< مزامیر 83 >

سرود و مزمور آساف ای خدا تو را خاموشی نباشد! ای خداساکت مباش و میارام! ۱ 1
Waƙa ce. Zabura ta Asaf. Ya Allah, kada ka yi shiru; kada ka tsaya cik, ya Allah, kada ka daina motsi.
زیرا اینک دشمنانت شورش می‌کنند و آنانی که از تو نفرت دارند، سر خود را برافراشته‌اند. ۲ 2
Dubi yadda abokan gābanka suke fariya, dubi yadda maƙiyanka suke ɗaga kansu.
بر قوم تو مکایدمی اندیشند وبر پناه آوردگان تو مشورت می‌کنند. ۳ 3
Da wayo suna ƙulle-ƙulle a kan mutanenka; suna shirya maƙarƙashiya a kan waɗanda kake so.
و می‌گویند: «بیایید ایشان را هلاک کنیم تا قومی نباشند و نام اسرائیل دیگر مذکور نشود.» ۴ 4
Suna cewa, “Ku zo, bari mu hallaka su ɗungum a matsayin al’umma, don kada a ƙara tuna da sunan Isra’ila.”
زیرا به یک دل با هم مشورت می‌کنند و برضد تو عهد بسته‌اند. ۵ 5
Da zuciya ɗaya suka yi ƙulle-ƙulle tare; suka haɗa kai gāba da kai,
خیمه های ادوم واسماعیلیان و موآب و هاجریان. ۶ 6
tentunan Edom da na mutanen Ishmayel, na Mowab da kuma na Hagirawa,
جبال و عمون و عمالیق و فلسطین با ساکنان صور. ۷ 7
Gebal, Ammon da Amalek, Filistiya, tare da mutanen Taya.
آشور نیز باایشان متفق شدند و بازویی برای بنی لوطگردیدند، سلاه. ۸ 8
Har Assuriya ma ta haɗa kai da su don ta ba da ƙarfi ga zuriyar Lot. (Sela)
بدیشان عمل نما چنانکه به مدیان کردی. چنانکه به سیسرا و یابین در وادی قیشون. ۹ 9
Ka yi musu abin da ka yi wa Midiyan, yadda ka yi wa Sisera da Yabin a kogin Kishon,
که در عیندور هلاک شدند و سرگین برای زمین گردیدند. ۱۰ 10
waɗanda suka hallaka a En Dor suka zama kamar juji a ƙasa.
سروران ایشان را مثل غراب و ذئب گردان و جمیع امرای ایشان را مثل ذبح وصلمناع. ۱۱ 11
Ka mai da manyansu kamar Oreb da Zeyib, dukan sarakunansu kamar Zeba da Zalmunna,
که می‌گفتند: «مساکن خدا را برای خویشتن تصرف نماییم.» ۱۲ 12
waɗanda suka ce, “Bari mu mallaki wuraren kiwon Allah.”
‌ای خدای من، ایشان را چون غبار گردبادبساز و مانند کاه پیش روی باد. ۱۳ 13
Ka mai da su kamar ɗan tsiron da kan karye, iska ta yi ta turawa, ya Allahna, kamar yayin da iska take hurawa,
مثل آتشی که جنگل را می‌سوزاند و مثل شعله‌ای که کوهها را مشتعل می‌سازد. ۱۴ 14
kamar yadda wuta ke cin kurmi ko harshen wutar da take ci a kan duwatsu,
همچنان ایشان را به تند بادخود بران و به طوفان خویش ایشان را آشفته گردان. ۱۵ 15
haka za ka kore su da iska mai ƙarfi ka kuma firgita su da guguwarka.
رویهای ایشان را به ذلت پر کن تا نام تورا‌ای خداوند بطلبند. ۱۶ 16
Ka rushe fuskokinsu da kunya don mutane su nemi sunanka, ya Ubangiji.
خجل و پریشان بشوندتا ابدالاباد و شرمنده و هلاک گردند. ۱۷ 17
Bari su kasance cikin kunya da taƙaici; bari su hallaka cikin wulaƙanci.
و بدانندتو که اسمت یهوه می‌باشد، به تنها بر تمامی زمین متعال هستی. ۱۸ 18
Bari su san cewa kai, wanda sunansa ne Ubangiji, cewa kai kaɗai ne Mafi Ɗaukaka a bisa dukan duniya.

< مزامیر 83 >