sai dai ka tanadar mini jiki;
6 Yakmalık sunudan ve günah sunusundan Hoşnut olmadın.
hadayun ƙonawa da kuma hadayun zunubi ba ka ji daɗin.
7 O zaman şöyle dedim: ‘Kutsal Yazı tomarında Benim için yazıldığı gibi, Senin isteğini yapmak üzere, Ey Tanrı, işte geldim.’”
Sai na ce, ‘Ga ni nan, a rubuce yake cikin naɗaɗɗen littafi na zo in aikata nufinka, ya Allah.’”
8 Mesih ilkin, “Kurban, sunu, yakmalık sunu, günah sunusu istemedin ve bunlardan hoşnut olmadın” dedi. Oysa bunlar Yasa'nın bir gereği olarak sunulur.
Da farko ya ce, “Hadayu da sadakoki, hadayun ƙonawa da hadayun zunubi ba ka so, ba ka kuwa jin daɗinsu” (ko da yake doka ta bukaci a yi su).
9 Sonra, “Senin isteğini yapmak üzere işte geldim” dedi. Yani ikinciyi geçerli kılmak için birinciyi ortadan kaldırıyor.
Sa’an nan ya ce, “Ga ni nan, na zo in aikata nufinka.” Ya kawar da na farkon domin yă kafa na biyun.
10 Tanrı'nın bu isteği uyarınca, İsa Mesih'in bedeninin ilk ve son kez sunulmasıyla kutsal kılındık.
Kuma bisa ga wannan nufi, aka mai da mu masu tsarki ta wurin miƙa hadayar jikin Yesu Kiristi sau ɗaya tak.
11 Her kâhin her gün ayakta durup görevini yapar ve günahları asla ortadan kaldıramayan aynı kurbanları tekrar tekrar sunar.
Kowace rana kowane firist yakan tsaya yin hidimar ibadarsa; sau da sau yakan miƙa hadayu iri ɗaya, waɗanda ba za su taɓa kawar da zunubai ba.
12 Oysa Mesih günahlar için sonsuza dek geçerli tek bir kurban sunduktan sonra Tanrı'nın sağında oturdu.
Amma da Kiristi ya miƙa hadaya ɗaya ta dukan lokaci saboda zunubai, sai ya zauna a hannun dama na Allah.
13 O zamandan beri düşmanlarının, kendi ayaklarının altına serilmesini bekliyor.
Tun daga lokacin nan yana jira a mai da abokan gābansa matashin ƙafafunsa,
14 Çünkü kutsal kılınanları tek bir sunuyla sonsuza dek yetkinliğe erdirmiştir.
gama ta wurin hadayan nan guda ɗaya ya kammala har abada waɗanda ake tsarkake.
15 Kutsal Ruh da bu konuda bize tanıklık ediyor. Önce diyor ki,
Ruhu Mai Tsarki ma ya yi mana shaida game da wannan. Da farko ya ce,
16 “Rab, ‘O günlerden sonra Onlarla yapacağım antlaşma şudur: Yasalarımı yüreklerine koyacağım, Zihinlerine yazacağım’ diyor.”
“Wannan shi ne alkawarin da zan yi da su bayan wannan lokaci, in ji Ubangiji. Zan sa dokokina a cikin zukatansu, in kuma rubuta su a kan zukatansu.”
17 Sonra şunu ekliyor: “Onların günahlarını ve suçlarını artık anmayacağım.”
Sai ya ƙara da cewa, “Zunubansu da kurakuransu ba zan ƙara tunawa da su ba.”
18 Bunların bağışlanması durumunda artık günah için sunuya gerek yoktur.
In an gafarta zunubai, babu sauran bukatar miƙa hadaya.
19 Bu nedenle, ey kardeşler, İsa'nın kanı sayesinde perdede, yani kendi bedeninde bize açtığı yeni ve diri yoldan kutsal yere girmeye cesaretimiz vardır.
Saboda haka,’yan’uwa, da yake muna da wannan tabbaci na shiga Wuri Mafi Tsarki ta wurin jinin Yesu,
ta wurin sabuwa, rayayyiyar hanya kuma wadda aka buɗe mana ta labulen nan, wato, jikinsa,
21 Tanrı'nın evinden sorumlu büyük bir kâhinimiz bulunmaktadır.
da yake kuma muna da babban firist mai mulkin gidan Allah,
22 Öyleyse yüreklerimiz serpmeyle kötü vicdandan arınmış, bedenlerimiz temiz suyla yıkanmış olarak, imanın verdiği tam güvenceyle, yürekten bir içtenlikle Tanrı'ya yaklaşalım.
bari mu matso kusa da Allah da zuciya mai gaskiya da kuma cikakken tabbaci mai zuwa ta wurin bangaskiya. Bari mu bar zukatan da tsabta, lamirinmu babu mugunta, da kuma jikunanmu a wanke da ruwa.
23 Açıkça benimsediğimiz umuda sımsıkı tutunalım. Çünkü vaat eden Tanrı güvenilirdir.
Bari mu tsaya da ƙarfi a kan ga begen da muka ce namu ne, gama shi da ya yi alkawarin, mai aminci ne.
