< Lukas 17 >

1 A KOTIN masani ong sapwilim a tounpadak kan: Nan a sota kak, men kamakar kan en so pwaida, a suedi ong me kokido.
Sai Yesu ya ce wa almajiransa, 'Babu shakka akwai sanadodin tuntube da za su sa mu yin zunubi amma kaiton wanda shine sanadin su!
2 A mau ong, takai en ir plaua eu en paudoki ong ni tapin wor a, ap lokidokila nan madau, sang a kamakar amen tikitik pukat.
Zai gwammaci a rataya masa dutsen nika a wuyansa, a jefar da shi a cikin teku fiye da wanda zai zama sanadiyar tuntube ga wadannan kananan.
3 Kalaka pein komail! Ma ri om ol wia dipi ong uk, en kapung ong i, a ma a pan kalukila, maki ong i.
Ku kula da kanku. Idan dan'uwanka ya yi laifi, ka tsauta masa, in kuwa ya tuba ka yafe masa.
4 A ma a wia dipi ong uk pan isepak ni ran eu o pure dong uk pan isepak indada: I kalula, koe en maki ong i!
Idan ya yi maka laifi sau bakwai a rana daya sa'annan ya juyo wurinka sau bakwai ya ce, 'Na tuba,' ya wajabta ka yafe masa!”
5 A wanporon akan potoan ong Kaun o: Re kotin kalaudela at poson!
Sai Manzannin suka ce wa Ubangiji, 'Ka kara mana bangaskiya.'
6 A Kaun o kotin masani: Ma omail poson laudi ong wan katiring, komail pan kak indai ong tuka pik pot et: Kaisang, kasau ong nan madau, a pan oke komail.
Ubangiji kuwa ya ce, “In kuna da bangaskiya kamar kwayar mastad, za ku ce wa wannan durumin, 'Ka tuge, ka kuma dasu a cikin teku,' zai yi biyayya da ku.
7 A is re omail, me a ladu men, me kin matimat o kamakamanga man akan, pan indang i ni a puredo sang matuel o: Madang kodo mondi o manga?
Amma wanene a cikinku, idan yana da bawa mai yin masa noma ko kiwon tumaki, da zarar ya dawo daga jeji, zai ce masa, 'Maza zo ka zauna ka ci abinci'?
8 A sota pan indang i: Kaonopada me i pan manga nin sautik o, kaiada om likau, papa ia, lao i mangaer o nim, a muri koe pan manga o nim.
Ba zai ce masa, 'Ka shirya mani wani abu domin in ci ka kuma yi damara, ka yi mini hidima har in gama ci da sha. Bayan haka sai ka ci ka sha'?
9 De a pan danke ladu pweki a wiada, me a masani ong i? I lamelam so.
Ba zai yi wa bawan nan godiya ba domin ya yi biyayya da abubuwan da aka umarce shi ya yi, ko zai yi haka?
10 Pil dueta komail, komail, lao wiadar meakan me kakaliki ong komail er, komail ap pan inda: Kit ladu mal, pwe i eta, me se wiadar, me kakalik ong kit er.
Haka kuma, idan kuka bi duk abin da aka umarce ku, sai ku ce, 'Mu bayi ne marasa amfani. Mun dai yi abin da yake wajibi ne kurum.'”
11 Kadekadeo ni a kotilang Ierusalem, a kotin weid nan wein Samaria o Kaliläa.
Wata rana yana tafiya zuwa Urushalima, sai ya bi iyakar kasar Samariya da Galili.
12 O ni a kotin kotilong ong nan kisin kanim eu, ol tuketuk ek tu ong i, me udi ong kaila wei.
Yayin da yana shiga wani kauye kenan, sai wadansu kutare maza guda goma suka tarye shi suna tsaye daga nesa da shi
13 Irail ngil laudeda indada: Maing Iesus, kupurai kit!
sai suka daga murya suka ce, “Yesu, Ubangiji, ka yi mana jinkai.”
14 A lao kotin masanier, ap masani ong irail: Komail koieila kasansale ong pein komail ong samero kan. Kadekadeo ni arail kokola irail kelailada.
Da ya gan su, ya ce masu, “Ku je ku nuna kanku a wurin firistoci.” Ya zama sa'adda suke tafiya, sai suka tsarkaka.
15 A amen irail ni a kilanger me a kelailadar, ap puredo ngil laudeda, kapikapinga Kot.
Daya daga cikinsu da ya ga an warkar da shi, ya koma, yana ta daukaka Allah da murya mai karfi.
16 O poridi sang aluwilu a, danke i; ari, i men Samaria men.
Ya fadi a gaban Yesu, yana masa godiya. Shi kuwa Basamariye ne.
17 Iesus kotin sapeng masani: Kaidin me ek, me kelailadar, a ia me duemen oko?
Yesu ya amsa ya ce, “Ba goma ne aka tsarkake ba? Ina sauran taran?
