< Luka 8 >

1 Palo adava, o Isus lelja te džal ko dizja hem ko gava vaćerindoj o Šukar lafi oto carstvo e Devlesoro. Oleja džele hem o dešuduj apostolja
Bayan wannan sai Yesu ya zazzaga gari da ƙauye, yana wa’azin bisharar mulkin Allah. Sha Biyun nan kuwa suna tare da shi,
2 hem nesave đuvlja kola inele sasljarde oto bišukar duhija hem oto nambormipa: i Marija vičimi Magdalena, kolatar ikalđa efta demonen,
da kuma waɗansu mata waɗanda aka warkar da su daga cututtukansu, da kuma mugayen ruhohi. Cikinsu akwai Maryamu (wadda ake kira Magdalin) wadda aljanu bakwai suka fito daga cikinta.
3 i Jovana, i romni e Irodesere upravnikosiri e Huzesiri, i Suzana hem but avera. Adala đuvlja pumare lovencar kandle e Isuse hem lesere učenikonen.
Da Yowanna matar Kuza, manajan iyalin Hiridus; da Suzana; da waɗansu mata da yawa. Waɗannan mata suna taimaka musu cikin hidima, daga cikin abin da suke da shi na zaman gari.
4 Kad čedinđa pe uzalo Isus baro narodo taro but dizja, ov vaćerđa lenđe jekh priča:
Yayinda taron mai girma na taruwa, mutane kuma daga garuruwa dabam-dabam suna zuwa wurin Yesu, sai ya ba da wannan misali ya ce,
5 “Iklilo o sejači te sejini. I sar frdela ine o seme, nesave zrnja pele ko drom, inele gazime hem o čiriklja sa halje len.
“Wani manomi ya fita domin ya shuka irinsa. Da yana watsa irin, sai waɗansu suka fāɗi a kan hanya, aka tattaka su, tsuntsayen sararin sama kuma suka cinye su.
6 Nesave pele ko than kote inele hari phuv upro bara, i kad barile, šućile adalese so na ine len pani.
Waɗansu suka fāɗi a kan dutse, da suka tsira sai suka yanƙwane don babu ruwa a wurin.
7 I nesave pele maškaro kare, o kare barile olencar hem tasavde len.
Waɗansu kuma suka fāɗi a cikin ƙaya. Da suka yi girma tare, sai ƙayan suka shaƙe su.
8 I nesave pele ki šukar phuv, barile hem ande bijandipe šel puti više.” Kad vaćerđa adava, vičinđa: “Kas isi kana, nek šunel!”
Waɗansu kuma har yanzu, suka fāɗi a ƙasa mai kyau, suka yi girma, suka ba da amfani riɓi ɗari-ɗari, fiye da abin da aka shuka.” Da faɗin haka sai ya ce, “Duk mai kunnen ji, yă ji.”
9 Tegani lesere učenici pučle le so manglja te vaćeri adala pričaja.
Almajiransa suka tambaye shi ma’anar wannan misali.
10 A ov phenđa: “Tumenđei dindo te džanen o garavdipa oto carstvo e Devlesoro, a averenđe vaćerava ano priče, sar te šaj: ‘anglo jaćha te na dikhen hem anglo kana te na haljoven.’
Sai ya ce, “Ku ne aka ba sanin asirin mulkin Allah, amma ga sauran mutane kam, ina magana da misalai, saboda, “‘ko da yake suna kallo, ba za su gani ba, ko da yake suna ji, ba za su gane ba.’
11 A akava i priča vaćeri: O semei o lafi e Devlesoro.
“Ga ma’anar misalin, irin, shi ne maganar Allah.
12 Nesavei manuša sar o drom ko savo pele o zrnja. Kad šunena o Lafi, avela o beng hem lela le lengere vilendar, sar te na poverujinen hem te na oven spasime.
Waɗanda suka fāɗi a kan hanya su ne mutanen da suka ji, amma Iblis, yakan zo ya ɗauke maganar daga zuciyarsu, don kada su gaskata, su sami ceto.
