< Псалми 122 >

1 Обрадовах се кад ми рекоше: Хајдемо у дом Господњи!
Waƙar haurawa. Ta Dawuda. Na yi farin ciki tare da waɗanda suka ce da ni, “Bari mu tafi gidan Ubangiji.”
2 Ево, стоје ноге наше на вратима твојим, Јерусалиме!
Ƙafafunmu suna tsaye a ƙofofinki, ya Urushalima.
3 Јерусалим је изидан, као град сливен у једну зграду.
An gina Urushalima kamar birnin da aka yi a harhaɗe wuri guda.
4 Онамо иду племена, племена Господња, по наредби Израиљевој да славе име Господње.
A can ne kabilu suke haurawa, kabilan Ubangiji, don su yabi sunan Ubangiji bisa ga farillan da aka ba wa Isra’ila.
5 Онде стоје престоли судски, престоли дома Давидовог.
A can kursiyoyin shari’a yake tsaye, kursiyoyin gidan Dawuda.
6 Иштите мира Јерусалиму; нека буде добро онима који љубе Тебе!
Ku yi addu’a don salamar Urushalima, “Bari waɗanda suke ƙaunarki su zauna lafiya.
7 Нека буде мир око зидова твојих, и честитост у дворима твојим!
Bari salama ta kasance a katangarki zaman lafiya kuma a fadodinki.”
8 Ради браће своје, и пријатеља својих говорим: Мир ти!
Saboda’yan’uwana da kuma abokaina, zan ce, “Salama tă kasance tare da ke.”
9 Ради дома Господа Бога нашег желим ти добро.
Saboda gidan Ubangiji Allahnmu, zan nemi wadatarki.

< Псалми 122 >