< Luka 17 >

1 Wabhabhola asambelezewa bhakwe, “evisyo sevi nebudi ahwenze lelo ole wakwe omntu ola ambaye gahwenza afwatane nomwahale!
Yesu ya ce wa almajiransa, “Dole ne a sami abubuwan da suke sa mutane su yi zunubi, amma kaiton mutumin nan wanda suke zuwa ta wurinsa.
2 Yakhondeye zaidi omntu oyo iwe elyasyole lipinyeve msingo yakwe aponywe mwidimi, ashile abhavisye miongoni mwadodo ebha.
Gwamma a ɗaura dutsen niƙa a wuyansa, a jefa shi cikin teku, da ya sa ɗaya daga cikin ƙananan yaran nan ya yi zunubi.
3 Hwirindi. Nkashile ohoro waho nkakoseye sunde, nkarambe sajire.
Saboda haka, ku lura da kanku. “In ɗan’uwanka ya yi zunubi, ka kwaɓe shi. In ya tuba, ka gafarta masa.
4 Nankashile akosire mara saba katika isiku limo, nawele hwiliwe mara saba nkayanje, 'erabha,' sajire!”
In ya yi maka laifi sau bakwai a rana ɗaya, ya kuma dawo sau bakwai ɗin a wurinka, yana cewa, ‘Na tuba,’ sai ka gafarta masa.”
5 Atumwa bhabhola Gosi, “Tonjezye oweteho.”
Sai manzannin suka ce wa Ubangiji, “Ka ƙara mana bangaskiya!”
6 Ogosi wayanga, “nkashele mgari no lweteho ekiasi eshe chembe eye haradali, mwezaga alibhole iko eli senyeha, 'utotwe mwidimi,' wope ungewaheshimu.
Ya amsa musu ya ce, “In kuna da bangaskiya da take ƙanƙani kamar ƙwayar mustad, kuna iya ce wa wannan itacen durumi, ‘Ka tumɓuke daga nan, ka dasu a cikin teku.’ Zai kuwa yi muku biyayya.
7 Lelo wenu hwilimwe, omwanesho obhomba yalima au yadima ing'ombe, yabhalubho nawera afume hugonda, 'Enzaa epa nanali khara olye eshalye?
“In ɗaya a cikinku yana da bawa, wanda yake masa noma, ko kiwon tumaki, da dawowar bawan daga gonar, ai, ba zai ce masa, ‘Ka zo nan, ka zauna, ka ci abinci ba’?
8 Je sabhahulobhe mbombele tayari eshalye endwe, hwipinye ombombele hata endwe na mwele. Nawe pobhalya na mwele?
Ashe, ba zai ce masa, ‘Ka shirya mini abincin yamma, ka shirya ka yi mini hidima domin in ci in sha, bayan haka kana iya ci, ka kuma sha ba’?
9 Je abhahupere emwasalipa ola obhomba mbombo afwanaje abhombile galajiziwe?
Shin, zai gode wa bawan don yă yi aikin da aka ce ya yi ne?
10 Shesho namwe namwayibha mumari abhombe gonti gamlajiziwe yangaje 'Ate tili bhasontezewa bhasebhali ne faida. Tibhombile wene gaganziwaga tibhombe.'
Haka ku ma, bayan kun yi duk abin da aka ce muku ku yi, ya kamata ku ce, ‘Mu bayi ne marasa cancanta, mun dai yi aikinmu ne kaɗai.’”
11 Yabha nabhali mwidara nabhala hu Yerusalemu, ali ashira mhati eye Samaria na Galilaya.
Yesu yana kan hanyarsa zuwa Urushalima, sai ya bi takan iyakar Samariya da Galili.
12 Nawinjira mshijiji shimo, atangene nu bhantu kumi bhali no ukoma. Bhemelela sahutari
Da zai shiga wani ƙauye, sai maza goma da suke da kuturta suka sadu da shi. Suka tsaya da nesa,
13 bhakhora humaza bhayanga “Ee Yesu, Gosi owa Gosi otisajire.”
suka yi kira da babbar murya, suka ce, “Yesu, Ubangiji, ka ji tausayinmu!”
14 Nawabhalola wabhabhola, “Eshi bhalaji mhwibhonezye hwa kohani.” yabha nabhali bhabhale bhahozyewe.
Da ya gan su sai ya ce, “Ku je ku nuna kanku ga firistoci.” Suna kan hanyar tafiya sai suka tsabtacce.
15 Na omo miongoni mwabho nawalola aje aponile awelile, ohuu ahutukuzya Ongolobhe hwizu igosi.
Da ɗayansu ya ga ya warke, sai ya koma, yana yabon Allah da babbar murya.
16 Wagwa fugamila pamagaga gakwe na husalifwe wapa ali msamaria.
Ya zo ya fāɗi a gaban Yesu, ya gode masa. Shi kuwa mutumin Samariya ne.
17 O Yesu wagalura, wayanga, “Sebhatakasyewe wonti kumi? Bhala tisa bhalihwi?
Yesu ya yi tambaya ya ce, “Ba duka goma ne aka tsabtacce ba? Ina sauran taran?
18 Eshi sebhabhonesha bhabhawelile hupele Ongolobhe, outukufu ila ojenyi ono?”
Ba wanda ya dawo don yă yabi Allah, sai dai wannan baƙon?”