13 A nesavei sar o than e barencar ko savo pele o zrnja. Kad šunena o Lafi, odmah lena le radosno, ali nane len koreno. On nesavo vreme verujinena, ali kad avela o iskušenje otperena.
Na kan dutse kuwa, su ne da jin maganar, sukan karɓa da murna, amma ba su da saiwa. Sukan gaskata na ɗan lokaci, amma lokacin gwaji, sai su ja da baya.
14 A nesavei sar o than maškaro kare ko savo pele o zrnja. Adalai okola kola šunena o Lafi, ali živinena ano brige, ano barvalipe hem ano zadovoljstvija e dživdipnasere, i ovena tasavde hem na anena šukar plod.
Irin da suka fāɗi a cikin ƙaya kuwa, su ne mutanen da suka ji, amma a kwana a tashi, tunanin kayan duniya, da neman arziki, da son jin daɗi, sukan hana su ba da’ya’ya.
15 A nesavei sar i šukar phuv ki savi sejime o zrnja. Adalai okola kola e šukare hem e bimelale vileja šunena o Lafi hem ićerena le sa đikote na anena šukar plod.”
Amma irin da suka fāɗi a ƙasa mai kyau kuwa, su ne mutane masu kyakkyawar zuciya, mai kyau, da suka ji, suka riƙe, suka kuma jimre har suka ba da’ya’ya.”
16 “Niko na tharela i svetiljka te učhari la čareja ili te čhivel la talo than e pašljojbnasoro, nego čhivela la ko than zaki svetiljka te šaj dikhen o svetlost okola kola đerdinena.
“Ba mai ƙuna fitila sa’an nan ya ɓoye ta a cikin tulu, ko kuma ya sa ta a ƙarƙashin gado ba. A maimakon haka, yakan sa ta a kan wurin ajiye fitila, saboda mutane masu shigowa su ga haske.
17 Sa soi garavdo ka dičhol; sa soi čorale ka šunđol.
Ba abin da yake ɓoye da ba za a fallasa ba. Kuma ba abin da yake rufe, da ba za a sani ba, ko a fitar da shi a fili ba.
18 Adalese pazinen sar šunena. Adalese so, kas isi, ka del pe lese pana, a kas nane, ka lel pe lestar hem adava so mislini da isi le.”
Saboda haka, ku yi tunani da kyau yadda kuke saurara. Duk wanda yake da shi, za a ƙara masa, duk wanda ba shi da shi kuma, abin da yake tsammani yana da shi ma, za a karɓe daga gare shi.”
19 A e Isusesiri daj hem lesere phralja avena ine nakoro leste, ali oto but narodo našti ine te aven đi oleste.
Sai uwar Yesu da’yan’uwansa suka zo, domin su gan shi, amma ba su iya zuwa kusa da shi ba, saboda taron.
20 A neko phenđa lese: “Ti daj hem te phralja terđona avri hem mangena te dikhen tut.”
Sai wani ya faɗa masa cewa, “Ga uwarka da’yan’uwanka suna tsaye a waje suna so su gan ka.”
21 A o Isus phenđa: “Akalai mli daj hem mle phralja – kola šunena hem ćerena o lafi e Devlesoro.”
Ya amsa ya ce, “Mahaifiyata da’yan’uwana, su ne waɗanda suke jin maganar Allah, suna kuma aikata ta.”
22 I jekh dive o Isus phenđa ple učenikonenđe: “Te nakha ki aver strana oto jezero!” I đerdinde ano čamco hem pođinde.
Wata rana Yesu ya ce wa almajiransa, “Mu haye zuwa wancan gefen tafkin.” Sai suka shiga jirgin ruwa suka fara tafiya.
23 A sar plovinena ine, o Isus zasuća. I muklja pe jekh zorali barval upro jezero. O čamco lelja te pherđol pani i arakhle pe ani opasnost.
