< ลูก: 5 >

1 อนนฺตรํ ยีศุเรกทา คิเนษรถฺทสฺย ตีร อุตฺติษฺฐติ, ตทา โลกา อีศฺวรียกถำ โศฺรตุํ ตทุปริ ปฺรปติตา: ฯ
Wata rana, Yesu yana tsaye a bakin Tafkin Gennesaret, mutane kuma suna ta matsawa kewaye da shi, domin su ji maganar Allah,
2 ตทานีํ ส หฺทสฺย ตีรสมีเป เนาทฺวยํ ททรฺศ กิญฺจ มตฺโสฺยปชีวิโน นาวํ วิหาย ชาลํ ปฺรกฺษาลยนฺติฯ
sai ya hangi jiragen ruwa biyu a bakin tafkin, waɗanda masu kamun kifi suka bari suna wankin abin kamun kifinsu.
3 ตตสฺตโยรฺทฺวโย รฺมเธฺย ศิโมโน นาวมารุหฺย ตีราตฺ กิญฺจิทฺทูรํ ยาตุํ ตสฺมินฺ วินยํ กฺฤตฺวา เนากายามุปวิศฺย โลกานฺ โปฺรปทิษฺฏวานฺฯ
Sai ya shiga ɗaya jirgin ruwan da yake na Siman, ya kuma roƙe shi yă tura shi kaɗan daga gaci. Sai ya zauna a jirgin ruwan, ya koyar da mutane daga ciki.
4 ปศฺจาตฺ ตํ ปฺรสฺตาวํ สมาปฺย ส ศิโมนํ วฺยาชหาร, คภีรํ ชลํ คตฺวา มตฺสฺยานฺ ธรฺตฺตุํ ชาลํ นิกฺษิปฯ
Da ya gama magana, sai ya ce wa Siman, “Ka tuƙa jirgin zuwa inda akwai zurfi, ka saukar da abin kamun kifinka ka kama kifi.”
5 ตต: ศิโมน พภาเษ, เห คุโร ยทฺยปิ วยํ กฺฤตฺสฺนำ ยามินีํ ปริศฺรมฺย มตฺไสฺยกมปิ น ปฺราปฺตาสฺตถาปิ ภวโต นิเทศโต ชาลํ กฺษิปาม: ฯ
Siman ya amsa ya ce, “Ranka yă daɗe, duk dare mun yi ta fama ba mu kama kome ba, amma tun da ka ce haka, zan saki abin kamun kifin.”
6 อถ ชาเล กฺษิปฺเต พหุมตฺสฺยปตนาทฺ อานาย: ปฺรจฺฉินฺน: ฯ
Da suka yi haka, sai suka kama kifi da yawa, har abin kamun kifinsu suka fara tsintsinkewa.
7 ตสฺมาทฺ อุปกรฺตฺตุมฺ อนฺยเนาสฺถานฺ สงฺคิน อายาตุมฺ อิงฺคิเตน สมาหฺวยนฺ ตตสฺต อาคตฺย มตฺไสฺย เรฺนาทฺวยํ ปฺรปูรยามาสุ ไรฺย เรฺนาทฺวยํ ปฺรมคฺนมฺฯ
Sai suka kira abokansu a ɗaya jirgin, su zo su taimake su, suka kuwa zo. Suka cika jiragen biyu da kifi cif, har jiragen suka fara nutsewa.
8 ตทา ศิโมนฺปิตรสฺตทฺ วิโลกฺย ยีโศศฺจรณโย: ปติตฺวา, เห ปฺรโภหํ ปาปี นโร มม นิกฏาทฺ ภวานฺ ยาตุ, อิติ กถิตวานฺฯ
Da Siman Bitrus ya ga wannan, sai ya fāɗi a gaban Yesu ya ce, “Rabu da ni, Ubangiji. Ni mai zunubi ne!”
9 ยโต ชาเล ปติตานำ มตฺสฺยานำ ยูถาตฺ ศิโมนฺ ตตฺสงฺคินศฺจ จมตฺกฺฤตวนฺต: ; ศิโมน: สหการิเณา สิวเท: ปุเตฺรา ยากูพฺ โยหนฺ เจเมา ตาทฺฤเศา พภูวตุ: ฯ
Gama mamaki ya kama shi da abokansa duka, saboda yawan kifin da suka kama.
10 ตทา ยีศุ: ศิโมนํ ชคาท มา ไภษีรทฺยารภฺย ตฺวํ มนุษฺยธโร ภวิษฺยสิฯ
Yaƙub da Yohanna,’ya’yan Zebedi, abokan aikin Siman su ma suka yi mamaki. Sai Yesu ya ce wa Siman, “Kada ka ji tsoro, daga yanzu za ka riƙa kama mutane ne.”
