< Luke 1 >

1 Moroitak Theophilus, ei lâia roi juong tung, mi tamtak ngeiin theidôr miziek rangin an pûta.
Mutane da yawa sun ɗau niyyar rubuta labarin abubuwan da aka cika a cikinmu,
2 Aphut renga ha neinunngei amu ngeiin kin lei ril le chong lei phuong anghan an miziek ani.
kamar yadda muka karɓe su daga waɗanda tun farko shaidu ne da kuma masu hidimar bishara.
3 Masikin nangma Mirittak, abul renga jâttin ânthârlaka sûiin adônin inthârlakin nata rangin miziek ronga ki ti ani.
Saboda haka, da yake ni da kaina na binciko kome a hankali daga farko, na ga ya yi kyau in rubuta maka labarin dalla-dalla, ya mafifici Tiyofilus,
4 Tienna thurchi nang an lei ril hah adiktak ani iti na riet theina rangin.
don ka san tabbacin abubuwan da aka koyar da kai.
5 Judea rama Herod rêngin an lallâiin, ochai a riming Zakariah a oma, ama hah ochai Abijah rûia mi ania, a lômnu riming chu Elizabeth ania, Aaron ochairûia mi ani.
A lokacin da Hiridus ne yake sarautar Yahudiya, an yi wani firist mai suna Zakariya, na sashin firistoci gidan Abiya. Matarsa Elizabet ma’yar zuriyar Haruna ce.
6 An ruonin Pathien mitmun mi diktakin an omma, demnaboiin Pumapa balam le a chong jômin an om ani.
Dukansu biyu kuwa masu adalci ne a gaban Allah, suna kuma bin umarnan Ubangiji da farillansa duka da halin rashin zargi.
7 Hannisenla Elizabeth aching sikin nâi nei maka, an ruonin an tar ok zoia.
Sai dai ba su da’ya’ya, domin Elizabet bakararriya ce; kuma dukansu biyu sun tsufa.
8 Hanchu sûnkhat chu Zakariah hah nîngtina asin ngâi angin Biekina ochai sin a thoa.
Wata rana da lokacin aikin firistoci na sashen Zakariya na yin hidima ya kewayo, yana kuma cikin hidimarsa ta firist a gaban Allah,
9 Ochaingei balam angin mirimhoi hâl rangin taruo sânin ama hah thangin a oma, masikin Pumapa Biekina a sea.
sai aka zaɓe shi ta wurin ƙuri’a, bisa ga al’adar aikin firist, yă shiga haikalin Ubangiji yă ƙone turare.
10 Mirimhoi a hâl lâiin mipui ngeiin apêntieng chubai an lei thoa.
Da lokacin ƙone turare ya yi, duk taron masu sujada suna a waje suna addu’a.
11 Mirimhoi hâlna mâichâm changtienga han, Pumapa vântîrton indingin a kôm a juong inlâra.
Sai mala’ikan Ubangiji ya bayyana gare shi, tsaye a dama da bagaden turare.
12 Zakariah'n amu lehan rolo innîkin a chia.
Da Zakariya ya gan shi sai ya firgita, tsoro kuma ya kama shi.
13 Hannisenla, vântîrton han a kôma, “Zakariah chi no roh, ne ngênna Pathien'n a rieta, no lômnu Elizabeth'n nâi nang nei pe a ta a riming John ni phuo rang ani.
Amma mala’ikan ya ce masa, “Kada ka ji tsoro, Zakariya; an ji addu’arka. Matarka Elizabet za tă haifa maka ɗa, za ka kuma ba shi suna Yohanna.
14 A suokin chu nangma le mi tamtak mulungrîl râisân atih.
Zai zama abin murna da farin ciki a gare ka, mutane da yawa kuwa za su yi murna don haihuwarsa,
15 Pumapa mitmûn milien nîng a ta, uain le jûngei reng nêk no nia. A suokni renga Ratha Inthiengin sip a ta,
gama zai zama mai girma a gaban Ubangiji. Ba kuwa zai taɓa shan ruwan inabi ko wani abu mai sa maye ba. Zai cika da Ruhu Mai Tsarki tun haihuwa.
