+ Luka 1 >

1 Poštovani Teofile, kašă kum šti, mulc lumje adat tot dăla jej s skrije izvješće d stvarurj karje Dimizov afukut ăn vrijamja anuastră, baš kašă kum skrije ăn Svăntă pismă. Askris aja če nuavă azăs ălja karje avizut stvarurlja d ănčipjală š karje rubja Bună vorbă. Š jo pažljivo amproučit aštja tuatje događajurlje. Jo agăndit k arfi binje tot s skriuv p rănd,
Mutane da yawa sun ɗau niyyar rubuta labarin abubuwan da aka cika a cikinmu,
2
kamar yadda muka karɓe su daga waɗanda tun farko shaidu ne da kuma masu hidimar bishara.
3
Saboda haka, da yake ni da kaina na binciko kome a hankali daga farko, na ga ya yi kyau in rubuta maka labarin dalla-dalla, ya mafifici Tiyofilus,
4 aša osă fi siguran k aja če jej ta ănvăcat istina.
don ka san tabbacin abubuwan da aka koyar da kai.
5 Kănd caru Herod avladit p Judeja, afost njeki pop karje s kjamă Zaharija. Jel pripadnja alu skupinej d popje karje s kima skupina alu Abije. Mujarja alu Zaharije afost isto dăn familija alu popilor. Ja s kima Elizabeta.
A lokacin da Hiridus ne yake sarautar Yahudiya, an yi wani firist mai suna Zakariya, na sashin firistoci gidan Abiya. Matarsa Elizabet ma’yar zuriyar Haruna ce.
6 Amiždoj irja pravedni la Dimizov š uvjek askulta tot aja če Domnu azapovidit ăn zakonu alu Mojsije.
Dukansu biyu kuwa masu adalci ne a gaban Allah, suna kuma bin umarnan Ubangiji da farillansa duka da halin rashin zargi.
7 Ali na vut kupil daja če Elizabeta afost štjarpă, a amiždoj irja mult bătrnj.
Sai dai ba su da’ya’ya, domin Elizabet bakararriya ce; kuma dukansu biyu sun tsufa.
8 Udată, Zaharija š popilje ăn skupina aluj služaštje ăn Hram.
Wata rana da lokacin aikin firistoci na sashen Zakariya na yin hidima ya kewayo, yana kuma cikin hidimarsa ta firist a gaban Allah,
9 Običaju alu popilor afost s arunče kocka tuată zuva kum akuljiđja činje osă utrje ăn Svetište alu Domnuluj ăn Hram š činje osă apringă tămăja. Una zuvă akuljes p Zaharija s apringă tămăja.
sai aka zaɓe shi ta wurin ƙuri’a, bisa ga al’adar aikin firist, yă shiga haikalin Ubangiji yă ƙone turare.
10 D vrijamjaja mult lumje s ruga ăn dvorištja alu Hramuluj.
Da lokacin ƙone turare ya yi, duk taron masu sujada suna a waje suna addu’a.
11 Atunča alu Zaharija sa ukazăt anđelu alu Domnuluj. Astat p partja alu dăraptej la žrtveniku d tămăja.
Sai mala’ikan Ubangiji ya bayyana gare shi, tsaye a dama da bagaden turare.
12 Kănd Zaharija avizut p anđelu, jel mult sa spirjat.
Da Zakariya ya gan shi sai ya firgita, tsoro kuma ya kama shi.
13 A anđelu ja zăs: “Na vja frikă, Zaharija! Dimizov auzăt rugala ata: Elizabeta, mujarja ata, osă c fakă bijat. Š osă l kjem Ivan.
Amma mala’ikan ya ce masa, “Kada ka ji tsoro, Zakariya; an ji addu’arka. Matarka Elizabet za tă haifa maka ɗa, za ka kuma ba shi suna Yohanna.
14 Osă c fije drag š t veselješt š mulcă osă s radujaskă kănd s fičja jel.
Zai zama abin murna da farin ciki a gare ka, mutane da yawa kuwa za su yi murna don haihuwarsa,
15 Kupilu alu vostru osă fije marje la intja alu Domnuluj. Jel nusă bja nič vin nič altje bjarje ljutje. Osă fije pljin d Sufljetu alu Svăntuluj još kănd fi ăn burtă.
gama zai zama mai girma a gaban Ubangiji. Ba kuwa zai taɓa shan ruwan inabi ko wani abu mai sa maye ba. Zai cika da Ruhu Mai Tsarki tun haihuwa.
