< 1 Crónicas 24 >

1 También los hijos de Aarón tuvieron sus repartimientos. Los hijos de Aarón fueron; Nadab, Abiú, Eleazar, Itamar,
Waɗannan su ne sassan’ya’yan Haruna maza.’Ya’yan Haruna maza su ne Nadab, Abihu, Eleyazar da Itamar.
2 Mas Nadab y Abiú murieron antes de su padre, y no tuvieron hijos: Eleazar e Itamar tuvieron el sacerdocio.
Amma Nadab da Abihu sun mutu kafin mahaifinsu, ba su kuma haifi’ya’ya maza ba; saboda haka Eleyazar da Itamar suka yi hidimar firistoci.
3 Y David los repartió: Sadoc era de los hijos de Eleazar, y Aquimelec de los hijos de Itamar, en su cuenta, en su ministerio.
Tare da taimakon Zadok zuriyar Eleyazar da Ahimelek wani zuriyar Itamar. Dawuda ya karkasa su zuwa ɓangarori don aikinsu bisa ga hidima.
4 Y los hijos de Eleazar fueron hallados muchos más, en cuanto a sus principales varones, que los hijos de Itamar; y repartiéronlos así: De los hijos de Eleazar diez y seis cabezas por las familias de sus padres: y de los hijos de Itamar por las familias de sus padres, ocho.
Akwai ɗumbun shugabanni a cikin zuriyar Eleyazar fiye da zuriyar Itamar, aka kuma karkasa su haka, kawuna goma sha shida daga zuriyar Eleyazar da kuma kawuna iyalai takwas daga zuriyar Itamar.
5 Y repartiéronlos por suerte los unos con los otros: porque de los hijos de Eleazar, y de los hijos de Itamar, hubo príncipes del santuario, y príncipes de Dios.
Aka karkasa su babu sonkai ta wurin jifa ƙuri’a, gama akwai manyan ma’aikatan wuri mai tsarki da manyan ma’aikatan Allah a cikin zuriyar Eleyazar da Itamar.
6 Y Semeías, hijo de Natanael, escriba de los Levitas, los escribió delante del rey, y de los príncipes, y delante de Sadoc el sacerdote, y de Aquimelec, hijo de Abiatar, y de los príncipes de las familias de los sacerdotes y Levitas: y a Eleazar atribuyeron una familia, y a Itamar fue atribuida otra.
Shemahiya ɗan Netanel, wani Balawe ne marubuci, ya rubuta sunayensu a gaban sarki da kuma a gaban manyan ma’aikata. Zadok firist, Ahimelek ɗan Abiyatar da kuma kawunan iyalan firistoci da na Lawiyawa, iyali guda daga Eleyazar, guda kuma daga Itamar.
7 Y la primera suerte salió por Joiarib, la segunda por Jedei,
Ƙuri’a ta farko ta faɗa a kan Yehoyarib, na biyu a kan Yedahiya,
8 La tercera por Harim, la cuarta por Seorim,
na uku a kan Harim, na huɗu a kan Seyorim,
9 La quinta por Melquías, la sexta por Maimán,
na biyar a kan Malkiya, na shida a kan Miyamin,
10 La séptima por Accos, la octava por Abías,
na bakwai a kan Hakkoz, na takwas a kan Abiya,
11 La nona por Jesúa, la décima por Sequemias,
na tara a kan Yeshuwa, na goma a kan Shekaniya,
12 La undécima por Eliasib, la duodécima por Jacim,
na goma sha ɗaya a kan Eliyashib, na goma sha biyu a kan Yakim,
13 La trecena por Hopfa, la catorcena por Isbaab,
na goma sha uku a kan Huffa, na goma sha huɗu a kan Yeshebeyab,
14 La quincena por Belga, la dieziseisena por Emmer,
na goma sha biyar a kan Bilga, na goma sha shida a kan Immer,
15 La decimaséptima por Hezir, la décimaoctava por Afses,
na goma sha shida a kan Hezir, na goma sha takwas a kan Haffizzez,
16 La décimanona por Feceia, la vigésima por Hezeciel,
na goma sha tara a kan Fetahahiya, na ashirin a kan Ezekiyel,
17 La veinte y una por Joaquim, la veinte y dos por Gamul,
na ashirin da ɗaya wa Yakin, na ashirin da biyu a kan Gamul,
18 La veinte y tres por Dalaiau, la veinte y cuatro por Maaziau.
na ashirin da uku wa Delahiya da kuma na ashirin da huɗu a kan Ma’aziya.