16 Isreal mi tamtak Pumapa an Pathien tieng hong tuong nôk a tih.
Shi ne zai juye mutanen Isra’ila da yawa zuwa wurin Ubangiji Allahnsu.
17 Dêipu Elijah anghan rât le hâitakin Pumapa motona sêng a tih. Pangei le nâingei minmun nôk a ta, chongjômloi mingei mindonna satna tieng min hei a ta, Pumapa mingei ata rangin min thokdiem a tih” a tia.
Zai sha gaban Ubangiji, a ruhu da kuma iko irin na Iliya, domin yă juye zukatan iyaye ga’ya’yansu, marasa biyayya kuma ga zama masu biyayya don yă kintsa mutane su zama shiryayyu domin Ubangiji.”
18 Zakariah'n vântîrton kôma han, “mahah inmo ki riet rang? keima laka ka tar zoia, ko lômnu khom a tar zoia,” a tia.
Sai Zakariya ya tambayi mala’ikan ya ce, “Yaya zan tabbatar da wannan? Ga ni tsoho, matana kuma ta kwana biyu.”
19 Vântîrton han, “Pathien makunga inding ngâi Gabriel ki nia, hi thurchi nang ril rang piela juongtîr ki ni.
Mala’ikan ya ce, “Ni ne Jibra’ilu. Ina tsaya a gaban Allah, an kuma aiko ni in yi maka magana, in kuma faɗa maka wannan labari mai daɗi.
20 Hi chong azora taka juong tung rang ni iemloi sikin, ajuong tung mâka chu chong theiloiin dâirekin om ni tih,” a tia.
Yanzu za ka zama bebe, ba za ka ƙara iya magana ba sai ranar da wannan magana ta cika, saboda ba ka gaskata da kalmomina waɗanda za su zama gaskiya a daidai lokacinsu ba.”
21 Mipui ngeiin kholâia an lei ngâka, Biekin sûnga Zechariah a om sôt rai sikin an lei kamâma.
Ana cikin haka, mutane suna jiran Zakariya, suna kuma mamaki me ya sa ya daɗe haka a cikin haikali.
22 A hong jôk tena chu a chong thei khâiloi sikin Biekina inlârna ai mu iti an rieta, a kut leh vai a chong zoia.
Da ya fito, bai iya yin musu magana ba. Sai suka gane, ya ga wahayi ne a haikali, domin ya dinga yin musu alamu, amma ya kāsa yin magana.
23 Biekina a sin rang a zoi suole chu a in tieng a kîr zoia.
Da lokacin hidimarsa ya cika, sai ya koma gida.
24 Môrkhat suoleh chu a lômnu Elizabeth nâi a vong zoia, thâ rangnga tuol suok loiin a oma.
Bayan wannan, matarsa Elizabet ta yi ciki, ta kuma riƙa ɓuya har wata biyar.
25 “Anûktaka Pumapa'n mi san nôk zoi, ki riming siet, sût minthelna rangin” a tia.
Sai ta ce, “Ubangiji ne ya yi mini wannan. A waɗannan kwanaki ya nuna tagomashinsa ya kuma kawar mini da kunya a cikin mutane.”
26 Elizabeth nâivong, atha ruk nân chu Pathien'n a vântîrton Gabriel Galilee ram Nazareth khopuia a tîra.
A wata na shida, sai Allah ya aiki mala’ika Jibra’ilu zuwa Nazaret, wani gari a Galili,
27 Rêng David rûia mi Joseph lômnu biek dôngmate Mary kôma chong juong ichôiin.
gun wata budurwar da aka yi alkawarin aurenta ga wani mutum mai suna Yusuf daga zuriyar Dawuda. Sunan budurwar Maryamu.
28 Mary kôma a lûta, “Nu chunga ratha inngamna om rese! Pumapa nu chunga a om, sat nang a vur ok” a tia.
Mala’ikan ya je wurinta ya ce, “A gaishe ki, ya ke da kika sami tagomashi ƙwarai! Ubangiji yana tare da ke.”
29 Ha chong hah a rieta anîn chu imo ani zoi, tiin a mulung a minjîng oka.
Maryamu ta damu ƙwarai da kalmominsa, tana tunani wace irin gaisuwa ce haka?
