< لوقا 1 >

از آنجهت که بسیاری دست خود را درازکردند به سوی تالیف حکایت آن اموری که نزد ما به اتمام رسید، ۱ 1
Mutane da yawa sun ɗau niyyar rubuta labarin abubuwan da aka cika a cikinmu,
چنانچه آنانی که از ابتدانظارگان و خادمان کلام بودند به ما رسانیدند، ۲ 2
kamar yadda muka karɓe su daga waɗanda tun farko shaidu ne da kuma masu hidimar bishara.
من نیز مصلحت چنان دیدم که همه را من البدایه به تدقیق در‌پی رفته، به ترتیب به تو بنویسم‌ای تیوفلس عزیز، ۳ 3
Saboda haka, da yake ni da kaina na binciko kome a hankali daga farko, na ga ya yi kyau in rubuta maka labarin dalla-dalla, ya mafifici Tiyofilus,
تا صحت آن کلامی که در آن تعلیم یافته‌ای دریابی. ۴ 4
don ka san tabbacin abubuwan da aka koyar da kai.
در ایام هیرودیس پادشاه یهودیه، کاهنی زکریا نام از فرقه ابیا بود که زن او از دختران هارون بود و الیصابات نام داشت. ۵ 5
A lokacin da Hiridus ne yake sarautar Yahudiya, an yi wani firist mai suna Zakariya, na sashin firistoci gidan Abiya. Matarsa Elizabet ma’yar zuriyar Haruna ce.
و هر دو در حضورخدا صالح و به جمیع احکام و فرایض خداوند، بی‌عیب سالک بودند. ۶ 6
Dukansu biyu kuwa masu adalci ne a gaban Allah, suna kuma bin umarnan Ubangiji da farillansa duka da halin rashin zargi.
و ایشان را فرزندی نبودزیرا که الیصابات نازاد بود و هر دو دیرینه سال بودند. ۷ 7
Sai dai ba su da’ya’ya, domin Elizabet bakararriya ce; kuma dukansu biyu sun tsufa.
و واقع شد که چون به نوبت فرقه خود درحضور خدا کهانت می‌کرد، ۸ 8
Wata rana da lokacin aikin firistoci na sashen Zakariya na yin hidima ya kewayo, yana kuma cikin hidimarsa ta firist a gaban Allah,
حسب عادت کهانت، نوبت او شد که به قدس خداوند درآمده، بخور بسوزاند. ۹ 9
sai aka zaɓe shi ta wurin ƙuri’a, bisa ga al’adar aikin firist, yă shiga haikalin Ubangiji yă ƙone turare.
و در وقت بخور، تمام جماعت قوم بیرون عبادت می‌کردند. ۱۰ 10
Da lokacin ƙone turare ya yi, duk taron masu sujada suna a waje suna addu’a.
ناگاه فرشته خداوند به طرف راست مذبح بخور ایستاده، بر وی ظاهر گشت. ۱۱ 11
Sai mala’ikan Ubangiji ya bayyana gare shi, tsaye a dama da bagaden turare.
چون زکریااو را دید، در حیرت افتاده، ترس بر او مستولی شد. ۱۲ 12
Da Zakariya ya gan shi sai ya firgita, tsoro kuma ya kama shi.
فرشته بدو گفت: «ای زکریا ترسان مباش، زیرا که دعای تو مستجاب گردیده است وزوجه ات الیصابات برای تو پسری خواهد زاییدو او را یحیی خواهی نامید. ۱۳ 13
Amma mala’ikan ya ce masa, “Kada ka ji tsoro, Zakariya; an ji addu’arka. Matarka Elizabet za tă haifa maka ɗa, za ka kuma ba shi suna Yohanna.
و تو را خوشی وشادی رخ خواهد نمود و بسیاری از ولادت اومسرور خواهند شد. ۱۴ 14
Zai zama abin murna da farin ciki a gare ka, mutane da yawa kuwa za su yi murna don haihuwarsa,
زیرا که در حضورخداوند بزرگ خواهد بود و شراب و مسکری نخواهد نوشید و از شکم مادر خود، پر ازروح‌القدس خواهد بود. ۱۵ 15
gama zai zama mai girma a gaban Ubangiji. Ba kuwa zai taɓa shan ruwan inabi ko wani abu mai sa maye ba. Zai cika da Ruhu Mai Tsarki tun haihuwa.
