< لوقا 8 >

چندی بعد، عیسی سفری به شهرها و دهات ایالت جلیل کرد تا همه جا مژده ملکوت خدا را اعلام کند. آن دوازده شاگرد 1
Bayan wannan sai Yesu ya zazzaga gari da ƙauye, yana wa’azin bisharar mulkin Allah. Sha Biyun nan kuwa suna tare da shi,
و چند زن که از ارواح پلید و یا از امراض شفا یافته بودند نیز او را همراهی می‌کردند. مریم مجدلیه که عیسی هفت روح پلید از وجود او بیرون کرده بود، 2
da kuma waɗansu mata waɗanda aka warkar da su daga cututtukansu, da kuma mugayen ruhohi. Cikinsu akwai Maryamu (wadda ake kira Magdalin) wadda aljanu bakwai suka fito daga cikinta.
یونا، همسر خوزا (رئیس دربار هیرودیس)، و سوسن از جمله این زنان بودند. ایشان و بسیاری از زنان دیگر، از دارایی شخصی خود، عیسی و شاگردانش را خدمت می‌کردند. 3
Da Yowanna matar Kuza, manajan iyalin Hiridus; da Suzana; da waɗansu mata da yawa. Waɗannan mata suna taimaka musu cikin hidima, daga cikin abin da suke da shi na zaman gari.
مردم از همۀ شهرها نزد عیسی می‌آمدند. یک روز، عدهٔ زیادی نزدش جمع شدند و او این مَثَل را برای ایشان بیان نمود: 4
Yayinda taron mai girma na taruwa, mutane kuma daga garuruwa dabam-dabam suna zuwa wurin Yesu, sai ya ba da wannan misali ya ce,
«روزی کشاورزی برای پاشیدن بذر خود بیرون رفت. هنگامی که بذر می‌پاشید، مقداری از بذرها در جاده افتاد و لگدمال شد و پرنده‌ها آمده، آنها را از آن زمین خشک برداشتند و خوردند. 5
“Wani manomi ya fita domin ya shuka irinsa. Da yana watsa irin, sai waɗansu suka fāɗi a kan hanya, aka tattaka su, tsuntsayen sararin sama kuma suka cinye su.
بعضی میان سنگها افتاد و سبز شد، اما چون زمین رطوبت نداشت، زود پژمرد و خشکید. 6
Waɗansu suka fāɗi a kan dutse, da suka tsira sai suka yanƙwane don babu ruwa a wurin.
بعضی دیگر از بذرها لابلای خارها افتاد، و خارها با بذرها رشد کرده، آن گیاهان ظریف را خفه کردند. 7
Waɗansu kuma suka fāɗi a cikin ƙaya. Da suka yi girma tare, sai ƙayan suka shaƙe su.
اما مقداری از بذرها در زمین خوب افتاد و رویید و صد برابر محصول داد.» سپس با صدای بلند فرمود: «هر که گوش شنوا دارد، بشنود!» 8
Waɗansu kuma har yanzu, suka fāɗi a ƙasa mai kyau, suka yi girma, suka ba da amfani riɓi ɗari-ɗari, fiye da abin da aka shuka.” Da faɗin haka sai ya ce, “Duk mai kunnen ji, yă ji.”
شاگردان پرسیدند: «معنی این حکایت چیست؟» 9
Almajiransa suka tambaye shi ma’anar wannan misali.
فرمود: «دانستن اسرار ملکوت خدا به شما عطا شده، اما برای تعلیم به دیگران، از مَثَل استفاده می‌کنم، تا آن نوشتۀ کتب مقدّس تحقق یابد که می‌فرماید:”نگاه می‌کنند، اما نمی‌بینند؛ می‌شنوند، اما نمی‌فهمند.“ 10
Sai ya ce, “Ku ne aka ba sanin asirin mulkin Allah, amma ga sauran mutane kam, ina magana da misalai, saboda, “‘ko da yake suna kallo, ba za su gani ba, ko da yake suna ji, ba za su gane ba.’
«معنی حکایت این است: بذر، همان کلام خداست. 11
“Ga ma’anar misalin, irin, shi ne maganar Allah.