30 Hanchu, vântîrton han, “Mary chi no roh, Pathien'n ai minlut tak mi nini.
Amma mala’ikan ya ce mata, “Kada ki ji tsoro, Maryamu, kin sami tagomashi a wurin Allah.
31 Nâivong na ta, nâipasal nei na ta, a riming Jisua ni phuo rang ani.
Ga shi za ki yi ciki ki kuma haifi ɗa, za ki kuma ba shi suna Yesu.
32 Mi lien nîng a ta, Ânchungtaka Pathien nâi tîng an tih. Pumapa Pathien'n David anghan Rêng minchang a tih.
Zai zama mai girma, za a kuma kira shi Ɗan Maɗaukaki. Ubangiji Allah zai ba shi gadon sarautar kakansa Dawuda,
33 Jakob richingei chunga rêngin om a ta, ânlalna ramin mong tik nei khâi no nih” a tia. (aiōn g165)
zai yi mulkin gidan Yaƙub har abada, mulkinsa kuma ba zai taɓa ƙare ba.” (aiōn g165)
34 Hanchu Mary'n vântîrton kôma, “Mahah kho angin mo anithei ranga? dôngmate kêng ka lani hite” a tia.
Maryamu ta tambayi mala’ikan ta ce, “Yaya wannan zai yiwu, da yake ni budurwa ce?”
35 Vântîrton han a thuona, “Ratha Inthieng nu chunga juong a ta, Pathien Ratha nu chunga om a tih. Masikin kêng nâite inthieng khom Pathien Nâipasala be ani rang.
Mala’ikan ya amsa ya ce, “Ruhu Mai Tsarki zai sauko miki, ikon Maɗaukaki kuma zai rufe ke. Saboda haka, Mai Tsarkin nan da za a haifa, za a kira shi Ɗan Allah.
36 Nu juorpuinu Elizabeth khom aching an iti hah, a tar ok khoma a nâivongna thâ ruk ani zoi.
’Yar’uwarki Elizabet ma za tă haifi ɗa a tsufanta, ita da aka ce bakararriya, ga shi tana a watanta na shida.
37 Asikchu Pathien chu ite a tho theiloi omak,” a ti pea.
Gama ba abin da zai gagari Allah.”
38 Hanchu, Mary'n, “Pumapa tîrlâmnu ki ni, ni ti lam angtakin ku chunga tung rese,” a tia. Masuole chu vântîrton han ama amâk zoi.
Maryamu ta amsa ta ce, “To, ni baiwar Allah ce, bari yă zama mini kamar yadda ka faɗa.” Sai mala’ikan ya tafi abinsa.
39 Masuole inrangin Mary ânthoka, Judea rama khopui inkhata a se zoia.
A lokacin sai Maryamu ta shirya ta gaggauta zuwa wani gari a ƙasar tudu ta Yahudiya,
40 Zakariah ina a lûta, Elizabeth chibai amûka.
inda ta shiga gidan Zakariya ta kuma gai da Elizabet.
41 Elizabeth'n Mary chibaimûk a riet lehan a sûnga nâite hah singânsa, Elizabeth Ratha Inthiengin a sipa.
Da Elizabet ta ji gaisuwar Maryamu, sai jaririn da yake a cikinta ya yi motsi. Elizabet kuma ta cika da Ruhu Mai Tsarki.
42 Hanchu rôl inring takin ânieka, “Nang chu nupang lâia mi satvur tak ni nia, na nâivong rang khom hih satvur ani.
Sai ta ɗaga murya da ƙarfi ta ce, “Ke mai albarka ce a cikin mata. Mai albarka ne kuma ɗan da za ki haifa!
43 Ka Pumapa nûn ni na hongpan hih i ang tak mo ai ni zoi hi?
Me ya sa na sami wannan tagomashi har da mahaifiyar Ubangijina za tă zo wurina?
44 Nu chibaimûk ki riet lehan ku sûnga nâite râisânin ânchôm ani.
Da jin gaisuwarki, sai jaririn da yake cikina ya yi motsi don murna.