و بسیاری ازبنی‌اسرائیل را، به سوی خداوند خدای ایشان خواهد برگردانید. ۱۶ 16
Shi ne zai juye mutanen Isra’ila da yawa zuwa wurin Ubangiji Allahnsu.
و او به روح و قوت الیاس پیش روی وی خواهد خرامید، تا دلهای پدران رابه طرف پسران و نافرمانان را به حکمت عادلان بگرداند تا قومی مستعد برای خدا مهیا سازد.» ۱۷ 17
Zai sha gaban Ubangiji, a ruhu da kuma iko irin na Iliya, domin yă juye zukatan iyaye ga’ya’yansu, marasa biyayya kuma ga zama masu biyayya don yă kintsa mutane su zama shiryayyu domin Ubangiji.”
زکریا به فرشته گفت: «این را چگونه بدانم وحال آنکه من پیر هستم و زوجه‌ام دیرینه سال است؟» ۱۸ 18
Sai Zakariya ya tambayi mala’ikan ya ce, “Yaya zan tabbatar da wannan? Ga ni tsoho, matana kuma ta kwana biyu.”
فرشته در جواب وی گفت: «من جبرائیل هستم که در حضور خدا می‌ایستم وفرستاده شدم تا به تو سخن گویم و از این امور تورا مژده دهم. ۱۹ 19
Mala’ikan ya ce, “Ni ne Jibra’ilu. Ina tsaya a gaban Allah, an kuma aiko ni in yi maka magana, in kuma faɗa maka wannan labari mai daɗi.
و الحال تا این امور واقع نگردد، گنگ شده یارای حرف زدن نخواهی داشت، زیراسخن های مرا که در وقت خود به وقوع خواهدپیوست، باور نکردی.» ۲۰ 20
Yanzu za ka zama bebe, ba za ka ƙara iya magana ba sai ranar da wannan magana ta cika, saboda ba ka gaskata da kalmomina waɗanda za su zama gaskiya a daidai lokacinsu ba.”
و جماعت منتظر زکریامی بودند و از طول توقف او در قدس متعجب شدند. ۲۱ 21
Ana cikin haka, mutane suna jiran Zakariya, suna kuma mamaki me ya sa ya daɗe haka a cikin haikali.
اما چون بیرون آمده نتوانست با ایشان حرف زند، پس فهمیدند که در قدس رویایی دیده است، پس به سوی ایشان اشاره می‌کرد و ساکت ماند. ۲۲ 22
Da ya fito, bai iya yin musu magana ba. Sai suka gane, ya ga wahayi ne a haikali, domin ya dinga yin musu alamu, amma ya kāsa yin magana.
و چون ایام خدمت او به اتمام رسید، به خانه خود رفت. ۲۳ 23
Da lokacin hidimarsa ya cika, sai ya koma gida.
و بعد از آن روزها، زن او الیصابات حامله شده، مدت پنج ماه خود را پنهان نمود و گفت: ۲۴ 24
Bayan wannan, matarsa Elizabet ta yi ciki, ta kuma riƙa ɓuya har wata biyar.
«به اینطور خداوند به من عمل نمود درروزهایی که مرا منظور داشت، تا ننگ مرا از نظرمردم بردارد.» ۲۵ 25
Sai ta ce, “Ubangiji ne ya yi mini wannan. A waɗannan kwanaki ya nuna tagomashinsa ya kuma kawar mini da kunya a cikin mutane.”
و در ماه ششم جبرائیل فرشته از جانب خدا به بلدی از جلیل که ناصره نام داشت، فرستاده شد. ۲۶ 26
A wata na shida, sai Allah ya aiki mala’ika Jibra’ilu zuwa Nazaret, wani gari a Galili,
نزد باکره‌ای نامزد مردی مسمی به یوسف از خاندان داود و نام آن باکره مریم بود. ۲۷ 27
gun wata budurwar da aka yi alkawarin aurenta ga wani mutum mai suna Yusuf daga zuriyar Dawuda. Sunan budurwar Maryamu.
پس فرشته نزد او داخل شده، گفت: «سلام برتو‌ای نعمت رسیده، خداوند با توست و تو درمیان زنان مبارک هستی.» ۲۸ 28
Mala’ikan ya je wurinta ya ce, “A gaishe ki, ya ke da kika sami tagomashi ƙwarai! Ubangiji yana tare da ke.”