گذرگاه مزرعه که بعضی از بذرها در آنجا افتاد، دل سخت کسانی را نشان می‌دهد که کلام خدا را می‌شنوند، اما بعد ابلیس آمده، کلام را می‌رباید و می‌برد و نمی‌گذارد ایمان بیاورند و نجات پیدا کنند، 12
Waɗanda suka fāɗi a kan hanya su ne mutanen da suka ji, amma Iblis, yakan zo ya ɗauke maganar daga zuciyarsu, don kada su gaskata, su sami ceto.
خاکی که زیرش سنگ بود، بیانگر کسانی است که پیام خدا را می‌شنوند و آن را با شادی می‌پذیرند، اما چون ریشه ندارند، مدتی ایمان می‌آورند، سپس وقتی با وسوسه روبرو می‌شوند ایمان خود را از دست می‌دهند. 13
Na kan dutse kuwa, su ne da jin maganar, sukan karɓa da murna, amma ba su da saiwa. Sukan gaskata na ɗan lokaci, amma lokacin gwaji, sai su ja da baya.
زمینی که از خارها پوشیده شده، حالت کسانی را نشان می‌دهد که کلام را می‌شنوند، اما نگرانیها، مادیات و لذات زندگی، کلام خدا را در آنها خفه کرده، ثمری به بار نمی‌آید. 14
Irin da suka fāɗi a cikin ƙaya kuwa, su ne mutanen da suka ji, amma a kwana a tashi, tunanin kayan duniya, da neman arziki, da son jin daɗi, sukan hana su ba da’ya’ya.
«اما زمین خوب بیانگر کسانی است که با قلبی آماده و پذیرا به کلام خدا گوش می‌دهند و با جدیت از آن اطاعت می‌کنند تا ثمر به بار آورند. 15
Amma irin da suka fāɗi a ƙasa mai kyau kuwa, su ne mutane masu kyakkyawar zuciya, mai kyau, da suka ji, suka riƙe, suka kuma jimre har suka ba da’ya’ya.”
«هیچ‌کس چراغ را روشن نمی‌کند که آن را بپوشاند یا زیر تخت بگذارد! بلکه آن را بر چراغدان می‌گذارد تا هر که داخل می‌شود، نورش را ببیند. 16
“Ba mai ƙuna fitila sa’an nan ya ɓoye ta a cikin tulu, ko kuma ya sa ta a ƙarƙashin gado ba. A maimakon haka, yakan sa ta a kan wurin ajiye fitila, saboda mutane masu shigowa su ga haske.
همین‌طور نیز هر آنچه مخفی است، عیان شود، و هر آنچه نهفته است، ظاهر شود و همگان از آن آگاه گردند. 17
Ba abin da yake ɓoye da ba za a fallasa ba. Kuma ba abin da yake rufe, da ba za a sani ba, ko a fitar da shi a fili ba.
پس به آنچه می‌شنوید، دقت کنید. چون کسی که بتواند آنچه را که دارد خوب به کار ببرد، به او باز هم بیشتر داده می‌شود. ولی کسی که کارش را درست انجام ندهد، همان نیز که گمان می‌کند دارد، از دست خواهد داد.» 18
Saboda haka, ku yi tunani da kyau yadda kuke saurara. Duk wanda yake da shi, za a ƙara masa, duk wanda ba shi da shi kuma, abin da yake tsammani yana da shi ma, za a karɓe daga gare shi.”
یکبار، مادر و برادران عیسی آمدند تا او را ببینند، اما به علّت ازدحام جمعیت نتوانستند وارد خانه‌ای شوند که در آن تعلیم می‌داد. 19
Sai uwar Yesu da’yan’uwansa suka zo, domin su gan shi, amma ba su iya zuwa kusa da shi ba, saboda taron.
به عیسی خبر دادند که: «مادر و برادرانت بیرون ایستاده‌اند و منتظرند تو را ببینند.» 20
Sai wani ya faɗa masa cewa, “Ga uwarka da’yan’uwanka suna tsaye a waje suna so su gan ka.”
عیسی پاسخ داد: «مادر و برادران من کسانی هستند که پیغام خدا را می‌شنوند و آن را اطاعت می‌کنند.» 21
Ya amsa ya ce, “Mahaifiyata da’yan’uwana, su ne waɗanda suke jin maganar Allah, suna kuma aikata ta.”
روزی عیسی به شاگردانش فرمود: «به آن طرف دریاچه برویم.» پس سوار قایق شدند و رفتند. 22
Wata rana Yesu ya ce wa almajiransa, “Mu haye zuwa wancan gefen tafkin.” Sai suka shiga jirgin ruwa suka fara tafiya.
