< Salmos 73 >

1 Un Salmo de Asaf. Dios es ciertamente bueno con Israel. Con los que tienen pureza en sus mentes.
Zabura ta Asaf. Tabbatacce Allah mai alheri ne ga Isra’ila, ga waɗanda suke masu tsabta a zuciya.
2 Pero yo caí, y mis pies comenzaron a resbalar,
Amma game da ni, ƙafafuna suna gab da yin santsi; tafin ƙafana ya yi kusan zamewa.
3 porque tuve celos de pretenciosos, y vi que le iba muy bien a los malvados.
Gama na yi kishin masu girman kai sa’ad da na ga cin gaban da masu mugunta suke yi.
4 Parecen nunca enfermarse; lucen fuertes y saludables.
Ba sa yin wata fama; jikunansu lafiya suke da kuma ƙarfi.
5 Ellos no tienen problemas como los demás, y no son afectados por los desastres como el resto del mundo.
Ba sa shan wata wahalar da sauran mutane ke sha; ba su da damuwa irin na’yan adam.
6 Su collar es su orgullo, y se visten con violencia.
Saboda girman kai ya zama musu abin wuya; tā da hankali ya zama musu riga.
7 Sus ojos sobresalen por su gordura, y sus mentes están llenas de vanidad y egoísmo.
Daga mugayen zukatansu laifi kan fito mugaye ƙulle-ƙullen da suke cikin zukatansu ba su da iyaka.
8 Ellos se burlan de las personas y hablan con maldad. Con arrogancia y crueldad lanzan amenazas.
Suna ba’a, suna faɗin mugayen abubuwa; cikin girman kan suna barazana yin danniya.
9 En su hablar irrespetan al cielo, y difaman a los habitantes de la tierra.
Bakunansu na cewa sama na su ne, kuma harsunansu sun mallaki duniya.
10 Por ello la gente los busca y creen todo lo que ellos dicen.
Saboda haka mutanensu sun juya gare su suna kuma shan ruwa a yalwace.
11 “Dios no se dará cuenta”, dicen. “¡El Altísimo no sabe nada de lo que está pasando!”
Suna cewa, “Yaya Allah zai sani? Mafi Ɗaukaka yana da sani ne?”
12 ¡Miren a los malvados! ¡No tienen nada de qué preocuparse en el mundo y siempre están ganando dinero!
Ga yadda mugaye suke, kullum ba su da damuwa, arzikinsu yana ta ƙaruwa.
13 Ha sido inútil mantener mi mente pura y mis manos limpias.
Tabbatacce a banza na bar zuciyata da tsabta; a banza na wanke hannuwa don nuna rashin laifi.
14 Soy maldito con sufrimientos todo el día; cada mañana sufro castigo.
Dukan yini na sha annoba; an hukunta ni kowace safiya.
15 Si le hubiese hablado así a otros habría traicionado a tu pueblo, Señor.
Da na ce, “Zan faɗa haka,” da na bashe’ya’yanka.
16 Así que reflexioné y traté de entenderlo, pero parecía muy difícil para mi,
Sa’ad da na yi ƙoƙari in gane wannan, sai ya zama danniya a gare ni
17 hasta que fui al Templo de Dios. Entonces entendí el fin de los malvados.
sai da na shiga wuri mai tsarki na Allah; sa’an nan na gane abin da ƙarshensu zai zama.
18 Porque tu los mandas por un camino resbaladizo. Los envías a la destrucción.
Tabbatacce ka sa su a ƙasa mai santsi; ka jefar da su ga hallaka.
19 ¡Cuán rápido son destruidos! Su fin es espantoso.
Duba yadda suka hallaka farat ɗaya, razana ta share su gaba ɗaya!
20 Como al despertar después de un sueño, Señor, te olvidarás de ellos.
Kamar yadda mafarki yake sa’ad da mutum ya farka, haka yake sa’ad da ka farka, ya Ubangiji, za ka rena su kamar almarai.
21 En ese tiempo mis pensamientos se volvieron amargos. Me sentí atravesado con cuchillos.
Sa’ad da zuciyata ta ɓaci hankalina kuma ya tashi,
22 Era necio e ignorante. Como una bestia salvaje delante de ti.
na zama marar azanci da jahili; na zama kamar dabba a gabanka.
23 Sin embargo, siempre estoy contigo, y tú sostienes mi mano.
Duk da haka kullum ina tare da kai; ka riƙe ni a hannun damana.
24 Tú me dices qué hacer, y al final me recibirás en tu gloria.
Ka bishe ni da shawararka, bayan haka kuma za ka kai ni cikin ɗaukaka.
25 ¿A quién más he de ver en el cielo si no a ti? Y en la tierra no anhelo nada sino a ti.
Wa nake da shi a sama in ba kai ba? Ba na kuma sha’awar kome a duniya in ban da kai.
26 Mi cuerpo y mi mente podrás fallar, pero Dios es el fundamento de mi vida. Él es mío para siempre!
Jikina da zuciyata za su iya raunana, amma Allah ne ƙarfin zuciyata da kuma rabona har abada.
27 Los que están lejos de Dios morirán. Tú destruirás a los que te son infieles.
Waɗanda suke nesa da kai za su hallaka; kakan hallaka dukan waɗanda suke maka rashin aminci.
28 ¡Pero yo amo estar cerca de Dios! He elegido al Señor Dios como mi protector, y contaré todo lo que has hecho.
Amma game da ni, yana da kyau in kasance kusa da Allah. Na mai da Ubangiji Mai Iko Duka mafakata; zan yi shelar dukan ayyukanka.

< Salmos 73 >