16 Jel osă okrinjaskă p multje Izraelcurj la Domnu, Dimizov alor.
Shi ne zai juye mutanen Isra’ila da yawa zuwa wurin Ubangiji Allahnsu.
17 Isti sufljet karje ja dat snagă alu Ilije osă fije ăn bijatu alu tov s pripimaskă p narodu d vinjala alu Domnuluj. Osă okrinjaskă inimilje alu tatilje kătri kupi š nagovorjaskă p ălja karje nu skultă p Dimizov s primjaskă mudrost alu ălja karje askultă.”
Zai sha gaban Ubangiji, a ruhu da kuma iko irin na Iliya, domin yă juye zukatan iyaye ga’ya’yansu, marasa biyayya kuma ga zama masu biyayya don yă kintsa mutane su zama shiryayyu domin Ubangiji.”
18 Zaharija azăs alu anđeluj: “Kum s štiuv k s dogodjaštje aja? Š jo š mujarja amja ištjem već bătărnj.”
Sai Zakariya ya tambayi mala’ikan ya ce, “Yaya zan tabbatar da wannan? Ga ni tsoho, matana kuma ta kwana biyu.”
19 P aja anđelu ja zăs: “Jo sănt Gabrijel. Amvinjit dăla prijestolje alu Dimizov. P minje atrimjes la tinje s c aduk asta bună vorbă.
Mala’ikan ya ce, “Ni ne Jibra’ilu. Ina tsaya a gaban Allah, an kuma aiko ni in yi maka magana, in kuma faɗa maka wannan labari mai daɗi.
20 Jakă, da akuma osă rămăj mut š nusă poc s rubještj tot pănla zuvaja pănd s nu dogodja aja, daja če naj krizut ăn vorbilje alji mjalje, karje osă ispunjaskă d vrijamje alor.”
Yanzu za ka zama bebe, ba za ka ƙara iya magana ba sai ranar da wannan magana ta cika, saboda ba ka gaskata da kalmomina waɗanda za su zama gaskiya a daidai lokacinsu ba.”
21 Ăn vrijamjaja narodu aštiptat p Zaharija š na razumit dăče atăta sa zabuvit ăn Svetište.
Ana cikin haka, mutane suna jiran Zakariya, suna kuma mamaki me ya sa ya daɗe haka a cikin haikali.
22 Kănd jel napokon aišăt, na putut nimik s lji zăkă š s lja udă. Kănd lumja avizut aja, š znakurlje karje lja dat ku mănilje, ashvatit k jel avut vizije ăn Svetište.
Da ya fito, bai iya yin musu magana ba. Sai suka gane, ya ga wahayi ne a haikali, domin ya dinga yin musu alamu, amma ya kāsa yin magana.
23 Kănd azavršăt zuvilje alu Zaharija s lukrjază kašă popa ăn Hram, sa tors akas.
Da lokacin hidimarsa ya cika, sai ya koma gida.
24 Dăpă duavă trje zălje, mujarja aluj Elizabeta arămas grja, š činč lunj na išăt dăn kasă. Ja azăs:
Bayan wannan, matarsa Elizabet ta yi ciki, ta kuma riƙa ɓuya har wata biyar.
25 “Aša Domnu sa pobrinit d minje š askinit rušunja dăpă minje la intja alu lumje daja če na putut s am kupi.”
Sai ta ce, “Ubangiji ne ya yi mini wannan. A waɗannan kwanaki ya nuna tagomashinsa ya kuma kawar mini da kunya a cikin mutane.”
26 Kănd Elizabeta irja grja šasă lunj, Dimizov atrimjes p anđelu Gabrijel ăn sat Nazaret ăn regija Galileja,
A wata na shida, sai Allah ya aiki mala’ika Jibra’ilu zuwa Nazaret, wani gari a Galili,
27 la djevică karje zaručită dăpă om karje s kjamă Josip. Jel irja d sămăncă alu caru David, a djevica s kima Marija.
gun wata budurwar da aka yi alkawarin aurenta ga wani mutum mai suna Yusuf daga zuriyar Dawuda. Sunan budurwar Maryamu.
28 Gabrijel avinjit š azăs alu je: “Zdravo! Domnu ku tinje. Dimizov ta kuljes!”
Mala’ikan ya je wurinta ya ce, “A gaishe ki, ya ke da kika sami tagomashi ƙwarai! Ubangiji yana tare da ke.”
29 P aja Marija sa uznemirit š na razumit če anđelu avrut s zăkă ku pozdravula.
Maryamu ta damu ƙwarai da kalmominsa, tana tunani wace irin gaisuwa ce haka?