در بین راه، عیسی را خواب در ربود. ناگهان توفان سختی درگرفت، طوری که آب قایق را پر کرد و جانشان به خطر افتاد. 23
Da suna cikin tafiya, sai barci ya kwashe shi. Sai wata babban iska ta taso kan tafkin, har ruwa ya fara shiga cikin jirgin. Suka shiga babban hatsari.
شاگردان با عجله عیسی را بیدار کردند و فریاد زدند: «استاد، استاد، نزدیک است غرق شویم!» عیسی برخاست و بر باد و امواج سهمگین نهیب زد. آنگاه توفان فروکش کرد و همه جا آرامش پدید آمد. 24
Almajiran suka je suka tashe shi daga barci, suka ce, “Ubangiji, Ubangiji, za mu nutse!” Ya tashi ya kwaɓe iskar da kuma haukar ruwan. Sai ruwan da iskar suka natsu. Kome ya yi tsit.
سپس از ایشان پرسید: «ایمانتان کجاست؟» ایشان با ترس و تعجب به یکدیگر گفتند: «این کیست که حتی به باد و دریا فرمان می‌دهد و از او فرمان می‌برند؟» 25
Sai ya tambayi almajiransa, “Ina bangaskiyarku?” A cikin tsoro da mamaki, suka ce wa junansu, “Wane ne wannan? Yana ba da umarni ga iska da ruwa ma, kuma suna biyayya da shi?”
به این ترتیب به آن طرف دریاچه، به سرزمین جِراسیان رسیدند که مقابل منطقۀ جلیل بود. 26
Suka shiga jirgin ruwa zuwa yankin Gerasenawa da yake a hayin tafkin, daga wajen Galili.
وقتی عیسی از قایق پیاده شد، مردی دیوزده از شهر به سوی او آمد. او نه لباس می‌پوشید و نه در خانه می‌ماند بلکه در قبرستانها زندگی می‌کرد. 27
Da Yesu ya sauka daga jirgin, sai ga wani mutum mai aljanu daga garin. Mutumin ya daɗe bai sa tufafi ba, kuma ba ya zama a gida. Yana zama a cikin kaburbura.
به محض اینکه عیسی را دید، نعره زد و به پایش افتاد و با صدای بلند گفت: «ای عیسی، پسر خدای متعال، با من چه کار داری؟ التماس می‌کنم مرا عذاب ندهی!» 28
Da ya ga Yesu, sai mutumin ya ɗaga murya da ƙarfi, ya fāɗi a gabansa, yana ihu cewa, “Ina ruwanka da ni, Yesu, Ɗan Allah Mafi Ɗaukaka? Ina roƙonka, kada ka ba ni wahala!”
زیرا عیسی به روح پلید دستور می‌داد که از وجود آن مرد بیرون بیاید. این روح پلید بارها به آن مرد حمله کرده بود و حتی هنگامی که دست و پایش را با زنجیر می‌بستند، به آسانی زنجیرها را می‌گسیخت و سر به بیابان می‌گذاشت. او به طور کامل در چنگال ارواح پلید اسیر بود. 29
Gama Yesu ya riga ya umarci mugun ruhun ya fita daga mutumin. Sau da yawa mugun ruhun ya sha kamunsa. Ko da yake akan daure shi hannu da ƙafa, da sarƙa, a kuma yi gadinsa, amma yakan tsinke sarƙoƙinsa, aljanun kuma su kore shi zuwa wuraren kaɗaici, inda ba kowa.
عیسی از او پرسید: «نام تو چیست؟» جواب داد: «لِژیون»، زیرا ارواح پلید بسیاری وارد او شده بودند. 30
Yesu ya tambaye shi, “Mene ne sunanka?” Sai ya amsa, “Tuli,” gama aljanu masu ɗumbun yawa ne suna cikinsa.
سپس ارواح پلید به عیسی التماس کردند که آنها را به هاویه نفرستد. (Abyssos g12) 31
Suka yi ta roƙonsa kada yă umarce su su shiga ramin Abis. (Abyssos g12)
از قضا، در آن حوالی یک گلهٔ خوک بر تپه‌ای می‌چرید. ارواح پلید به عیسی التماس کردند که اجازه دهد داخل خوکها گردند. عیسی اجازه داد. 32
A wurin kuwa, akwai babban garken aladu da suke kiwo a gefen tudu. Aljanun suka roƙi Yesu ya bar su, su shiga cikin aladun, ya kuwa yardar musu.
