< Lukas 16 >

1 Sade han ock till sina Lärjungar: Det var en riker man, som hade en gårdsfogda; den vardt beryktad för honom, att han förfor hans ägodelar.
Yesu ya ce wa almajiransa, “An yi wani mai arziki wanda aka yi wa manajansa zargin yin banza da dukiyarsa.
2 Då kallade han honom, och sade till honom: Hvi hörer jag sådant af dig? Gör räkenskap af ditt fögderi; ty du måste icke länger vara min fogde.
Sai ya kira manajan, ya tambaye shi, ‘Me nake ji haka a kanka? Ka kawo lissafin aikinka, domin ba za ka iya cin gaba da aikinka ba.’
3 Då sade fogden vid sig sjelf: Hvad skall jag göra? Ty min herre tager ifrå mig fögderiet; grafva orkar jag icke, tigga blyges jag.
“Sai manajan ya ce cikin tunaninsa, ‘Maigidana zai kore ni daga aiki, me zan yi? Ba ni da ƙarfin noma, kuma ina jin kunyan yin bara.
4 Nu väl, jag vet hvad jag vill göra, att, då jag varder satt af mitt fögderi, måga de anamma mig uti sin hus.
Na san abin da zan yi, don mutane su karɓe ni a gidajensu, bayan an kore ni daga aiki a nan.’
5 Då kallade han till sig alla sins herras gäldenärar, och sade till den första: Huru mycket äst du min herra skyldig?
“Sai ya kira kowane ɗaya da maigidansa yake bin bashi. Ya tambayi na farkon ya ce, ‘Nawa ne maigidana yake bin ka?’
6 Sade han: Hundrade tunnor oljo. Då sade han till honom: Tag ditt bref, och sätt dig snart ned, och skrif femtio.
“Ya amsa ya ce, ‘Garwar mai na zaitun guda ɗari tara.’ “Manajan ya ce, ‘Ga takardarka, ka zauna maza ka mai da shi ɗari huɗu.’
7 Sedan sade han till den andra: Huru mycket äst du skyldig? Sade han till honom: Hundrade pund hvete. Sade han till honom: Tag ditt bref, och skrif åttatio.
“Ya kuma tambayi na biyun, ‘Kai fa, nawa ne ake bin ka?’ “Sai ya amsa ya ce, ‘Buhunan alkama dubu.’ “Ya ce, ‘Ga takardarka, ka mai da shi ɗari takwas.’
8 Och herren prisade den orätta fogdan, att han visliga gjorde; ty denna verldenes barn äro visare än ljusens barn, uti sitt slägte. (aiōn g165)
“Maigidan kuwa ya yabi manajan nan marar gaskiya saboda wayonsa. Gama’yan duniyan nan suna da wayon yin hulɗa da junansu fiye da’yan haske. (aiōn g165)
9 Och jag säger eder: Görer eder vänner af den orätta Mammon, på det att, när I behöfven, skola de anamma eder uti evinnerliga hyddor. (aiōnios g166)
Ina gaya muku, ku yi amfani da dukiya na wannan duniya, domin ku sami wa kanku abokai. Saboda bayan dukiyar ta ƙare, za a karɓe ku a wuraren zama da sun dawwama. (aiōnios g166)
10 Den der trogen är i det minsta, han är ock trogen i det mer är; och den i det minsta orätt är, han är ock orätt i det mer är.
“Duk wanda ana amincewa da shi cikin ƙaramin abu, ana kuma amincewa da shi cikin babba. Kuma duk marar gaskiya cikin ƙaramin abu, zai zama marar gaskiya cikin babba.
11 Ären I nu icke trogne uti den orätta Mammon; ho vill då betro eder om det sannskyldiga?
In fa ku ba amintattu ne cikin tafiyar da dukiya ta wannan duniya ba, wa zai amince muku da dukiya ta gaskiya?
12 Och om I ären icke trogne uti ens annars; ho vill få eder det edart är?
In fa ku ba amintattu ne cikin tafiyar da dukiyar wani ba, wa zai ba ku dukiya naku, na kanku?
13 Ingen tjenare kan tjena två herrar; ty antingen skall han hata den ena, och älska den andra; eller ock hålla sig intill den ena, och förakta den andra. I kunnen icke tjena Gudi och Mammon.
“Babu wani bawa mai iya bauta wa iyayengiji biyu ba. Ko dai ya ƙi ɗaya, ya so ɗayan, ko kuwa ya dāge ga yi wa ɗaya bauta, sa’an nan ya rena ɗayan. Ba za ku iya ku bauta wa Allah tare da bauta wa Mammon (wato, Kuɗi) a lokaci ɗaya ba.”
14 Allt detta hörde ock de Phariseer, som girige voro, och gjorde spe af honom.
Da Farisiyawa masu son kuɗi suka ji wannan duka, sai suka yi wa Yesu tsaki.
15 Och han sade till dem: I ären de som gören eder sjelfva rättfärdiga för menniskom; men Gud vet edor hjerta; ty det som för menniskom högt är, der stygges Gud vid.
Ya ce musu, “Ku ne masu mai da kanku marasa laifi a gaban mutane, amma Allah ya san zuciyarku. Abu mai daraja a gaban mutane, abin ƙyama ne a gaban Allah.