19 Estos fueron contados en su ministerio, para que entrasen en la casa de Jehová conforme a su costumbre, debajo de la mano de Aarón su padre, de la manera que le había mandado Jehová el Dios de Israel.
Ga tsarin aikinsu na hidima sa’ad da suka shiga haikalin Ubangiji, bisa ga ƙa’idar da kakansu Haruna ya kafa, yadda Ubangiji, Allah na Isra’ila ya umarce shi.
20 Y de los hijos de Leví que quedaron: De los hijos de Amram era Subael: y de los hijos de Subael, Jehedeias.
Game da sauran zuriyar Lawi kuwa, Daga’ya’yan Amram maza. Shubayel; daga’ya’yan Shubayel maza. Yedehiya.
21 Y de los hijos de Rohobias, Jesías el principal.
Game da Rehabiya kuwa, daga’ya’yansa maza. Isshiya shi ne na fari.
22 De Isaari, Salemot: e hijo de Salemot fue Jahat.
Daga mutanen Izhar, Shelomot; daga’ya’yan Shelomot maza, Yahat.
23 Y su primer hijo fue Jeriau, el segundo Amarías, el tercero Jahaziel, el cuatro Jecmaam.
’Ya’yan Hebron maza su ne, Yeriya na fari, Amariya na biyu, Yahaziyel na uku da Yekameyam na huɗu.
24 Hijo de Oziel fue Mica, e hijo de Mica fue Samir.
Ɗan Uzziyel shi ne, Mika; daga’ya’yan Mika maza, Shamir.
25 Hermano de Mica fue Jesía, e hijo de Jesía fue Zacarías.
Ɗan’uwan Mika shi ne, Isshiya; daga’ya’yan Isshiya maza, Zakariya.
26 Los hijos de Merari fueron Moholi, y Musi: hijo de Oziau fue Benno.
’Ya’yan Merari su ne, Mali da Mushi. Ɗan Ya’aziya shi ne, Beno.
27 Los hijos de Merari de Oziau fueron Benno y Soam, Zacur y Hebri,
’Ya’yan Merari su ne, daga Ya’aziya, Beno, Shoham, Zakkur da Ibri.
28 Y Eleazar de Moholi, el cual no tuvo hijos.
Daga Mali, Eleyazar, wanda ba shi da’ya’ya maza.
29 Hijo de Cis fue Jerameel.
Daga Kish, ɗan Kish shi ne, Yerameyel.
30 Los hijos de Musi fueron Moholi, Eder, y Jerimot. Estos fueron los hijos de los Levitas conforme a las casas de sus familias.
Kuma’ya’yan Mushi maza su ne, Mali, Eder da Yerimot. Waɗannan su ne Lawiyawa bisa ga iyalansu.
31 Estos también echaron suertes contra sus hermanos los hijos de Aarón delante del rey David, y de Sadoc, y de Aquimelec, y de los príncipes de las familias de los sacerdotes, y de los Levitas, el principal de los padres contra su hermano menor.
Suka kuma jifa ƙuri’a, kamar dai yadda’yan’uwansu zuriyar Haruna suka yi, a gaban Sarki Dawuda da gaban Zadok, Ahimelek, da kuma a gaban kawunan iyalan firistoci da na Lawiyawa. Aka yi da iyalan wa daidai da iyalan ƙane.

< 1 Crónicas 24 >