Da suna cikin tafiya, sai barci ya kwashe shi. Sai wata babban iska ta taso kan tafkin, har ruwa ya fara shiga cikin jirgin. Suka shiga babban hatsari.
24 I o učenici ale uzalo Isus hem džangavde le vaćerindoj: “Gospodarona, Gospodarona, meraja!” I o Isus uštino, naredinđa e barvaljaće hem e talasenđe te ačhon, i ačhile hem ulo mir.
Almajiran suka je suka tashe shi daga barci, suka ce, “Ubangiji, Ubangiji, za mu nutse!” Ya tashi ya kwaɓe iskar da kuma haukar ruwan. Sai ruwan da iskar suka natsu. Kome ya yi tsit.
25 Tegani pučlja e učenikonen: “Kaj tumari vera?” A on darandile hem začudime pučle jekh avere: “Kova šaj te ovel akava so naredini e barvaljenđe hem e panjese, a on šunena le?”
Sai ya tambayi almajiransa, “Ina bangaskiyarku?” A cikin tsoro da mamaki, suka ce wa junansu, “Wane ne wannan? Yana ba da umarni ga iska da ruwa ma, kuma suna biyayya da shi?”
26 I resle ko krajo e gerasakoro savoi prekalo e Galilejakoro jezero.
Suka shiga jirgin ruwa zuwa yankin Gerasenawa da yake a hayin tafkin, daga wajen Galili.
27 A kad o Isus iklilo ki phuv, reslja le nesavo manuš tari diz kova inele opsednutime demonencar. Sa edobor vreme inele nango hem na beštino ano čher, nego maškaro grobija.
Da Yesu ya sauka daga jirgin, sai ga wani mutum mai aljanu daga garin. Mutumin ya daɗe bai sa tufafi ba, kuma ba ya zama a gida. Yana zama a cikin kaburbura.
28 I kad dikhlja e Isuse, vrištinđa, pelo anglo leste hem vičinđa oto sa o glaso: “So mangeja mandar, Isuse, Čhaveja e Najbare Devlesereja? Molinava tut, ma mučin man!”
Da ya ga Yesu, sai mutumin ya ɗaga murya da ƙarfi, ya fāɗi a gabansa, yana ihu cewa, “Ina ruwanka da ni, Yesu, Ɗan Allah Mafi Ɗaukaka? Ina roƙonka, kada ka ba ni wahala!”
29 (Adalese so o Isus već naredinđa e melale duhose te ikljol adale manušestar. Angleder, đi hem kad o stražarija pazinena le ine hem phandena le ko lancija hem ko okovija, o manuš phagela len ine hem o demoni legari le ine ko čuče thana.)
Gama Yesu ya riga ya umarci mugun ruhun ya fita daga mutumin. Sau da yawa mugun ruhun ya sha kamunsa. Ko da yake akan daure shi hannu da ƙafa, da sarƙa, a kuma yi gadinsa, amma yakan tsinke sarƙoƙinsa, aljanun kuma su kore shi zuwa wuraren kaɗaici, inda ba kowa.
30 A o Isus pučlja le: “Sar to anav?” I ov phenđa: “Legija”, adalese so but demonja đerdinde ano leste.
Yesu ya tambaye shi, “Mene ne sunanka?” Sai ya amsa, “Tuli,” gama aljanu masu ɗumbun yawa ne suna cikinsa.
31 I zorale molinde le te na naredini lenđe te džan ki Beskrajno rupa. (Abyssos g12)
Suka yi ta roƙonsa kada yă umarce su su shiga ramin Abis. (Abyssos g12)
32 A adari ko brego inele krdo oto bale save hana ine, i o demonja molinde e Isuse te mukel lenđe te đerdinen ano bale. I ov muklja lenđe.
A wurin kuwa, akwai babban garken aladu da suke kiwo a gefen tudu. Aljanun suka roƙi Yesu ya bar su, su shiga cikin aladun, ya kuwa yardar musu.