11 อนนฺตรํ สรฺวฺวาสุ เนาสุ ตีรมฺ อานีตาสุ เต สรฺวฺวานฺ ปริตฺยชฺย ตสฺย ปศฺจาทฺคามิโน พภูวุ: ฯ
Sai suka jawo jiragen ruwansu zuwa gaci, suka bar kome da kome, suka bi shi.
12 ตต: ปรํ ยีเศา กสฺมึศฺจิตฺ ปุเร ติษฺฐติ ชน เอก: สรฺวฺวางฺคกุษฺฐสฺตํ วิโลกฺย ตสฺย สมีเป นฺยุพฺช: ปติตฺวา สวินยํ วกฺตุมาเรเภ, เห ปฺรโภ ยทิ ภวานิจฺฉติ ตรฺหิ มำ ปริษฺกรฺตฺตุํ ศกฺโนติฯ
Yayinda Yesu yake ɗaya daga cikin garuruwan nan, sai ga wani mutum wanda kuturta ta ci ƙarfinsa. Da ganin Yesu, sai ya fāɗi da fuskarsa a ƙasa, ya roƙe shi ya ce, “Ubangiji, in ka yarda, kana iya ka tsabtacce ni.”
13 ตทานีํ ส ปาณึ ปฺรสารฺยฺย ตทงฺคํ สฺปฺฤศนฺ พภาเษ ตฺวํ ปริษฺกฺริยเสฺวติ มเมจฺฉาสฺติ ตตสฺตตฺกฺษณํ ส กุษฺฐาตฺ มุกฺต: ฯ
Yesu ya miƙa hannunsa ya taɓa mutumin ya ce, “Na yarda, ka zama da tsabta!” Nan da nan, sai kuturtar ta rabu da shi.
14 ปศฺจาตฺ ส ตมาชฺญาปยามาส กถามิมำ กไสฺมจิทฺ อกถยิตฺวา ยาชกสฺย สมีปญฺจ คตฺวา สฺวํ ทรฺศย, โลเกโภฺย นิชปริษฺกฺฤตตฺวสฺย ปฺรมาณทานาย มูสาชฺญานุสาเรณ ทฺรวฺยมุตฺมฺฤชสฺว จฯ
Sai Yesu ya umarce shi ya ce, “Kada ka gaya wa kowa, amma ka tafi ka nuna kanka ga firist, ka kuma miƙa hadayu da Musa ya umarta, saboda tsarkakewarka ta zama shaida a gare su.”
15 ตถาปิ ยีโศ: สุขฺยาติ รฺพหุ วฺยาปฺตุมาเรเภ กิญฺจ ตสฺย กถำ โศฺรตุํ สฺวียโรเคโภฺย โมกฺตุญฺจ โลกา อาชคฺมุ: ฯ
Duk da haka, labarinsa ya ƙara bazuwa sosai, har taron mutane suka dinga zuwa don jinsa, da kuma neman warkarwa daga cututtukansu.
16 อถ ส ปฺรานฺตรํ คตฺวา ปฺรารฺถยาญฺจเกฺรฯ
Amma Yesu sau da yawa, yakan keɓe kansa zuwa wuraren da ba kowa, yă yi addu’a.
17 อปรญฺจ เอกทา ยีศุรุปทิศติ, เอตรฺหิ คาลีลฺยิหูทาปฺรเทศโย: สรฺวฺวนคเรโภฺย ยิรูศาลมศฺจ กิยนฺต: ผิรูศิโลกา วฺยวสฺถาปกาศฺจ สมาคตฺย ตทนฺติเก สมุปวิวิศุ: , ตสฺมินฺ กาเล โลกานามาโรคฺยการณาตฺ ปฺรโภ: ปฺรภาว: ปฺรจกาเศฯ
Wata rana, da yake cikin koyarwa, waɗansu Farisiyawa da malaman dokoki waɗanda suka zo daga kowane ƙauye a Galili, Yahudiya da Urushalima kuwa suna zaune. Ikon Ubangiji yana nan don yă warkar da masu ciwo.
18 ปศฺจาตฺ กิยนฺโต โลกา เอกํ ปกฺษาฆาตินํ ขฏฺวายำ นิธาย ยีโศ: สมีปมาเนตุํ สมฺมุเข สฺถาปยิตุญฺจ วฺยาปฺริยนฺตฯ
Sai ga waɗansu mutane suka kawo wani shanyayye a kan tabarma. Suka yi ƙoƙari su shigar da shi cikin gidan, domin su kwantar da shi a gaban Yesu.