30 Anđelu azăs: “Na vja frikă, Marija. Tu ješt aja p karje Dimizov akuljes!
Amma mala’ikan ya ce mata, “Kada ki ji tsoro, Maryamu, kin sami tagomashi a wurin Allah.
31 Jakă osă fi grja š osă fač fičor p karje osă l kjem Isusu.
Ga shi za ki yi ciki ki kuma haifi ɗa, za ki kuma ba shi suna Yesu.
32 Jel osă fije marje š osă s kjamje Bijatu alu Maj marje Dimizov. Domnu Dimizov osă idja autoritet s fije car kum Dimizov aobečit alu David, sămănca aluj.
Zai zama mai girma, za a kuma kira shi Ɗan Maɗaukaki. Ubangiji Allah zai ba shi gadon sarautar kakansa Dawuda,
33 Osă vladjaskă p sămănca alu Jakov zauvjek š cara aluj nikad nusă prestanjaskă.” (aiōn g165)
zai yi mulkin gidan Yaƙub har abada, mulkinsa kuma ba zai taɓa ƙare ba.” (aiōn g165)
34 Marija ăntrijabă p anđelu: “Ali kum? Jo još nam fost ku omu.”
Maryamu ta tambayi mala’ikan ta ce, “Yaya wannan zai yiwu, da yake ni budurwa ce?”
35 Anđelu Gabrijel ja zăs: “Sufljetu alu Svăntuluj osă s slubuadje p tinje š săla alu Maj marje Dimizov osă t ănviljaskă. Š daja kupilu karje l fiča osă fije svănt š osă s kjamje Bijatu alu Dimizov.
Mala’ikan ya amsa ya ce, “Ruhu Mai Tsarki zai sauko miki, ikon Maɗaukaki kuma zai rufe ke. Saboda haka, Mai Tsarkin nan da za a haifa, za a kira shi Ɗan Allah.
36 Jakă, Elizabeta, rođakinja ata, aša bătărnă isto duče fičor. Aja ista mujarje, d karje arubit k nu puatje s ajbje kupi, a grja je d šasă lunj.
’Yar’uwarki Elizabet ma za tă haifi ɗa a tsufanta, ita da aka ce bakararriya, ga shi tana a watanta na shida.
37 K alu Dimizov nimika nuje nemoguće!”
Gama ba abin da zai gagari Allah.”
38 Marija azăs alu Gabrijel: “Jakă, argata sănt alu Domnuluj. S fije kum tu zăč!” Š Gabrijel apljikat dăla ja.
Maryamu ta amsa ta ce, “To, ni baiwar Allah ce, bari yă zama mini kamar yadda ka faɗa.” Sai mala’ikan ya tafi abinsa.
39 Duavă trje zălje dăpă aja, Marija majdată apljikat ăn sat ăn djalurj alu Judeje.
A lokacin sai Maryamu ta shirya ta gaggauta zuwa wani gari a ƙasar tudu ta Yahudiya,
40 Kănd ja ažuns, auntrat ăn kasa alu Zaharija š apozdravit p Elizabeta.
inda ta shiga gidan Zakariya ta kuma gai da Elizabet.
41 Kănd Elizabeta auzăt pozdravu alu Marije, kupilu ăn burtă alu Elizabetăj dăturdată mult sa miškat š Elizabeta sa napunit ku Sufljetu alu Svăntuluj.
Da Elizabet ta ji gaisuwar Maryamu, sai jaririn da yake a cikinta ya yi motsi. Elizabet kuma ta cika da Ruhu Mai Tsarki.
42 Elizabeta d radost marje ăntarje astrigat: “Maj mult ješt blagoslovită d tuatje mujerj š blagoslovit je kupilu ăn burta ata!
Sai ta ɗaga murya da ƙarfi ta ce, “Ke mai albarka ce a cikin mata. Mai albarka ne kuma ɗan da za ki haifa!
43 Ku čaja amzaslužăt častula s m positjaskă mama alu Domnuluj alu mjov!
Me ya sa na sami wannan tagomashi har da mahaifiyar Ubangijina za tă zo wurina?
44 Jakă kănd auzăt pozdravu alu tov, kupilu ăn burtă dăturdată mult sa miškat d radost!
Da jin gaisuwarki, sai jaririn da yake cikina ya yi motsi don murna.
