< Salmos 23 >

1 Jehová es mi pastor; no me faltará.
Zabura ta Dawuda. Ubangiji ne yake kiwona, ba zan rasa kome ba,
2 En lugares de yerba me hará yacer: junto a aguas de reposo me pastoreará.
Yakan sa in kwanta a makiyaya mai ɗanyar ciyawa, yakan bi da ni kusa da ruwaye marar hayaniya,
3 Hará volver mi alma: guiarme ha por sendas de justicia por su nombre.
yakan maido da raina. Yakan bi da ni a hanyoyin adalci saboda sunansa.
4 Aunque ande en valle de sombra de muerte, no temeré algún mal, porque tú estarás conmigo: tu vara, y tu cayado ellos me confortarán.
Ko da na yi tafiya ta kwari na inuwar mutuwa, ba zan ji tsoron mugu ba, gama kana tare da ni; bulalarka na dūka da kuma sandanka na tafiya, za su yi mini ta’aziyya.
5 Adornarás mesa delante de mí en presencia de mis angustiadores: ungiste mi cabeza con aceite; mi copa está revertiendo.
Ka shirya mini tebur a gaban abokan gābana. Ka shafe kaina da mai; kwaf nawa ya cika har yana zuba.
6 Ciertamente el bien y la misericordia me seguirán todos los días de mi vida: y en la casa de Jehová reposaré por luengos días.
Tabbatacce alheri da ƙauna za su bi dukan kwanakin raina, zan kuwa zauna a gidan Ubangiji har abada.

< Salmos 23 >