< I Kronik 25 >

1 Dawid wraz z dowódcami wojska przydzielił do służby synów Asafa, Hemana i Jedutuna, którzy mieli prorokować przy harfach, cytrach i cymbałach. A oto liczba pełniących tę służbę:
Dawuda tare da shugabannin mayaƙa, suka keɓe waɗansu daga’ya’yan Asaf, Heman da Yedutun don hidimar yin annabci, suna amfani da garayu, molaye da ganguna. Ga jerin mutanen da suka yi wannan hidima.
2 Z synów Asafa – Zakkur, Józef, Netaniasz i Asarela. Synowie Asafa zależni od Asafa, który prorokował pod kierownictwem króla.
Daga’ya’yan Asaf, Zakkur, Yusuf, Netaniya da Asarela.’Ya’yan Asaf sun kasance a ƙarƙashin kulawar Asaf, wanda ya yi annabci a ƙarƙashin kulawar sarki.
3 Z Jedutuna – synowie Jedutuna: Gedaliasz, Seri, Jeszajasz, Chaszabiasz, Mattitiasz [i Szimei], sześciu, pod kierunkiem ich ojca Jedutuna, który prorokował przy harfie, dziękując PANU i wychwalając go.
Game da Yedutun kuwa, daga’ya’yansa maza. Gedaliya, Zeri, Yeshahiya, Shimeyi, Hashabiya da Mattitiya, su shida ne duka, a ƙarƙashin kulawar mahaifinsu Yedutun, wanda ya yi annabci, yana amfani da garaya a yin godiya da yabon Ubangiji.
4 Z Hemana – synowie Hemana: Bukkiasz, Mattaniasz, Uzziel, Szebuel, Jerimot, Chananiasz, Chanani, Eliata, Giddalti, Romamtiezer, Joszbekasza, Malloti, Hotir i Machaziot.
Game da Heman kuwa, daga’ya’yansa maza. Bukkiya, Mattaniya, Uzziyel, Shebuwel, Yerimot; Hananiya, Hanani, Eliyata, Giddalti, Romamti-Ezer, Yoshbekasha, Malloti, Hotir da Mahaziyot.
5 Ci wszyscy [byli] synami Hemana, widzącego królewskiego w słowach Bożych, dla podnoszenia rogu. I Bóg dał Hemanowi czternastu synów i trzy córki.
Dukan waɗannan’ya’yan Heman ne mai duba na sarki. An ba shi su ta wurin alkawarin Allah don yă ɗaukaka shi. Allah ya ba Heman’ya’ya maza goma sha huɗu da’ya’ya mata uku.
6 Ci wszyscy [byli] pod kierownictwem swego ojca, [przeznaczeni] do śpiewu w domu PANA przy cymbałach, cytrach i harfach, do służby w domu Bożym, tak jak król rozkazał Asafowi, Jedutunowi i Hemanowi.
Dukan waɗannan mutane suna a ƙarƙashin kulawar mahaifansu don kaɗe-kaɗe da bushe-bushe a cikin haikalin Ubangiji, da ganguna, molaye da garayu, don hidima a gidan Allah. Asaf, Yedutun da Heman suna ƙarƙashin kulawar sarki.
7 A liczba ich wraz z ich braćmi wyćwiczonymi w pieśniach PANA, wszystkich uzdolnionych, wynosiła dwieście osiemdziesiąt osiem.
Da su da danginsu, dukansu su 288 ne kuma horarru da ƙwararru ne a kaɗe-kaɗe da bushe-bushe domin Ubangiji.
8 I rzucali losy co do swej służby, tak mały, jak i wielki, tak mistrz, jak i uczeń.
Baba ko yaro, malami ko ɗalibi, duk suka jefa ƙuri’a saboda ayyukan da za su yi.
9 Pierwszy los padł na Asafa i na Józefa, drugi – na Gedaliasza wraz z jego braćmi i synami, razem [było ich] dwunastu.
Ƙuri’a ta fari, wadda take don Asaf, ta fāɗo a kan Yusuf,’ya’yansa maza da danginsa, 12 ta biyu a kan Gedaliya, danginsa da’ya’yansa maza, 12
10 Trzeci – na Zakkura, na jego synów i braci, razem dwunastu.
ta uku a kan Zakkur,’ya’yansa da danginsa, 12
11 Czwarty – na Jisriego, na jego synów i braci, razem dwunastu.
ta huɗu a kan Izri,’ya’yansa maza da danginsa, 12
12 Piąty – na Netaniasza, na jego synów i braci, razem dwunastu.
ta biyar a kan Netaniya,’ya’yansa maza da danginsa, 12
13 Szósty – na Bukkiasza, na jego synów i braci, razem dwunastu.
ta shida a kan Bukkiya,’ya’yansa maza da danginsa, 12
14 Siódmy – na Jesarela, na jego synów i braci, razem dwunastu.
ta bakwai a kan Yesarela,’ya’yansa maza da danginsa, 12
15 Ósmy – na Jeszajasza, na jego synów i braci, razem dwunastu.
ta takwas a kan Yeshahiya,’ya’yansa maza da danginsa, 12
16 Dziewiąty – na Mattaniasza, na jego synów i braci, razem dwunastu.
ta tara a kan Mattaniya,’ya’yansa maza da danginsa, 12
17 Dziesiąty – na Szimejego, na jego synów i braci, razem dwunastu.
ta goma a kan Shimeyi,’ya’yansa maza da danginsa, 12
18 Jedenasty – na Azarela, na jego synów i braci, razem dwunastu.
ta goma sha ɗaya a kan Azarel,’ya’yansa maza da danginsa, 12
19 Dwunasty – na Chaszabiasza, na jego synów i braci, razem dwunastu.
ta goma sha biyu a kan Hashabiya,’ya’yansa maza da danginsa, 12
20 Trzynasty – na Szubaela, na jego synów i braci, razem dwunastu.
ta goma sha uku a kan Shubayel,’ya’yansa maza da danginsa, 12
21 Czternasty – na Mattitiasza, na jego synów i braci, razem dwunastu.
ta goma sha huɗu a kan Mattitiya,’ya’yansa maza da danginsa, 12
22 Piętnasty – na Jeremota, na jego synów i braci, razem dwunastu.
ta goma sha biya a kan Yeremot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
23 Szesnasty – na Chananiasza, na jego synów i braci, razem dwunastu.
ta goma sha shida a kan Hananiya, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
24 Siedemnasty – na Joszbekasza, na jego synów i braci, razem dwunastu.
ta goma sha bakwai a kan Yoshbekasha, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
25 Osiemnasty – na Chananiego, na jego synów i braci, razem dwunastu.
ta goma sha takwas a kan Hanani, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa 12
26 Dziewiętnasty – na Mallotiego, na jego synów i braci, razem dwunastu.
ta goma sha tara a kan Malloti, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
27 Dwudziesty – na Eliatę, na jego synów i braci, razem dwunastu.
ta ashirin a kan Eliyata, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
28 Dwudziesty pierwszy – na Hotira, na jego synów i braci, razem dwunastu.
ta ashirin da ɗaya a kan Hotir, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
29 Dwudziesty drugi – na Giddaltiego, na jego synów i braci, razem dwunastu.
ta ashirin da biyu a kan Giddalti, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
30 Dwudziesty trzeci – na Machaziota, na jego synów i braci, razem dwunastu.
ta ashirin da uku a kan Mahaziyot, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
31 Dwudziesty czwarty – na Romamtiezera, na jego synów i braci, razem dwunastu.
ta ashirin da huɗu a kan Romamti-Ezer, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa 12.

< I Kronik 25 >