18 Sota me pure dong kapinga Kot, ol en liki men et eta?
Babu wani da ya dawo ya girmama Allah sai wannan bakon kadai?”
19 A masani ong i: Uda ko wei, om poson me kakel uk ada!
Sai ya ce masa, “Tashi, kayi tafiyarka. Bangaskiyarka ta warkar da kai.”
20 Parisär akai lao kalelapok re a: Dokan da me wein Kot pan pwaida? A kotin sapeng masani: Nan wein Kot sota kin sansal kokodo.
Da Farisawa suka tambaye shi lokacin da mulkin Allah zai bayyana, Yesu ya amsa masu ya ce, “Mulkin Allah ba lura ake yi da shi ba.
21 Irail sota pan indada: Kilang met, de kilang monen, pwe kilang, wein Kot mi lol omail.
Ba kuwa za a ce, 'Gashi nan!' Ko kuwa, 'Ga shi can ba!' domin mulkin Allah yana tsaknaninku.”
22 A kotin masani ong sapwilim a tounpadak kan: Ran oko pan kodo, me komail pan men kilangada ran eu en Nain aramas, a komail sota pan kak kilang.
Yesu ya ce wa almajiran, “Kwanaki na zuwa da za ku yi begen ganin rana daya cikin ranakun Dan Mutum, amma ba zaku gani ba.
23 Irail pan indai ong komail: Kilang monen, de kilang met! A der kola o der idauen ir ala!
Za su ce maku, 'Duba can! 'Duba nan!' Amma kada ku je kuna dubawa, ko kuwa ku bi su.
24 Pwe duen liol kin lingaling sang apali en lang lel pali teio en lang, iduen Nain aramas ni a ran o.
Kamar yadda walkiya take haskakawa daga wannan bangaren sararin sama zuwa wancan bangaren, haka ma dan mutum zai zama a ranar bayyanuwarsa.
25 A mas a pan kalokolok toto o lokidokila ren di wet.
Amma lalle sai ya sha wahaloli dabam dabam tukuna, mutanen zamanin nan kuma su ki shi.
26 O duen a wiaui ni muein Noa, iduen a pan wiaui ni ran oko en Nain aramas:
Kamar yadda ya faru a zamanin Nuhu, haka kuma zai faru a lokacin bayyanar Dan Mutum.
27 Irail manga, irail nim, irail papaud, irail kapapaud, lao lel ran en Noa a pedelong ong nan war im o, o nolik pwaida kamom ir ala karos.
Ana ci, ana sha, ana aure, ana aurarwa, har zuwa ga ranar da Nuhu ya shiga jirgi - ruwan tufana kuma ya zo, ya hallaka su duka.
28 Pil dueta ni muein Lot: Irail manga, irail nim, irail netinet, irail sapasap, irail kauadar im,
Haka ma aka yi a zamanin Lutu, ana ci, ana sha, ana saye, ana sayarwa, ana shuke-shuke da gine-gine.
29 A ni ran o, me Lot koiei sang Sodom, kisiniai o swepel ap moredi sang nanlang, kame ir ala karos.
Amma a ranar da Lutu, ya fita daga Saduma, aka zubo wuta da kibiritu daga sama, aka hallaka su duka.
30 Nan iduen a pan wiaui ni ran, me Nain aramas pan sansaledo.
Haka kuma zai zama a ranar bayyanuwar Dan Mutum.
31 Ni ran o meamen mi pon im, o a kapwa mi nan im, a ender kodi ong ale. O pil dueta me mimi nan sap, i ender puredo.
A ranar nan fa, wanda yake kan soro kada ya sauka domin daukan kayansa daga cikin gida. Haka kuma wanda yake gona kada ya dawo.
32 Tamatamanda en Lot a paud!
Ku tuna fa da matar Lutu.
33 Pwe meamen kanakanai ong maur a, pan pupe sang, a me pan kasela, nan i me pan maureta.
Duk mai son ransa, zai rasa shi, amma duk wanda ya rasa ransa, zai same shi.
34 I indai ong komail, ni pong ota ol riamen pan wonon pon pet eu, amen pan peuka sang, a me teio pan mimieta.
Ina gaya maku, a wannan dare za a sami mutum biyu a gado daya. Za a dauka daya, a kuma bar dayan.
35 Li riamen pan iris pena plaua, amen pan peuka sang, a me teio pan mimieta.
Za a sami mata biyu suna nika tare. Za a dauka daya a bar daya.”
36 Ol riamen pan mi nan sap, amen pan peuka sang, a me teio pan mimieta.
[“Za a ga mutum biyu a gona. Za a dauki daya a bar daya.”]
37 Irail sapeng potoan ong i: Ia Maing? A kotin masani ong irail: Wasa me man mat mi ia, nan i wasa pwin ikel pan pil pokon pena ia.
Sai suka tambaye shi, “Ina, Ubangiji?” Sai ya ce masu, “Duk in da gangar jiki yake, a nan ungulai sukan taru.”

< Lukas 17 >