19 กินฺตุ พหุชนนิวหสมฺวาธาตฺ น ศกฺนุวนฺโต คฺฤโหปริ คตฺวา คฺฤหปฺฤษฺฐํ ขนิตฺวา ตํ ปกฺษาฆาตินํ สขฏฺวํ คฺฤหมเธฺย ยีโศ: สมฺมุเข 'วโรหยามาสุ: ฯ
Da suka ga babu hanyar da za su bi saboda taron, sai suka haura rufin, suka saukar da shi a kan tabarmarsa, ta bakin ramin da suka huda a rufin, suka ajiye shi a tsakiyar taron, a gaban Yesu.
20 ตทา ยีศุเสฺตษามฺ อีทฺฤศํ วิศฺวาสํ วิโลกฺย ตํ ปกฺษาฆาตินํ วฺยาชหาร, เห มานว ตว ปาปมกฺษมฺยตฯ
Da Yesu ya ga bangaskiyarsu, sai ya ce, “Saurayi, an gafarta maka zunubanka.”
21 ตสฺมาทฺ อธฺยาปกา: ผิรูศินศฺจ จิตฺไตริตฺถํ ปฺรจินฺติตวนฺต: , เอษ ชน อีศฺวรํ นินฺทติ โกยํ? เกวลมีศฺวรํ วินา ปาปํ กฺษนฺตุํ ก: ศกฺโนติ?
Farisiyawa da malaman dokoki suka fara yin tunani a zukatansu, “Wane ne wannan mutum da yake saɓo haka? Wa zai iya gafarta zunubai, in ba Allah kaɗai ba?”
22 ตทา ยีศุเสฺตษามฺ อิตฺถํ จินฺตนํ วิทิตฺวา เตโภฺยกถยทฺ ยูยํ มโนภิ: กุโต วิตรฺกยถ?
Yesu ya san abin da suke tunani, sai ya yi tambaya ya ce, “Don me kuke tunanin waɗannan abubuwa a zukatanku?
23 ตว ปาปกฺษมา ชาตา ยทฺวา ตฺวมุตฺถาย วฺรช เอตโย รฺมเธฺย กา กถา สุกถฺยา?
Wanne ya fi sauƙi, a ce, ‘An gafarta maka zunubanka,’ ko kuma a ce, ‘Tashi, ka yi tafiya’?
24 กินฺตุ ปฺฤถิวฺยำ ปาปํ กฺษนฺตุํ มานวสุตสฺย สามรฺถฺยมสฺตีติ ยถา ยูยํ ชฺญาตุํ ศกฺนุถ ตทรฺถํ (ส ตํ ปกฺษาฆาตินํ ชคาท) อุตฺติษฺฐ สฺวศยฺยำ คฺฤหีตฺวา คฺฤหํ ยาหีติ ตฺวามาทิศามิฯ
Amma domin ku san cewa Ɗan Mutum yana da iko a duniya ya gafarta zunubai.” Sai ya ce wa shanyayyen, “Na ce maka, tashi, ɗauki tabarmarka ka tafi gida.”
25 ตสฺมาตฺ ส ตตฺกฺษณมฺ อุตฺถาย สรฺเวฺวษำ สากฺษาตฺ นิชศยนียํ คฺฤหีตฺวา อีศฺวรํ ธนฺยํ วทนฺ นิชนิเวศนํ ยเยาฯ
Nan da nan, ya tashi tsaye a gabansu, ya ɗauki tabarmar da yake kwance a kai, ya tafi gida, yana yabon Allah.
26 ตสฺมาตฺ สรฺเวฺว วิสฺมย ปฺราปฺตา มน: สุ ภีตาศฺจ วยมทฺยาสมฺภวการฺยฺยาณฺยทรฺศาม อิตฺยุกฺตฺวา ปรเมศฺวรํ ธนฺยํ โปฺรทิตา: ฯ
Kowa ya yi mamaki, ya kuma yabi Allah. Suka cika da tsoro, suna cewa, “Mun ga abubuwan banmamaki yau.”
27 ตต: ปรํ พหิรฺคจฺฉนฺ กรสญฺจยสฺถาเน เลวินามานํ กรสญฺจายกํ ทฺฤษฺฏฺวา ยีศุสฺตมภิทเธ มม ปศฺจาเทหิฯ
Bayan wannan, sai Yesu ya fita, ya ga wani mai karɓar haraji, mai suna Lawi, yana zaune a wurin da ake karɓar haraji. Yesu ya ce masa, “Bi ni.”
28 ตสฺมาตฺ ส ตตฺกฺษณาตฺ สรฺวฺวํ ปริตฺยชฺย ตสฺย ปศฺจาทิยายฯ
Sai Lawi ya tashi, ya bar kome da kome, ya bi shi.