45 Blagoslovită ješt daja čaj krizut k osă s ispunjskă poruka karje ca trimjes Domnu!”
Mai albarka ce wadda ta gaskata cewa abin da Ubangiji ya faɗa mata zai cika!”
46 Atunča Marija azăs: “Inima amja adrikă p Domnu,
Sai Maryamu ta ce, “Raina yana ɗaukaka Ubangiji
47 sufljetu alu mjov s radujaštje la Dimizov, Spasitelju alu mjov,
ruhuna kuma yana farin ciki da Allah Mai Cetona,
48 k p minje ma kuljes, p ponizna argata aluj! Audjec, pănd akuma tuată generacija osă zăkă k Dimizov ma blagoslovit,
gama ya lura da ƙasƙancin baiwarsa. Daga yanzu nan gaba dukan zamanai za su ce da ni mai albarka,
49 daja če Dimizov karje arje tuată săla afukut marje čudă d minje! Svănt je lumilje aluj.
gama Mai Iko Duka ya yi mini manyan abubuwa, sunansa labudda Mai Tsarki ne.
50 Iskazaštje milostu p toc ălja ăn tuată vrijamja karje arje frikă d jel.
Jinƙansa ya kai ga masu tsoronsa, daga zamani zuwa zamani.
51 Ku măna capănă afukut marje čudă š aputirit p lumja karje ponosni š umišljeni.
Ya aikata manyan ayyuka da hannunsa; ya watsar da waɗanda suke masu girman kai a zurfin tunaninsu.
52 Jel aizbacăt p vladari s nu vladjaskă više, a adrikat p lumje karje je ponizni.
Ya saukar da masu mulki daga gadajen sarautarsu amma ya ɗaukaka ƙasƙantattu.
53 A p lumja karje irja flămănž lja nasitit ku binje, a p lumja karje bogată lja trimjes dăla jel ku mănilje gualje.
Ya ƙosar da masu yunwa da kyawawan abubuwa amma ya sallami mawadata hannu wofi.
Ya taimaki bawansa Isra’ila, yana tunawa yă nuna jinƙai
55 Jel ažutat alu Izrael, alu argatu aluj baš kum adat obečală alu sămănca anuastră, alu Abraham š alu kupi aluj, k osă lji fije uvjek d milă.” (aiōn g165)
ga Ibrahim da zuriyarsa har abada, kamar yadda ya faɗa wa kakanninmu.” (aiōn g165)
56 Atunča Marija ku Elizabeta arămas njeđe trje lunj š sa tors akas.
Maryamu ta zauna da Elizabet kusan wata uku sa’an nan ta koma gida.
57 Alu Elizabeta avinjit vrijamja s fakă š ja afukut bijat.
Sa’ad da kwanaki suka yi don Elizabet ta haihu, sai ta haifi ɗa.
58 Kănd tuată familija alu je š komšiji auzăt d asta, kum Domnu afost aša d bun kătri ja, toc sa bukurat zajedno ku ja.
Maƙwabtanta da’yan’uwanta suka ji cewa Ubangiji ya nuna mata jinƙai mai yawa, suka kuma taya ta farin ciki.
59 Kănd kupilu anapunit opt zălje, atribut s fije obrezăt, aša k komšiji š familija avinjit s proslavjaskă aja. Avrut p kupilu s l kjamje Zaharija kum tatusov s kjamă,
A rana ta takwas, sai suka zo don a yi wa yaron kaciya, dā za su sa masa sunan mahaifinsa Zakariya ne,
60 ali Elizabeta azăs: “Nu, njego mora s s kjamje Ivan!”
amma mahaifiyar yaron ta ce, “A’a! Za a ce da shi Yohanna.”
61 Komšiji š familija azăs: “Nimilja dăla familija ata nu s kjamă Ivan!”
Sai suka ce mata, “Ba wani a cikin danginku mai wannan suna.”
62 Atunča, daja če Zaharija na putut s audă, lumja ku mănilje la tribat kum jel vrja kupilu s s kjamă.
Sai suka yi alamu wa mahaifinsa, don su san sunan da zai su a kira yaron.
63 Zaharija akătat s ji dja ploče s skrije š askris: “S kjamă Ivan”, š toc sa mirat.
Ya yi alama a kawo masa allo, a gaban kowa sai ya rubuta, “Sunansa Yohanna.” Dukan mutane kuwa suka yi mamaki.
64 Dimizov alu Zaharije adiškis gura š ja dizljigat ljimba š jel dăturdată ančiput s rubjaskă š s slavjaskă p Dimizov.
Nan da nan bakinsa ya buɗe harshensa kuma ya saku, sai ya fara magana yana yabon Allah.