45 Pumapa chongbê na chunga tung rang ni iem sikin mi satvur ni ni” a tia.
Mai albarka ce wadda ta gaskata cewa abin da Ubangiji ya faɗa mata zai cika!”
46 Hanchu Mary'n “ka mulungin Pumapa a minpâka,
Sai Maryamu ta ce, “Raina yana ɗaukaka Ubangiji
47 ki ringnân khom Minringpu Pathien chunga a râisân ok zoi.
ruhuna kuma yana farin ciki da Allah Mai Cetona,
48 A tîrlâmnu intem tie a riettit sikin! Atûn renga chu mitinin satvur ni tîng an tih.
gama ya lura da ƙasƙancin baiwarsa. Daga yanzu nan gaba dukan zamanai za su ce da ni mai albarka,
49 Sinthothei Pathien han ku chunga sin lientak a thoa, A riming khom ânthieng ani.
gama Mai Iko Duka ya yi mini manyan abubuwa, sunansa labudda Mai Tsarki ne.
50 Ruol athar renga ruol thoithar nôk idênin, Ama mirit ngei chu a moroi ngâia,
Jinƙansa ya kai ga masu tsoronsa, daga zamani zuwa zamani.
51 A bân ranak an chunga a jâra, Mi inpâk ngei chu an mintuona ngei leh chekaminchâi ngâia.
Ya aikata manyan ayyuka da hannunsa; ya watsar da waɗanda suke masu girman kai a zurfin tunaninsu.
52 An sukmun renga rêng alien ngei a kaisuma, Rangâichîn ngei chu a domsâng zoia.
Ya saukar da masu mulki daga gadajen sarautarsu amma ya ɗaukaka ƙasƙantattu.
53 Vonchâmngei chu neinun sân a vâi minkhopa, Ânchongngei chu kut korongin a min rot ngei zoia.
Ya ƙosar da masu yunwa da kyawawan abubuwa amma ya sallami mawadata hannu wofi.
54 Ei richibulngei kôma a chonginkhâm anghan, A tîrlâm Isrealngei san rangin a juong zoi.
Ya taimaki bawansa Isra’ila, yana tunawa yă nuna jinƙai
55 Abraham le a richingei kumkhuon a moroi tie riettitna rangin” a tia. (aiōn g165)
ga Ibrahim da zuriyarsa har abada, kamar yadda ya faɗa wa kakanninmu.” (aiōn g165)
56 Mary hah Elizabeth kôm thâ thum a oma, hanchu a in tieng a se nôk zoi.
Maryamu ta zauna da Elizabet kusan wata uku sa’an nan ta koma gida.
57 Elizabeth nâinei zora ahong chukin chu nâipasal a neia,
Sa’ad da kwanaki suka yi don Elizabet ta haihu, sai ta haifi ɗa.
58 A bungmingei le a suongsuokngeiin, Pumapa'n lungkham a mu ok iti an rieta, an râisân puia.
Maƙwabtanta da’yan’uwanta suka ji cewa Ubangiji ya nuna mata jinƙai mai yawa, suka kuma taya ta farin ciki.
59 Hanchu, sûnriet anîn chu nâite sertan rangin an honga, a pa riming pêlin Zakariah nanâk phuo rang an tia,
A rana ta takwas, sai suka zo don a yi wa yaron kaciya, dā za su sa masa sunan mahaifinsa Zakariya ne,
60 Hannisenla, a nûn “nithei nonih, a riming chu John kêng” a tia.
amma mahaifiyar yaron ta ce, “A’a! Za a ce da shi Yohanna.”
61 Annin, “Hi anga riming hih nin suongsuokngei lâia khom la om ngâi mak” an tipea.
Sai suka ce mata, “Ba wani a cikin danginku mai wannan suna.”
62 Maleh a pa kôm han kut leh an chongpuia, nâite riming hah imo ai phuo nuom, tiin an rekela.
Sai suka yi alamu wa mahaifinsa, don su san sunan da zai su a kira yaron.
63 Zakariah'n a miziekna rang neinun a zonga, a riming chu John ani tiin a mizieka; an kamâm sabaka.
Ya yi alama a kawo masa allo, a gaban kowa sai ya rubuta, “Sunansa Yohanna.” Dukan mutane kuwa suka yi mamaki.