19 Wabhora, “Imelela walaga wewe olweteho lwaho lumwauye.”
Sai ya ce masa, “Tashi, ka yi tafiyarka, bangaskiyarka ta warkar da kai.”
20 Nabhozyewaga na mafarisayo umwene owa Ngolobhe wayenza ndii, Aglula wabhabhola, “Umwe owa Ngolobhe seuhwenza agodezyegozye.
Wata rana, Farisiyawa suka tambaye shi lokacin da mulkin Allah zai zo, Yesu ya amsa ya ce, “Ai, mulkin Allah ba takan zo ta wurin yin kallon ku ba.
21 Wala sebhayiyanga, 'Enya uhweli ohwo!' au, 'Hula!' afwanaje enya umwene owa Ngolobhe uhweli mhati yenyu.”
Mutane kuma ba za su ce, ‘Ga shi nan,’ ko kuma, ‘Ga shi can’ ba, domin mulkin Allah yana cikinku ne.”
22 Wabhabhola asambeleziwa bhakwe, “Ensiku zihwenza namwitamani alole isiku limo katika ensiku zyakwe Omwana wa Adamu, samwaizilola.
Sai ya ce wa almajiransa, “Lokaci yana zuwa da za ku yi marmarin ganin rana ɗaya cikin ranakun Ɗan Mutum, amma ba za ku gani ba.
23 Antele bhayibhabhola, 'Enyi, ohu! Mganje, sogole pala!' Paruhweli wala msabharondozye,
Mutane za su ce muku, ‘Ga shi can!’ Ko kuma, ‘Ga shi nan!’ Kada ku yi hanzarin binsu.
24 afwanaje neshe shila oumeme shaukhozya hata upande ou owensi eye mwanya. Esho shashayiha Omwana owa Adamu katika ensiku zyakwe.
Gama Ɗan Mutum, a cikin ranarsa, zai zama kamar walƙiya da take walƙawa, da take kuma haskaka sararin sama, daga wannan kusurwa zuwa wancan kusurwa.
25 Lelo ahwanda sali nebudi apate marabha aminji na khanwe neshikholo.
Amma da fari, dole yă sha wahaloli masu yawa, kuma mutanen zamanin nan su ƙi shi.
26 Ila nkashele shashahali ensiku ezya Nuhu, esho shashayibha katika ensiku zyakwe Omwana owa Adamu.
“Daidai kamar yadda ya faru a zamanin Nuhu, haka zai zama a zamanin Ɗan Mutum.
27 Bhali bhalya na mwele na hweje na hwegwe hata isiku ila o Nuhu yahinjile katika mwisafina amakhoshi gahishile gabhangamizizye wonti.
Mutane suna ci, suna sha, suna aurayya, ana kuma ba da su ga aure, har ranar da Nuhu ya shiga jirgin. Sa’an nan ambaliyar ruwan ya sauka, ya hallaka su duka.
28 Na nkashile shahali katika ensiku zya Lutu, bhali bhalya na mwele, wali bhakala na kazye, bhatotaga nazenje.
“Haka ma aka yi a zamanin Lot. Mutane suna ci, suna sha, suna saya, suna sayarwa, suna shuki, suna kuma gine-gine.
29 Lelo isiku lila Lutu yafumile Msodoma, gwahishile omwoto neshibiriti afume amwanya gwabhatezizye wonti.
Amma a ranar da Lot ya bar Sodom, sai aka yi ruwan wuta da farar wuta daga sama, aka hallaka su duka.
30 Esho shashayibha isiku lila lyayibhonesyewa owa Omwana owa Adamu.
“Daidai haka zai zama, a ranar da Ɗan Mutum zai bayyana.
31 Katika isiku lila yali juu yogoro na evyelelo vyakuwa vili mhati eyenyumba agaje hwishe ili ayeje. Nantele yali hugonda ga jewele hwisalo.
A ranan nan, kada wanda yake kan rufin gidansa ya sauka don yă kwashe dukiyarsa da take cikin gidan. Haka ma duk wanda yake gona, kada yă koma don wani abu.
32 Izuhaji oshe wa Lutu.
Ku tuna fa da matar Lot!
33 Omntu yoyonti yabhaponje enafisi yakwe abhayitezye nayoyonti yayitezye, abhayiponie.
Duk wanda yake so ya ceci ransa, zai rasa shi, amma duk wanda ya rasa ransa, zai cece shi.
34 Wabhabhola, osiku owo abhantu bhabhele bhayibha ishitara shimo. Omo ayegwe omo ayilehwa.
Ina gaya muku, a daren nan, mutane biyu za su kasance a gado ɗaya, za a ɗauki ɗaya, a bar ɗayan.
35 Abhashe bhabhele bhayibha bhasya pandwemo, omo ayegwe omo ayilehwa.” Abhantu bhabheke bhayibha hugonda omo ayegwa omo ayirehwa.”
Mata biyu za su kasance suna niƙan hatsi tare, za a ɗauki ɗaya, a bar ɗayan.”
37 Bhagalula bhabhozya, “Woshi, Gosi?” Wabhabhola, “Peli efwe nyene pepo pabhayitanganila enyonyi.”
Suka tambaya, suka ce, “A ina ne, ya Ubangiji?” Ya ce musu, “Ai, inda gawa take, nan ne ungulai za su taru.”

< Luka 17 >