آنگاه ارواح پلید از وجود آن مرد بیرون آمدند و به درون خوکها رفتند. ناگاه تمام آن گله از سراشیبی تپه به دریاچه ریختند و خفه شدند. 33
Da aljanun suka fita daga cikin mutumin, sai suka shiga cikin aladun. Garken kuma ya gangara daga kan tudun zuwa cikin tafkin, kuma suka nutse.
وقتی خوک‌چرانها این را دیدند، فرار کردند و در شهر و روستا ماجرا را برای مردم بازگفتند. 34
Da masu kiwon aladun suka ga abin da ya faru, sai suka ruga da gudu zuwa garin da kewaye suka kai labari.
طولی نکشید که مردم دسته‌دسته آمدند تا واقعه را به چشم خود ببینند. وقتی آن دیوانه را دیدند که لباس پوشیده و پیش پاهای عیسی عاقل نشسته است، ترسیدند. 35
Mutanen kuma suka fito don su ga abin da ya faru. Da suka iso wurin Yesu, sai suka tarar da mutumin da aljanun suka fita daga cikinsa, yana zaune kusa da Yesu sanye da tufafi, kuma cikin hankalinsa, sai tsoro ya kama su.
کسانی که ماجرا را به چشم دیده بودند، برای دیگران تعریف می‌کردند که آن دیوزده چگونه شفا یافته بود. 36
Waɗanda suka ga abin da faru, suka gaya wa mutanen yadda aka warkar da mai aljanun.
مردم که از این واقعه دچار وحشت شده بودند، از عیسی خواهش کردند که از آنجا برود و دیگر کاری به کارشان نداشته باشد. پس او سوار قایق شد تا به کناره دیگر دریاچه بازگردد. 37
Sai dukan mutanen yankin Gerasenawa suka roƙi Yesu ya bar su, don sun tsorata sosai. Sai Yesu ya shiga jirgin ruwa ya tafi.
مردی که ارواح پلید از او بیرون آمده بودند به عیسی التماس کرد که اجازه دهد همراه او برود. اما عیسی اجازه نداد و به او فرمود: 38
Mutumin da aka fitar da aljanun daga cikinsa, ya roƙi Yesu don yă tafi tare da shi, amma Yesu ya sallame shi ya ce,
«نزد خانواده‌ات برگرد و بگو که خدا چه کار بزرگی برایت انجام داده است.» او نیز به شهر رفت و برای همه بازگو نمود که عیسی چه معجزه بزرگی در حق او انجام داده است. 39
“Koma gida, ka shaida babban alherin da Allah ya yi maka.” Sai mutumin ya tafi yana faɗin abin da Yesu ya yi masa a duk garin.
هنگامی که عیسی به کناره دیگر دریاچه بازگشت، مردم با آغوش باز از او استقبال کردند، چون منتظرش بودند. 40
Da Yesu ya koma, taron suka marabce shi, don dā ma duk suna jiransa.
ناگهان مردی به نام یایروس که سرپرست کنیسه شهر بود، آمد و بر پاهای عیسی افتاد و به او التماس کرد که همراه او به خانه‌اش برود، 41
Sai wani mutum mai suna Yayirus, wani mai mulkin majami’a, ya zo ya fāɗi a gaban Yesu, yana roƙonsa ya zo gidansa,
و دختر دوازده ساله‌اش را که تنها فرزندش بود و در آستانه مرگ قرار داشت، شفا دهد. عیسی خواهش او را پذیرفت و در میان انبوه جمعیت، با او به راه افتاد. مردم از هر طرف دور او را گرفته بودند و بر او فشار می‌آوردند. 42
domin diyarsa ɗaya tak, wadda ta kai shekara goma sha biyu, tana bakin mutuwa. Da Yesu yake kan hanyarsa, taron mutane masu yawa suka yi ta matsa shi a kowane gefe.
در میان آن جمعیت، زنی بود که مدت دوازده سال خونریزی داشت و با اینکه تمام دارایی‌اش را صرف معالجه خود نموده بود نتوانسته بود بهبود بیابد. 43
A wurin kuwa, akwai wata mace wadda tana da ciwon zubar da jini, har na shekara goma sha biyu, amma babu wanda ya iya warkar da ita.