33 Tegani o demonja iklindoj e manušestar, đerdinde ano bale. I o bale prastandile taro brego ano jezero hem taslile.
Da aljanun suka fita daga cikin mutumin, sai suka shiga cikin aladun. Garken kuma ya gangara daga kan tudun zuwa cikin tafkin, kuma suka nutse.
34 I kad okola so arakhena ine e balen dikhle so ulo, našle hem vaćerde adalestar e manušenđe ani diz hem ano gava.
Da masu kiwon aladun suka ga abin da ya faru, sai suka ruga da gudu zuwa garin da kewaye suka kai labari.
35 Tegani o manuša ale te dikhen so ulo. Ale koro Isus hem arakhle e manuše, kolestar iklile o demonja, sar urjavdo hem saste gođaja bešela uzalo e Isusesere pre, i darandile.
Mutanen kuma suka fito don su ga abin da ya faru. Da suka iso wurin Yesu, sai suka tarar da mutumin da aljanun suka fita daga cikinsa, yana zaune kusa da Yesu sanye da tufafi, kuma cikin hankalinsa, sai tsoro ya kama su.
36 A okola so dikhle adava so ulo, vaćerde averenđe sar o Isus sasljarđa e opsednutime manuše.
Waɗanda suka ga abin da faru, suka gaya wa mutanen yadda aka warkar da mai aljanun.
37 I sa o narodo oto krajo e gerasakoro zamolinde e Isuse te džal olendar adalese so uklinđa len bari dar. Tegani o Isus đerdinđa ano čamco te irini pe palal.
Sai dukan mutanen yankin Gerasenawa suka roƙi Yesu ya bar su, don sun tsorata sosai. Sai Yesu ya shiga jirgin ruwa ya tafi.
38 A o manuš, kolestar o Isus ikalđa e demonen, molinđa e Isuse te džal oleja, ali o Isus bičhalđa le vaćerindoj:
Mutumin da aka fitar da aljanun daga cikinsa, ya roƙi Yesu don yă tafi tare da shi, amma Yesu ya sallame shi ya ce,
39 “Irin tut te čhereste hem vaćer sa so ćerđa će o Devel.” I o manuš dželo maškari sa i diz hem vaćerđa so ćerđa lese o Isus.
“Koma gida, ka shaida babban alherin da Allah ya yi maka.” Sai mutumin ya tafi yana faɗin abin da Yesu ya yi masa a duk garin.
40 A kad o Isus irinđa pe ki aver strana oto jezero, but manuša inele radosna so dikhe le so avela, adalese so sare adžićerena le ine.
Da Yesu ya koma, taron suka marabce shi, don dā ma duk suna jiransa.
41 I dikh, alo o manuš palo anav Jair, kova inele vođa ani sinagoga. I perindoj anglo pre e Isusesere, phenđa: “Molinava tut, ava maje ano čher.”
Sai wani mutum mai suna Yayirus, wani mai mulkin majami’a, ya zo ya fāɗi a gaban Yesu, yana roƙonsa ya zo gidansa,
42 Adalese so e Jairesiri jekhori čhaj, kola ine dešuduj berš, inele anglo meriba. I sar o Isus džala ine palo Jair, o narodo gurini pe ano leste.
domin diyarsa ɗaya tak, wadda ta kai shekara goma sha biyu, tana bakin mutuwa. Da Yesu yake kan hanyarsa, taron mutane masu yawa suka yi ta matsa shi a kowane gefe.
43 A maškaro narodo inele jekh đuvli kolatar dešuduj berš thavdinđa rat. Oj sa plo barvalipe dinđa e doktorenđe, ali nijekh našti ine te sasljari la.
A wurin kuwa, akwai wata mace wadda tana da ciwon zubar da jini, har na shekara goma sha biyu, amma babu wanda ya iya warkar da ita.
44 Nakhini oto palal e Isusese hem dolinđa pe upro lesere fostanesoro krajo hem otojekhvar ačhilo te thavdel latar o rat.