24 Birbirimizi sevgi ve iyi işler için nasıl gayrete getirebileceğimizi düşünelim.
Bari kuma mu yi tunani a kan yadda za mu gargaɗe juna ga ƙauna da kuma ayyuka nagari.
25 Bazılarının alıştığı gibi, bir araya gelmekten vazgeçmeyelim; o günün yaklaştığını gördükçe birbirimizi daha da çok yüreklendirelim.
Kada mu daina taruwa kamar yadda waɗansu suka saba, sai dai mu ƙarfafa juna, tun ba ma da kuka ga Ranan nan tana kusatowa ba.
26 Gerçeği öğrenip benimsedikten sonra, bile bile günah işlemeye devam edersek, günahlar için artık kurban kalmaz; geriye sadece yargının dehşetli beklenişi ve düşmanları yiyip bitirecek kızgın ateş kalır.
Ba wata hadayar da za a yi don mutanen da suka yanke shawara su yi ci gaba da yin zunubi da gangan bayan sun sami sanin gaskiya.
A maimakon haka za su kasance da babban fargabar hukunci da kuma ta ƙunar wuta wadda za tă cinye abokan gāban Allah.
28 Musa'nın Yasası'nı hiçe sayan, iki ya da üç tanığın sözüyle acımasızca öldürülür.
Duk wanda ya ƙi ya kiyaye dokar Musa akan kashe shi ba tausayi, a kan shaidar mutum biyu ko uku.
29 Eğer bir kimse Tanrı Oğlu'nu ayaklar altına alır, kendisini kutsal kılan antlaşma kanını bayağı sayar ve lütufkâr Ruh'a hakaret ederse, bundan ne kadar daha ağır bir cezaya layık görülecek sanırsınız?
Wane irin hukunci mai tsanani ne kuke tsammani zai dace da mutumin da ya nuna rashin bangirma ga Ɗan Allah, wanda ya yi banza da jinin nan na alkawarin da ya tsarkake shi, wanda kuma ya zargi Ruhun alheri?
30 Çünkü, “Öç benimdir, karşılığını ben vereceğim” ve yine, “Rab halkını yargılayacak” diyeni tanıyoruz.
Gama mun san shi, wannan wanda ya ce, “Ramuwa tawa ce; zan rama,” da kuma, “Ubangiji zai yi wa mutanensa hukunci.”
31 Diri Tanrı'nın eline düşmek korkunç bir şeydir.
Abu mai matuƙar bantsoro ne a fāɗa cikin hannuwan Allah mai rai.
32 Sizlerse aydınlandıktan sonra acılarla dolu büyük bir mücadeleye dayandığınız o ilk günleri anımsayın.
Ku tuna da kwanakin nan da suka wuce bayan kun sami haske, sa’ad da kuka tsaya daram a tsananin shan wahala.
33 Bazen sitemlere, sıkıntılara uğrayıp seyirlik oldunuz, bazen de aynı durumda olanlarla dayanışma içine girdiniz.
Wani lokaci a fili an tsananta muku aka kuma zage ku aka kuma tsananta muku; a wani lokaci kuma kuka tsaya tare da waɗanda aka yi musu haka.
34 Hem hapistekilerin dertlerine ortak oldunuz, hem de daha iyi ve kalıcı bir malınız olduğunu bilerek mallarınızın yağma edilmesini sevinçle karşıladınız.
Kuka ji tausayin waɗanda suke cikin kurkuku, da farin ciki kuma kuka yarda ku rabu da dukiyar da aka ƙwace muku, domin ku kanku kun san cewa kuna da madawwamiyar dukiya mafi kyau.
35 Onun için cesaretinizi yitirmeyin; bu cesaretin ödülü büyüktür.
Saboda haka kada ku yar da tabbacinku; za a sāka muku a yalwace.
36 Çünkü Tanrı'nın isteğini yerine getirmek ve vaat edilene kavuşmak için dayanma gücüne ihtiyacınız vardır.
Kuna bukata ku jimre don sa’ad da kuka aikata nufin Allah, za ku karɓi abin da ya yi alkawari.
37 Artık, “Gelecek olan pek yakında gelecek Ve gecikmeyecek.
Gama, “A cikin ɗan lokaci kaɗan, mai zuwan nan zai zo ba kuwa zai yi jinkiri ba.
38 Doğru adamım, imanla yaşayacaktır. Ama geri çekilirse, ondan hoşnut olmayacağım.”
Amma, “Mai adalcina zai rayu ta wurin bangaskiya. In kuwa ya ja da baya, ba zan ji daɗinsa ba.”
39 Bizler geri çekilip mahvolanlardan değiliz; iman edip canlarının kurtuluşuna kavuşanlardanız.
Amma mu ba na waɗanda suke ja da baya, su kuma hallaka ba ne, amma na waɗanda suka gaskata, suka kuma sami ceto ne.

< İbraniler 10 >