< Lukas 17 >

1 A KOTIN masani ong sapwilim a tounpadak kan: Nan a sota kak, men kamakar kan en so pwaida, a suedi ong me kokido.
Yesu ya ce wa almajiransa, “Dole ne a sami abubuwan da suke sa mutane su yi zunubi, amma kaiton mutumin nan wanda suke zuwa ta wurinsa.
2 A mau ong, takai en ir plaua eu en paudoki ong ni tapin wor a, ap lokidokila nan madau, sang a kamakar amen tikitik pukat.
Gwamma a ɗaura dutsen niƙa a wuyansa, a jefa shi cikin teku, da ya sa ɗaya daga cikin ƙananan yaran nan ya yi zunubi.
3 Kalaka pein komail! Ma ri om ol wia dipi ong uk, en kapung ong i, a ma a pan kalukila, maki ong i.
Saboda haka, ku lura da kanku. “In ɗan’uwanka ya yi zunubi, ka kwaɓe shi. In ya tuba, ka gafarta masa.
4 A ma a wia dipi ong uk pan isepak ni ran eu o pure dong uk pan isepak indada: I kalula, koe en maki ong i!
In ya yi maka laifi sau bakwai a rana ɗaya, ya kuma dawo sau bakwai ɗin a wurinka, yana cewa, ‘Na tuba,’ sai ka gafarta masa.”
5 A wanporon akan potoan ong Kaun o: Re kotin kalaudela at poson!
Sai manzannin suka ce wa Ubangiji, “Ka ƙara mana bangaskiya!”
6 A Kaun o kotin masani: Ma omail poson laudi ong wan katiring, komail pan kak indai ong tuka pik pot et: Kaisang, kasau ong nan madau, a pan oke komail.
Ya amsa musu ya ce, “In kuna da bangaskiya da take ƙanƙani kamar ƙwayar mustad, kuna iya ce wa wannan itacen durumi, ‘Ka tumɓuke daga nan, ka dasu a cikin teku.’ Zai kuwa yi muku biyayya.
7 A is re omail, me a ladu men, me kin matimat o kamakamanga man akan, pan indang i ni a puredo sang matuel o: Madang kodo mondi o manga?
“In ɗaya a cikinku yana da bawa, wanda yake masa noma, ko kiwon tumaki, da dawowar bawan daga gonar, ai, ba zai ce masa, ‘Ka zo nan, ka zauna, ka ci abinci ba’?
8 A sota pan indang i: Kaonopada me i pan manga nin sautik o, kaiada om likau, papa ia, lao i mangaer o nim, a muri koe pan manga o nim.
Ashe, ba zai ce masa, ‘Ka shirya mini abincin yamma, ka shirya ka yi mini hidima domin in ci in sha, bayan haka kana iya ci, ka kuma sha ba’?
9 De a pan danke ladu pweki a wiada, me a masani ong i? I lamelam so.
Shin, zai gode wa bawan don yă yi aikin da aka ce ya yi ne?
10 Pil dueta komail, komail, lao wiadar meakan me kakaliki ong komail er, komail ap pan inda: Kit ladu mal, pwe i eta, me se wiadar, me kakalik ong kit er.
Haka ku ma, bayan kun yi duk abin da aka ce muku ku yi, ya kamata ku ce, ‘Mu bayi ne marasa cancanta, mun dai yi aikinmu ne kaɗai.’”
11 Kadekadeo ni a kotilang Ierusalem, a kotin weid nan wein Samaria o Kaliläa.
Yesu yana kan hanyarsa zuwa Urushalima, sai ya bi takan iyakar Samariya da Galili.
12 O ni a kotin kotilong ong nan kisin kanim eu, ol tuketuk ek tu ong i, me udi ong kaila wei.
Da zai shiga wani ƙauye, sai maza goma da suke da kuturta suka sadu da shi. Suka tsaya da nesa,
13 Irail ngil laudeda indada: Maing Iesus, kupurai kit!
suka yi kira da babbar murya, suka ce, “Yesu, Ubangiji, ka ji tausayinmu!”
14 A lao kotin masanier, ap masani ong irail: Komail koieila kasansale ong pein komail ong samero kan. Kadekadeo ni arail kokola irail kelailada.
Da ya gan su sai ya ce, “Ku je ku nuna kanku ga firistoci.” Suna kan hanyar tafiya sai suka tsabtacce.
15 A amen irail ni a kilanger me a kelailadar, ap puredo ngil laudeda, kapikapinga Kot.
Da ɗayansu ya ga ya warke, sai ya koma, yana yabon Allah da babbar murya.
16 O poridi sang aluwilu a, danke i; ari, i men Samaria men.
Ya zo ya fāɗi a gaban Yesu, ya gode masa. Shi kuwa mutumin Samariya ne.
17 Iesus kotin sapeng masani: Kaidin me ek, me kelailadar, a ia me duemen oko?
Yesu ya yi tambaya ya ce, “Ba duka goma ne aka tsabtacce ba? Ina sauran taran?
18 Sota me pure dong kapinga Kot, ol en liki men et eta?
Ba wanda ya dawo don yă yabi Allah, sai dai wannan baƙon?”