Sai ta zo ta bayansa, ta taɓa bakin rigarsa. Nan da nan, zubar da jininta ya tsaya.
45 I o Isus pučlja: “Ko dolinđa pe upra mande?” A kad đijekh olendar phende: “Na injum me”, o Petar phenđa: “Gospodarona, sar te džana kad but džene čedinde pe hem gurinena pe uzala tute.”
Yesu ya yi tambaya, “Wa ya taɓa ni?” Bayan kowa ya yi musu, sai Bitrus ya ce, “Ubangiji, ai, mutane da yawa suna matsinka ta kowane gefe.”
46 A o Isus phenđa: “Neko namerno dolinđa pe upra mande. Osetinđum sar ikljola mandar o zoralipe.”
Amma Yesu ya ce, “Wani ya taɓa ni, na san cewa iko ya fita daga wurina.”
47 A i đuvli dikhlja so našti te garaj pe, tresindoj oti dar ali hem peli mujeja đi phuv anglo leste hem vaćerđa anglo sa o manuša sose dolinđa pe upro leste hem sar otojekhvar inele sasljardi.
Sai macen, da ta ga ba halin ɓoyewa, sai ta fita, jikinta na rawa, ta fāɗi a gabansa. A gaban dukan mutanen, ta faɗi dalilin da ya sa ta taɓa shi, da yadda ta warke nan take.
48 A o Isus phenđa laće: “Mli čhaj, ti vera sasljarđa tut. Dža ano mir!”
Sai Yesu ya ce mata, “Diyata, bangaskiyarki ta warkar da ke. Ki sauka lafiya.”
49 Sar o Isus pana vaćeri ine adava, nesavo manuš taro čher e Jairesoro, e sinagogakere vođasoro, alo hem phenđa: “Jaire, ti čhaj muli. Ma više mučin e učitelje.”
Yayinda Yesu na cikin magana har yanzu, sai ga wani daga gidan Yayirus, mai mulkin majami’ar ya ce, “Kada ka ƙara damun malam, diyarka ta rasu.”
50 A o Isus šunđa adava hem phenđa e Jairese: “Ma dara! Samo verujin hem oj ka ovel sasljardi!”
Da Yesu ya ji wannan, sai ya ce wa Yayirus, “Kada ka ji tsoro, ka gaskata, za a kuma warkar da ita.”
51 I kad reslo ko čher, o Isus na muklja nikase te đerdini oleja, sem e Petrese, e Jovanese, e Jakovese hem e čhajorjakere dadese hem e dajaće.
Da ya iso gidan Yayirus, sai ya hana kowa yă bi shi cikin ɗakin, sai dai Bitrus, da Yohanna, da Yaƙub, da kuma mahaifin da mahaifiyar.
52 A sare, kola već inele ano čher, runde hem tugujinde palo late. A o Isus phenđa: “Ma roven! Adalese so oj na muli, nego sovela.”
Ana cikin haka, dukan mutanen kuma sai kuka da makoki suke ta yi, domin yarinyar. Sai Yesu ya ce, “Ka daina yin kuka, ba tă mutu ba, tana barci ne.”
53 I on asandile lese adalese so džande so muli.
Sai suka yi masa dariya, da yake sun san cewa, ta mutu.
54 A o Isus dželo hem dolinđa la taro vas hem vičinđa: “Čhajorije, ušti!”
Amma Yesu ya kama ta a hannu ya ce, “Diyata, tashi.”
55 I lakoro duho irinđa pe ano late, i otojekhvar uštini, a o Isus naredinđa te den la nešto te hal.
Ruhunta ya dawo, kuma ta tashi, nan take. Yesu ya ce musu, su ba ta wani abu tă ci.
56 I lakoro dad hem lakiri daj inele but začudime, a o Isus naredinđa lenđe te na vaćeren nikase so ulo.
Iyayenta suka yi mamaki, amma ya ba su umarni kada su faɗa wa kowa abin da ya faru.

< Luka 8 >