چون او را دید، ازسخن او مضطرب شده، متفکر شد که این چه نوع تحیت است. ۲۹ 29
Maryamu ta damu ƙwarai da kalmominsa, tana tunani wace irin gaisuwa ce haka?
فرشته بدو گفت: «ای مریم ترسان مباش زیرا که نزد خدا نعمت یافته‌ای. ۳۰ 30
Amma mala’ikan ya ce mata, “Kada ki ji tsoro, Maryamu, kin sami tagomashi a wurin Allah.
واینک حامله شده، پسری خواهی زایید و او راعیسی خواهی نامید. ۳۱ 31
Ga shi za ki yi ciki ki kuma haifi ɗa, za ki kuma ba shi suna Yesu.
او بزرگ خواهد بود و به پسر حضرت اعلی، مسمی شود، و خداوند خداتخت پدرش داود را بدو عطا خواهد فرمود. ۳۲ 32
Zai zama mai girma, za a kuma kira shi Ɗan Maɗaukaki. Ubangiji Allah zai ba shi gadon sarautar kakansa Dawuda,
واو بر خاندان یعقوب تا به ابد پادشاهی خواهد کردو سلطنت او را نهایت نخواهد بود.» (aiōn g165) ۳۳ 33
zai yi mulkin gidan Yaƙub har abada, mulkinsa kuma ba zai taɓa ƙare ba.” (aiōn g165)
مریم به فرشته گفت: «این چگونه می‌شود وحال آنکه مردی را نشناخته‌ام؟» ۳۴ 34
Maryamu ta tambayi mala’ikan ta ce, “Yaya wannan zai yiwu, da yake ni budurwa ce?”
فرشته درجواب وی گفت: «روح‌القدس بر تو خواهد آمد وقوت حضرت اعلی بر تو سایه خواهد افکند، از آنجهت آن مولود مقدس، پسر خدا خوانده خواهد شد. ۳۵ 35
Mala’ikan ya amsa ya ce, “Ruhu Mai Tsarki zai sauko miki, ikon Maɗaukaki kuma zai rufe ke. Saboda haka, Mai Tsarkin nan da za a haifa, za a kira shi Ɗan Allah.
و اینک الیصابات از خویشان تونیز در‌پیری به پسری حامله شده و این ماه ششم است، مر او را که نازاد می‌خواندند. ۳۶ 36
’Yar’uwarki Elizabet ma za tă haifi ɗa a tsufanta, ita da aka ce bakararriya, ga shi tana a watanta na shida.
زیرا نزدخدا هیچ امری محال نیست.» ۳۷ 37
Gama ba abin da zai gagari Allah.”
مریم گفت: «اینک کنیز خداوندم. مرا برحسب سخن تو واقع شود.» پس فرشته از نزد او رفت. ۳۸ 38
Maryamu ta amsa ta ce, “To, ni baiwar Allah ce, bari yă zama mini kamar yadda ka faɗa.” Sai mala’ikan ya tafi abinsa.
در آن روزها، مریم برخاست و به بلدی ازکوهستان یهودیه بشتاب رفت. ۳۹ 39
A lokacin sai Maryamu ta shirya ta gaggauta zuwa wani gari a ƙasar tudu ta Yahudiya,
و به خانه زکریادرآمده، به الیصابات سلام کرد. ۴۰ 40
inda ta shiga gidan Zakariya ta kuma gai da Elizabet.
و چون الیصابات سلام مریم را شنید، بچه در رحم او به حرکت آمد و الیصابات به روح‌القدس پر شده، ۴۱ 41
Da Elizabet ta ji gaisuwar Maryamu, sai jaririn da yake a cikinta ya yi motsi. Elizabet kuma ta cika da Ruhu Mai Tsarki.
به آواز بلند صدا زده گفت: «تو در میان زنان مبارک هستی و مبارک است ثمره رحم تو. ۴۲ 42
Sai ta ɗaga murya da ƙarfi ta ce, “Ke mai albarka ce a cikin mata. Mai albarka ne kuma ɗan da za ki haifa!