19 A masani ong i: Uda ko wei, om poson me kakel uk ada!
Sai ya ce masa, “Tashi, ka yi tafiyarka, bangaskiyarka ta warkar da kai.”
20 Parisär akai lao kalelapok re a: Dokan da me wein Kot pan pwaida? A kotin sapeng masani: Nan wein Kot sota kin sansal kokodo.
Wata rana, Farisiyawa suka tambaye shi lokacin da mulkin Allah zai zo, Yesu ya amsa ya ce, “Ai, mulkin Allah ba takan zo ta wurin yin kallon ku ba.
21 Irail sota pan indada: Kilang met, de kilang monen, pwe kilang, wein Kot mi lol omail.
Mutane kuma ba za su ce, ‘Ga shi nan,’ ko kuma, ‘Ga shi can’ ba, domin mulkin Allah yana cikinku ne.”
22 A kotin masani ong sapwilim a tounpadak kan: Ran oko pan kodo, me komail pan men kilangada ran eu en Nain aramas, a komail sota pan kak kilang.
Sai ya ce wa almajiransa, “Lokaci yana zuwa da za ku yi marmarin ganin rana ɗaya cikin ranakun Ɗan Mutum, amma ba za ku gani ba.
23 Irail pan indai ong komail: Kilang monen, de kilang met! A der kola o der idauen ir ala!
Mutane za su ce muku, ‘Ga shi can!’ Ko kuma, ‘Ga shi nan!’ Kada ku yi hanzarin binsu.
24 Pwe duen liol kin lingaling sang apali en lang lel pali teio en lang, iduen Nain aramas ni a ran o.
Gama Ɗan Mutum, a cikin ranarsa, zai zama kamar walƙiya da take walƙawa, da take kuma haskaka sararin sama, daga wannan kusurwa zuwa wancan kusurwa.
25 A mas a pan kalokolok toto o lokidokila ren di wet.
Amma da fari, dole yă sha wahaloli masu yawa, kuma mutanen zamanin nan su ƙi shi.
26 O duen a wiaui ni muein Noa, iduen a pan wiaui ni ran oko en Nain aramas:
“Daidai kamar yadda ya faru a zamanin Nuhu, haka zai zama a zamanin Ɗan Mutum.
27 Irail manga, irail nim, irail papaud, irail kapapaud, lao lel ran en Noa a pedelong ong nan war im o, o nolik pwaida kamom ir ala karos.
Mutane suna ci, suna sha, suna aurayya, ana kuma ba da su ga aure, har ranar da Nuhu ya shiga jirgin. Sa’an nan ambaliyar ruwan ya sauka, ya hallaka su duka.
28 Pil dueta ni muein Lot: Irail manga, irail nim, irail netinet, irail sapasap, irail kauadar im,
“Haka ma aka yi a zamanin Lot. Mutane suna ci, suna sha, suna saya, suna sayarwa, suna shuki, suna kuma gine-gine.
29 A ni ran o, me Lot koiei sang Sodom, kisiniai o swepel ap moredi sang nanlang, kame ir ala karos.
Amma a ranar da Lot ya bar Sodom, sai aka yi ruwan wuta da farar wuta daga sama, aka hallaka su duka.
30 Nan iduen a pan wiaui ni ran, me Nain aramas pan sansaledo.
“Daidai haka zai zama, a ranar da Ɗan Mutum zai bayyana.
31 Ni ran o meamen mi pon im, o a kapwa mi nan im, a ender kodi ong ale. O pil dueta me mimi nan sap, i ender puredo.
A ranan nan, kada wanda yake kan rufin gidansa ya sauka don yă kwashe dukiyarsa da take cikin gidan. Haka ma duk wanda yake gona, kada yă koma don wani abu.
32 Tamatamanda en Lot a paud!
Ku tuna fa da matar Lot!
33 Pwe meamen kanakanai ong maur a, pan pupe sang, a me pan kasela, nan i me pan maureta.
Duk wanda yake so ya ceci ransa, zai rasa shi, amma duk wanda ya rasa ransa, zai cece shi.
34 I indai ong komail, ni pong ota ol riamen pan wonon pon pet eu, amen pan peuka sang, a me teio pan mimieta.
Ina gaya muku, a daren nan, mutane biyu za su kasance a gado ɗaya, za a ɗauki ɗaya, a bar ɗayan.
35 Li riamen pan iris pena plaua, amen pan peuka sang, a me teio pan mimieta.
Mata biyu za su kasance suna niƙan hatsi tare, za a ɗauki ɗaya, a bar ɗayan.”
36 Ol riamen pan mi nan sap, amen pan peuka sang, a me teio pan mimieta.
37 Irail sapeng potoan ong i: Ia Maing? A kotin masani ong irail: Wasa me man mat mi ia, nan i wasa pwin ikel pan pil pokon pena ia.
Suka tambaya, suka ce, “A ina ne, ya Ubangiji?” Ya ce musu, “Ai, inda gawa take, nan ne ungulai za su taru.”

< Lukas 17 >