16 Lagen och Propheterna hafva propheterat intill Johannem; ifrå den tiden varder Guds rike förkunnadt genom Evangelium, och hvar man gör våld på det.
“An yi shelar Doka da Annabawa har zuwa lokacin Yohanna. Tun daga lokacin nan, bisharar mulkin Allah ne ake wa’azinta, kowa kuma yana ƙoƙarin kutsa kai ya shiga.
17 Men snarare skola himmel och jord förgås, än en titel af lagen falla.
Gama ta fi sauƙi sama da ƙasa su shuɗe, da a ce ɗigo guda ɗaya na rubutun, ya fita ya fāɗi daga cikin Doka.
18 Den der öfvergifver sina hustru, och tager ena andra, han bedrifver hor; och den der tager henne, som af mannen öfvergifven är, han bedrifver hor.
“Duk wanda ya saki matarsa ya auri wata mace, zina ne yake yi. Kuma mutumin da ya auri macen da aka sake, zina ne yake yi.
19 Det var en riker man, som klädde sig i purpur och kosteligit linkläde, och lefde hvar dag kräseliga.
“An yi wani mutum mai arziki wanda yakan sa tufafi masu ruwan shunayya, da kuma na lallausan lilin, yana kuma cikin rayuwar jin daɗi kullum.
20 Och det var ock en fattig, benämnd Lazarus, den der låg för hans dörr, full med sår;
A ƙofar gidansa kuma akan ajiye wani mai bara, mai suna Lazarus, wanda jikinsa duk gyambuna ne.
21 Begärandes släcka sin hunger af de smulor, som föllo af dens rika mansens bord. Dock kommo hundar, och slekte hans sår.
Shi kuwa yakan yi marmarin cin abin da yakan fāɗi daga tebur na mai arzikin nan. Har karnuka ma sukan zo su lashe gyambunansa.
22 Så hände det sig, att den fattige blef död, och vardt förder af Änglarna uti Abrahams sköt. Blef ock den rike död, och vardt begrafven.
“Ana nan, sai mai baran ya mutu, kuma mala’iku suka ɗauke shi zuwa gefen Ibrahim. Mai arzikin ma ya mutu, aka kuma binne shi.
23 Som han nu i helvetet och i pinone var, lyfte han sin ögon upp, och fick se Abraham långt ifrån, och Lazarum i hans sköt; (Hadēs g86)
A cikin jahannama ta wuta, inda yana shan azaba, ya ɗaga kai ya hangi Ibrahim can nesa, da kuma Lazarus a gefensa. (Hadēs g86)
24 Ropade han, och sade: Fader Abraham, varkunna dig öfver mig, och sänd Lazarum, att han doppar det yttersta af sitt finger i vatten, och svalar mina tungo; ty jag pinas svårliga i denna låganom.
Sai ya yi masa kira ya ce, ‘Baba, Ibrahim, ka ji tausayina, ka aiki Lazarus ya sa ɗan yatsarsa a ruwa, ya ɗiga mini a harshe saboda in ji sanyi, domin ina shan azaba cikin wannan wuta.’
25 Då sade Abraham: Min son, tänk uppå, att du hade godt medan du lefde, och Lazarus hade deremot ondt; men nu hafver han hugnad, och du pinas.
“Amma Ibrahim ya ce, ‘Ka tuna fa ɗana, a lokacin da kake duniya, ka sami abubuwa masu kyau naka, Lazarus kuwa ya sami munanan abubuwa. Amma yanzu ya sami ta’aziyya a nan, kai kuwa kana shan azaba.
26 Och öfver allt detta, är emellan oss och eder befäst ett stort svalg, så att de, som vilja fara hädan till eder, de komma dess icke vid; ej heller fara dädan, och hitöfver till oss.
Ban da wannan duka ma, tsakaninmu da kai, akwai wani babban rami da aka yi, yadda waɗanda suke son ƙetarewa daga nan zuwa wurinku, ba za su iya ba, kuma ba mai iya ƙetarewa daga wurinku zuwa wurinmu.’
27 Då sade han: Så beder jag då dig, fader, att du sänder honom uti mins faders hus;
“Ya amsa ya ce, ‘To, ina roƙonka, ya uba, ka aiki Lazarus zuwa gidan mahaifina,
28 Ty jag hafver fem bröder, att han förvarar dem, att de ock icke komma uti detta pinorummet.
gama ina da’yan’uwana biyar maza. Bari yă ba su gargaɗi, don kada su ma su zo wurin nan mai azaba.’
29 Sade Abraham till honom: De hafva Mosen och Propheterna, höre dem.
“Ibrahim ya amsa ya ce, ‘Suna da Musa da Annabawa, ai, sai su saurare su.’
30 Då sade han: Nej, fader Abraham; men kommer någor till dem af de döda, då bättra de sig.
“Sai ya ce, ‘A’a, ya uba, Ibrahim, in dai wani ya tashi daga matattu ya je wurinsu, za su tuba.’
31 Då sade han till honom: Höra de icke Mosen och Propheterna, så tro de icke heller, om någor af de döda uppstode.
“Amma ya ce masa, ‘In ba su saurari Musa da Annabawa ba, kai, ko da wani ya tashi daga matattu ma, ba za su saurare shi ba.’”

< Lukas 16 >