29 อนนฺตรํ เลวิ รฺนิชคฺฤเห ตทรฺถํ มหาโภชฺยํ จการ, ตทา ไต: สหาเนเก กรสญฺจายินสฺตทนฺยโลกาศฺจ โภกฺตุมุปวิวิศุ: ฯ
Sai Lawi ya shirya wa Yesu wani babban liyafa a gidansa. Wani babban taron na masu karɓar haraji, tare da waɗansu suna cin abinci tare da su.
30 ตสฺมาตฺ การณาตฺ จณฺฑาลานำ ปาปิโลกานาญฺจ สงฺเค ยูยํ กุโต ภํคฺเธฺว ปิวถ เจติ กถำ กถยิตฺวา ผิรูศิโน'ธฺยาปกาศฺจ ตสฺย ศิไษฺย: สห วาคฺยุทฺธํ กรฺตฺตุมาเรภิเรฯ
Amma Farisiyawa da malaman dokokin da suke a ƙungiyarsu, suka yi wa almajiransa gunaguni, suna cewa, “Don me kuke ci, kuke sha tare da masu karɓar haraji da masu zunubi?”
31 ตสฺมาทฺ ยีศุสฺตานฺ ปฺรตฺยโวจทฺ อโรคโลกานำ จิกิตฺสเกน ปฺรโยชนํ นาสฺติ กินฺตุ สโรคาณาเมวฯ
Yesu ya amsa musu ya ce, “Ai, masu lafiya ba sa bukatar likita, sai dai marasa lafiya.
32 อหํ ธารฺมฺมิกานฺ อาหฺวาตุํ นาคโตสฺมิ กินฺตุ มน: ปราวรฺตฺตยิตุํ ปาปิน เอวฯ
Ban zo don in kira masu adalci ba, sai dai masu zunubi zuwa ga tuba.”
33 ตตเสฺต โปฺรจุ: , โยหน: ผิรูศินาญฺจ ศิษฺยา วารํวารมฺ อุปวสนฺติ ปฺรารฺถยนฺเต จ กินฺตุ ตว ศิษฺยา: กุโต ภุญฺชเต ปิวนฺติ จ?
Suka ce masa, “Almajiran Yohanna sukan yi azumi da addu’a, haka ma almajiran Farisiyawa, amma naka sai ci da sha.”
34 ตทา ส ตานาจเขฺยา วเร สงฺเค ติษฺฐติ วรสฺย สขิคณํ กิมุปวาสยิตุํ ศกฺนุถ?
Yesu ya amsa ya ce, “Za ku iya sa abokan ango yin azumi yayinda yake tare da su?
35 กินฺตุ ยทา เตษำ นิกฏาทฺ วโร เนษฺยเต ตทา เต สมุปวตฺสฺยนฺติฯ
Amma lokaci yana zuwa, da za a ɗauke ango daga gare su. A waɗancan kwanakin ne za su yi azumi.”
36 โสปรมปิ ทฺฤษฺฏานฺตํ กถยามฺพภูว ปุราตนวสฺเตฺร โกปิ นุตนวสฺตฺรํ น สีวฺยติ ยตเสฺตน เสวเนน ชีรฺณวสฺตฺรํ ฉิทฺยเต, นูตนปุราตนวสฺตฺรโย เรฺมลญฺจ น ภวติฯ
Sai ya faɗa musu wannan misali ya ce, “Ba wanda yakan yage ƙyalle daga sabuwar riga ya yi wa tsohuwar riga faci. In ya yi haka, zai yage sabuwar rigar, kuma facin daga sabuwar ba zai dace da tsohuwar rigar ba.
37 ปุราตนฺยำ กุตฺวำ โกปิ นุตนํ ทฺรากฺษารสํ น นิทธาติ, ยโต นวีนทฺรากฺษารสสฺย เตชสา ปุราตนี กุตู รฺวิทีรฺยฺยเต ตโต ทฺรากฺษารส: ปตติ กุตูศฺจ นศฺยติฯ
Kuma ba wanda yakan zuba sabon ruwan inabi a cikin tsofaffin salkuna. In ya yi haka, sabon ruwan inabi zai farfashe salkunan, ruwan inabin yă zube, salkunan kuma su lalace.
38 ตโต เหโต รฺนูตนฺยำ กุตฺวำ นวีนทฺรากฺษารส: นิธาตวฺยเสฺตโนภยสฺย รกฺษา ภวติฯ
A’a, sai dai a zuba sabon ruwan inabi a sababbin salkuna.
39 อปรญฺจ ปุราตนํ ทฺรากฺษารสํ ปีตฺวา โกปิ นูตนํ น วาญฺฉติ, ยต: ส วกฺติ นูตนาตฺ ปุราตนมฺ ปฺรศสฺตมฺฯ
Kuma ba wanda yakan so shan sabon ruwan inabi bayan ya sha tsohon, don yakan ce, ‘Ai, tsohon ya fi kyau.’”

< ลูก: 5 >