از پشت سر عیسی، خود را به او رساند و به گوشهٔ ردای او دست زد. به محض اینکه دستش به گوشۀ ردای عیسی رسید، خونریزی‌اش قطع شد. 44
Sai ta zo ta bayansa, ta taɓa bakin rigarsa. Nan da nan, zubar da jininta ya tsaya.
عیسی ناگهان برگشت و پرسید: «چه کسی به من دست زد؟» همه انکار کردند. پطرس گفت: «استاد، می‌بینید که مردم از هر طرف فشار می‌آورند…» 45
Yesu ya yi tambaya, “Wa ya taɓa ni?” Bayan kowa ya yi musu, sai Bitrus ya ce, “Ubangiji, ai, mutane da yawa suna matsinka ta kowane gefe.”
اما عیسی فرمود: «یک نفر با قصدی خاص به من دست زد، زیرا احساس کردم نیروی شفابخشی از من صادر شد!» 46
Amma Yesu ya ce, “Wani ya taɓa ni, na san cewa iko ya fita daga wurina.”
آن زن که دید عیسی از همه چیز آگاهی دارد، با ترس و لرز آمد و در برابر او به زانو افتاد. آنگاه در حضور همه بیان کرد که به چه علّت به او دست زده و چگونه شفا یافته است. 47
Sai macen, da ta ga ba halin ɓoyewa, sai ta fita, jikinta na rawa, ta fāɗi a gabansa. A gaban dukan mutanen, ta faɗi dalilin da ya sa ta taɓa shi, da yadda ta warke nan take.
عیسی به او گفت: «دخترم، ایمانت تو را شفا داده است. به سلامت برو!» 48
Sai Yesu ya ce mata, “Diyata, bangaskiyarki ta warkar da ke. Ki sauka lafiya.”
عیسی هنوز با آن زن سخن می‌گفت که شخصی از خانۀ یایروس آمد و به او خبر داده گفت: «دخترت مرد. دیگر به استاد زحمت نده.» 49
Yayinda Yesu na cikin magana har yanzu, sai ga wani daga gidan Yayirus, mai mulkin majami’ar ya ce, “Kada ka ƙara damun malam, diyarka ta rasu.”
اما وقتی عیسی این را شنید، به یایروس گفت: «نترس! فقط ایمان داشته باش، و دخترت شفا خواهد یافت!» 50
Da Yesu ya ji wannan, sai ya ce wa Yayirus, “Kada ka ji tsoro, ka gaskata, za a kuma warkar da ita.”
هنگامی که به خانه رسیدند، عیسی اجازه نداد که به غیر از پطرس، یعقوب، یوحنا و پدر و مادر آن دختر، شخص دیگری با او وارد اتاق شود. 51
Da ya iso gidan Yayirus, sai ya hana kowa yă bi shi cikin ɗakin, sai dai Bitrus, da Yohanna, da Yaƙub, da kuma mahaifin da mahaifiyar.
در آن خانه عدۀ زیادی جمع شده و گریه و زاری می‌کردند. عیسی به ایشان فرمود: «گریه نکنید! دختر نمرده؛ فقط خوابیده است!» 52
Ana cikin haka, dukan mutanen kuma sai kuka da makoki suke ta yi, domin yarinyar. Sai Yesu ya ce, “Ka daina yin kuka, ba tă mutu ba, tana barci ne.”
همه به او خندیدند، چون می‌دانستند که دختر مرده است. 53
Sai suka yi masa dariya, da yake sun san cewa, ta mutu.
آنگاه عیسی وارد اتاق شد و دست دختر را گرفت و فرمود: «دخترم، برخیز!» 54
Amma Yesu ya kama ta a hannu ya ce, “Diyata, tashi.”
همان لحظه، او زنده شد و فوراً از جا برخاست! عیسی فرمود: «چیزی به او بدهید تا بخورد.» 55
Ruhunta ya dawo, kuma ta tashi, nan take. Yesu ya ce musu, su ba ta wani abu tă ci.
والدین او حیرت کرده بودند، اما عیسی به ایشان دستور اکید داد که به کسی نگویند چه اتفاقی افتاده است. 56
Iyayenta suka yi mamaki, amma ya ba su umarni kada su faɗa wa kowa abin da ya faru.

< لوقا 8 >