65 Kănd toc karje trija upruapje d jej avizut če Dimizov afukut alu Zaharije, lja fost frikă d Dimizov. Ăn tuatje saturlje ăn djalurlje alu Judeje, lumja rubja d aja če sa dogodit.
Maƙwabta duk suka cika da tsoro, mutane kuwa suka yi ta yin magana game da dukan waɗannan abubuwa a ko’ina a cikin ƙasar tudu ta Yahudiya.
66 Činje god auzăt d jej găndja d aja š sa tribat: “Atunča če osă fije d bijatusta kănd ufi marje?”, k Domnu sigurno osă fakă nješto marje pisti jel.
Duk waɗanda suka ji wannan kuwa sun yi mamaki suna cewa, “To, me yaron nan zai zama?” Gama hannun Ubangiji yana tare da shi.
67 Sufljetu alu Svăntuluj aispunit p Zaharija, tata alu Ivan, š jel arubit asta porukă dăla Dimizov:
Mahaifinsa Zakariya ya cika da Ruhu Mai Tsarki sai ya yi annabci ya ce,
68 “Slava alu Domnuluj, Dimizov alu Izraelcilor, k avinjit s ažută alu narodu aluj š s lji izbavjaskă!
“Yabo ya tabbata ga Ubangiji, Allah na Isra’ila, domin ya zo ya kuma fanshe mutanensa.
69 Š atrimjes nauvă marje Spasitelj dăn sămănca alu argatu aluj David,
Ya tā mana ƙahon ceto a gidan bawansa Dawuda
70 kum jel d mult aobečit pisti vorba alu prorokurlje karje jel atrimjes: (aiōn g165)
(yadda ya yi magana tun tuni ta wurin annabawansa masu tsarki), (aiōn g165)
71 s nji spasaskă dăla dušmani alji noštri š dăla mănă alu tuată lumja karje nji mrzaštje.
cewa zai cece mu daga abokan gābanmu daga kuma hannun dukan waɗanda suke ƙinmu
72 Jel asta afukut s pokazaskă milă alu sămănca anuastră aša ča ispunit savezu alu svănt karje afukut ku jej,
don yă nuna jinƙai ga kakanninmu, yă kuma tuna da alkawarinsa mai tsarki,
73 aša ča ispunit obečala karje adat alu Abraham, alu anuastră sămănca.
rantsuwar da ya yi wa mahaifinmu Ibrahim,
74 Kašă kum aobečit, nja skos dăla dušmanj s putjem s ji služăm frzdă frikă,
don yă kuɓutar da mu daga hannun abokan gābanmu, yă kuma sa mu iya yin masa hidima babu tsoro,
75 s trijim kum Dimizov azăs š s fičem čije bun ăn tuatje zuvilje anuaštrje.
cikin tsarki da adalci a gabansa dukan kwanakinmu.
76 A tu, bijatu alu mjov, osă t kjem proroku alu Maj marje Dimizov. Osă plječ la intja alu Domnuluj s ji pripremještj drumu.
“Kai kuma, ɗana, za a ce da kai annabin Maɗaukaki; gama za ka sha gaban Ubangiji don ka shirya masa hanya,
77 Osă ănvăc p narodu aluj s štije kum s s spasaskă kum s lji fije oprostit grešala alor.
don ka sanar da mutanensa ceto, ta wurin gafarar zunubansu,
78 Daja če je Dimizov pljin d milă š arje osjećaj d noj, jel trimjatje lumina dăn čerj. Kašă suarilje karje sa drikă ăn diminjacă,
saboda jinƙai na Allahnmu mai ƙauna, hasken nan na ceto zai ɓullo mana daga sama,
79 Dimizov osă adukă lumina alu ălja karje trijaštje ăn nuaptje š arje frikă d muartje. Jel osă nji pokazaskă drumu karje aduče ăn mir.”
don yă haskaka a kan waɗanda suke zama cikin duhu, da kuma cikin inuwar mutuwa, don yă bi da ƙafafunmu a hanyar salama.”
80 Ivan akriskut š apostanit capăn ăn sufljet. Trija ăn lok undje nuje nimika. Kănd akriskut, jel ančiput la intja alu toc s rubjaskă alu naroduluj alu Izrael.
Yaron kuwa ya yi girma ya kuma ƙarfafa a ruhu; ya zauna a hamada sai lokacin da ya fito a fili ga mutanen Isra’ila.

+ Luka 1 >