64 Harenghan, Zakariah hah a hong chong thei zoia, Pathien a minpâk kelen zoi.
Nan da nan bakinsa ya buɗe harshensa kuma ya saku, sai ya fara magana yana yabon Allah.
65 An kôl revêla om ngei murdi'n an chia, ha thurchi hah Judea tângram muntina ânthang zoia.
Maƙwabta duk suka cika da tsoro, mutane kuwa suka yi ta yin magana game da dukan waɗannan abubuwa a ko’ina a cikin ƙasar tudu ta Yahudiya.
66 Ariet nâmin hi nâite hih i ang takin mo a hong ni rang na? Pumapa sinthotheina ranak laka a chunga a oma, an tia.
Duk waɗanda suka ji wannan kuwa sun yi mamaki suna cewa, “To, me yaron nan zai zama?” Gama hannun Ubangiji yana tare da shi.
67 John a pa Zakariah hah Ratha Inthiengin a sipa, Pathien chong a phuonga.
Mahaifinsa Zakariya ya cika da Ruhu Mai Tsarki sai ya yi annabci ya ce,
68 “Pumapa, Isreal Pathien chu minpâk ei tih u, A mingei san rangin a juonga, a mojôk ngei zoi.
“Yabo ya tabbata ga Ubangiji, Allah na Isra’ila, domin ya zo ya kuma fanshe mutanensa.
69 A tîrlâm David richi renga jôkna riki mi pêk zoi.
Ya tā mana ƙahon ceto a gidan bawansa Dawuda
70 Zora sôt tak renga dêipungei kôma a lei khâm anga han, (aiōn g165)
(yadda ya yi magana tun tuni ta wurin annabawansa masu tsarki), (aiōn g165)
71 Ei râlngei le mi demngei renga mi mojôka,
cewa zai cece mu daga abokan gābanmu daga kuma hannun dukan waɗanda suke ƙinmu
72 A chongkhâm inthieng ei richibulngei kôma minlang rang ai ti riet titin.
don yă nuna jinƙai ga kakanninmu, yă kuma tuna da alkawarinsa mai tsarki,
73 Ei richibul Abraham kôma a chongkhâm ei râlngei renga mi san minjôka, chi loia a sin ei tho theina rang le,
rantsuwar da ya yi wa mahaifinmu Ibrahim,
don yă kuɓutar da mu daga hannun abokan gābanmu, yă kuma sa mu iya yin masa hidima babu tsoro,
75 Ei damsûnga a mitmua inthieng le adika ei om theina rangin.
cikin tsarki da adalci a gabansa dukan kwanakinmu.
76 Nangma ka nâi, Ânchungtaka Dêipu nang tîng an ta, A lampui sin rangin, Pumapa motona sêng ni tih.
“Kai kuma, ɗana, za a ce da kai annabin Maɗaukaki; gama za ka sha gaban Ubangiji don ka shirya masa hanya,
77 A mingei an sietna ngâidama omin, Sanminringna chong ril ni tih.
don ka sanar da mutanensa ceto, ta wurin gafarar zunubansu,
78 Ei Pathien chu mi lungkham thei le moroithei ania, Masikin ei rangin sanminringna khuovâr mi minsuok pe a ta;
saboda jinƙai na Allahnmu mai ƙauna, hasken nan na ceto zai ɓullo mana daga sama,
79 Thina dâilîm ijîngna nuioa omngei, Invân renga êlminvâr a ta, Ei kalchôina rathangamna lampui tieng mi tuong a tih” a tia.
don yă haskaka a kan waɗanda suke zama cikin duhu, da kuma cikin inuwar mutuwa, don yă bi da ƙafafunmu a hanyar salama.”
80 Hanchu, nâite hah taksa le ratha tieng a hong insôn tira, Isreal mingei lâia ânlâr mâka chu ramchâra a om ani.
Yaron kuwa ya yi girma ya kuma ƙarfafa a ruhu; ya zauna a hamada sai lokacin da ya fito a fili ga mutanen Isra’ila.

< Luke 1 >