< Izaija 24 >

1 Glej, Gospod prazni zemljo in jo pustoši in jo prevrača in razpršuje njene prebivalce.
Duba, Ubangiji zai wofinta duniya ya kuma yi kaca-kaca da ita; zai ɓata fuskarta ya watsar da mazaunanta,
2 Zgodilo se bo, kakor z ljudstvom, tako z duhovnikom; kakor s služabnikom, tako z njegovim gospodarjem; kakor s služabnico, tako z njeno gospodarico; kakor s kupcem, tako s prodajalcem; kakor s tistim, ki posoja, tako z izposojevalcem; kakor z jemalcem obresti, tako s tistim, ki mu daje obresti.
zai zama abu ɗaya ga firist kamar yadda yake ga mutane, ga maigida kamar yadda yake ga bawa, ga uwargijiya kamar yadda yake ga baiwa, ga mai sayarwa kamar yadda yake ga mai saya, ga mai karɓan rance kamar yadda yake ga mai ba da rance, ga mai karɓan bashi kamar yadda yake ga mai ba da bashi.
3 Dežela bo popolnoma izpraznjena in popolnoma oplenjena, kajti Gospod je spregovoril to besedo.
Za a wofinta duniya ƙaƙaf a kuma washe ta sarai. Ubangiji ne ya faɗa haka.
4 Zemlja žaluje in bledi, zemeljski [krog] peša in bledi, ošabno ljudstvo zemlje peša.
Duniya ta bushe ta kuma yanƙwane, duniya tana shan azaba ta kuma raunana, masu daraja na duniya suna shan azaba.
5 Tudi zemlja je omadeževana pod njenimi prebivalci, ker so prekršili postave, spremenili odredbo, prelomili večno zavezo.
Duniya ta ƙazantu ta wurin mutanenta sun ƙi yin biyayya da dokoki, sun keta farillai suka kuma karya madawwamin alkawari.
6 Zato je prekletstvo požrlo zemljo in tisti, ki prebivajo na njej, so zapuščeni. Zato so prebivalci zemlje požgani in ostalo je le malo mož.
Saboda haka la’ana za tă auko wa duniya; dole mutanenta su ɗauki hakkin laifinsu. Saboda haka aka ƙone mazaunan duniya, kuma kaɗan ne kurum suka rage.
7 Novo vino žaluje, trta peša, vsi veselo–srčni vzdihujejo.
Sabon ruwan inabi ya bushe kuringar inabi kuma sun yanƙwane; dukan masu farin ciki suna nishi.
8 Veselje bobničev pojenjuje, hrup tistih, ki se veselijo, se končuje, radost harfe pojenjuje.
Kaɗe-kaɗen garayu sun yi shiru, surutun masu murna ya daina, garayan farin ciki ya yi shiru.
9 Vina ne bodo pili s pesmijo; močna pijača bo grenka tistim, ki jo pijejo.
Babu sauran shan ruwan inabi suna rera waƙa; barasa ya zama da ɗaci ga masu shanta.
10 Mesto zmešnjave je zlomljeno. Vsaka hiša je zaprta, da noben človek ne more vstopiti.
Birnin da aka birkice ta zama kango; an kulle ƙofar shiga kowane gida.
11 Tam je na ulicah jokanje zaradi vina; vsa radost je otemnela, veselje dežele je odšlo.
A tituna suna kukan neman ruwan inabi; dukan farin ciki ya dawo baƙin ciki, an hana dukan kaɗe-kaɗe a duniya.
12 V mestu je ostalo opustošenje in velika vrata so udarjena z uničenjem.
An bar birnin kango, aka yi kaca-kaca da ƙofofinta.
13 Ko bo tako v sredi dežele med ljudstvom, bo tam kakor otresanje oljke in kakor paberkovanje grozdov, ko je trgatev končana.
Haka zai zama a duniya da kuma a cikin al’ummai, kamar sa’ad da akan karkaɗe itacen zaitun, ko kuma kamar sa’ad da ake barin kala bayan an girbe inabi.
14 Povzdignili bodo svoj glas, peli bodo zaradi Gospodovega veličanstva, glasno bodo klicali od morja.
Sun daga muryoyinsu, sun yi sowa ta farin ciki; daga yamma sun furta darajar Ubangiji.
15 Zatorej proslavljajte Gospoda v ognjih, celó ime Gospoda, Izraelovega Boga, na morskih otokih.
Saboda haka a gabas sun ɗaukaka Ubangiji, a ɗaukaka sunan Ubangiji, Allah na Isra’ila, a cikin tsibiran teku.
16 Od skrajnih delov zemlje smo slišali pesmi, celó slavo k pravičnemu. Toda rekel sem: »Moja pustost, moja pustost, gorje meni! Zahrbtneži so postopali zahrbtno; da, zahrbtneži so postopali zelo zahrbtno.«
Daga iyakokin duniya mun ji waƙoƙi, “Ɗaukaka ga Mai Adalcin nan.” Amma na ce, “Na lalace, na lalace! Kaitona! Munafukai sun ci amana! Da munafunci munafukai sun ci amana!”
17 Strah, jama in zanka so nad teboj, oh prebivalec zemlje.
Razana da rami da tarko suna jiranku, Ya mutanen duniya.
18 Zgodilo se bo, da kdor pobegne pred hrupom strahu, bo padel v jamo; in kdor prihaja gor iz srede jame, bo ujet v zanko, kajti okna od zgoraj so odprta in temelji zemlje se tresejo.
Duk wanda ya yi ƙoƙarin tserewa daga ƙarar razana zai fāɗa cikin rami; wanda kuma ya tsere daga rami za a kama shi a tarko. An buɗe ƙofofin ambaliyar ruwan sama, harsashen ginin duniya suna rawa.
19 Zemlja je popolnoma razrušena, zemlja je čisto raztopljena, zemlja je silno premaknjena.
An tsage duniya, duniya ta farfashe ta wage, an girgiza duniya ƙwarai.
20 Zemlja se bo opotekala sem ter tja kakor pijanec in odstranjena bo kakor koča in njen prestopek bo težak nad njo in ta bo padla in ne bo ponovno vstala.
Duniya tana tangaɗi kamar mashayi, tana lilo kamar rumfa a cikin iska; laifin tayarwarta ya yi nauyi sosai har ta fāɗi ba kuwa za tă ƙara tashi ba.
21 Na tisti dan se bo zgodilo, da bo Gospod kaznoval vojsko vzvišenih, ki so na višavi in zemeljske kralje na zemlji.
A wannan rana Ubangiji zai hukunta ikokin da suke cikin sama da kuma sarakunan da suke a duniya.
22 Zbrani bodo skupaj, kakor so jetniki zbrani v jami in zaprti bodo v ječi in po mnogih dneh bodo obiskani.
Za a tattara su tare kamar ɗaurarru a kurkuku; za a rufe su a kurkuku a kuma hukunta su bayan kwanaki masu yawa.
23 Potem bo luna zbegana in sonce osramočeno, ko bo Gospod nad bojevniki veličastno kraljeval na gori Sion in v Jeruzalemu in pred njegovimi starci.
Sa’an nan wata zai ruɗe, rana ta ji kunya; gama Ubangiji Maɗaukaki zai yi mulki a kan Dutsen Sihiyona da kuma a cikin Urushalima, da kuma a gaban dattawanta, da ɗaukaka.

< Izaija 24 >