و ازکجا این به من رسید که مادر خداوند من، به نزد من آید؟ ۴۳ 43
Me ya sa na sami wannan tagomashi har da mahaifiyar Ubangijina za tă zo wurina?
زیرا اینک چون آواز سلام تو گوش زدمن شد، بچه از خوشی در رحم من به حرکت آمد. ۴۴ 44
Da jin gaisuwarki, sai jaririn da yake cikina ya yi motsi don murna.
و خوشابحال او که ایمان آورد، زیرا که آنچه از جانب خداوند به وی گفته شد، به انجام خواهدرسید.» ۴۵ 45
Mai albarka ce wadda ta gaskata cewa abin da Ubangiji ya faɗa mata zai cika!”
پس مریم گفت: «جان من خداوند راتمجید می‌کند، ۴۶ 46
Sai Maryamu ta ce, “Raina yana ɗaukaka Ubangiji
و روح من به رهاننده من خدابوجد آمد، ۴۷ 47
ruhuna kuma yana farin ciki da Allah Mai Cetona,
زیرا بر‌حقارت کنیز خود نظرافکند. زیرا هان از کنون تمامی طبقات مراخوشحال خواهند خواند، ۴۸ 48
gama ya lura da ƙasƙancin baiwarsa. Daga yanzu nan gaba dukan zamanai za su ce da ni mai albarka,
زیرا آن قادر، به من کارهای عظیم کرده و نام او قدوس است، ۴۹ 49
gama Mai Iko Duka ya yi mini manyan abubuwa, sunansa labudda Mai Tsarki ne.
ورحمت او نسلا بعد نسل است. بر آنانی که از او می ترسند. ۵۰ 50
Jinƙansa ya kai ga masu tsoronsa, daga zamani zuwa zamani.
به بازوی خود، قدرت را ظاهرفرمود و متکبران را به خیال دل ایشان پراکنده ساخت. ۵۱ 51
Ya aikata manyan ayyuka da hannunsa; ya watsar da waɗanda suke masu girman kai a zurfin tunaninsu.
جباران را از تختها به زیر افکند. وفروتنان را سرافراز گردانید. ۵۲ 52
Ya saukar da masu mulki daga gadajen sarautarsu amma ya ɗaukaka ƙasƙantattu.
گرسنگان را به چیزهای نیکو سیر فرمود و دولتمندان راتهیدست رد نمود. ۵۳ 53
Ya ƙosar da masu yunwa da kyawawan abubuwa amma ya sallami mawadata hannu wofi.
بنده خود اسرائیل را یاری کرد، به یادگاری رحمانیت خویش، ۵۴ 54
Ya taimaki bawansa Isra’ila, yana tunawa yă nuna jinƙai
چنانکه به اجداد ما گفته بود، به ابراهیم و به ذریت او تاابدالاباد.» (aiōn g165) ۵۵ 55
ga Ibrahim da zuriyarsa har abada, kamar yadda ya faɗa wa kakanninmu.” (aiōn g165)
و مریم قریب به سه ماه نزد وی ماند. پس به خانه خود مراجعت کرد. ۵۶ 56
Maryamu ta zauna da Elizabet kusan wata uku sa’an nan ta koma gida.
اما چون الیصابات را وقت وضع حمل رسید، پسری بزاد. ۵۷ 57
Sa’ad da kwanaki suka yi don Elizabet ta haihu, sai ta haifi ɗa.
و همسایگان و خویشان اوچون شنیدند که خداوند رحمت عظیمی بر وی کرده، با او شادی کردند. ۵۸ 58
Maƙwabtanta da’yan’uwanta suka ji cewa Ubangiji ya nuna mata jinƙai mai yawa, suka kuma taya ta farin ciki.
و واقع شد در روزهشتم چون برای ختنه طفل آمدند، که نام پدرش زکریا را بر او می‌نهادند. ۵۹ 59
A rana ta takwas, sai suka zo don a yi wa yaron kaciya, dā za su sa masa sunan mahaifinsa Zakariya ne,
اما مادرش ملتفت شده، گفت: «نی بلکه به یحیی نامیده می‌شود.» ۶۰ 60
amma mahaifiyar yaron ta ce, “A’a! Za a ce da shi Yohanna.”
به وی گفتند: «از قبیله تو هیچ‌کس این اسم راندارد.» ۶۱ 61
Sai suka ce mata, “Ba wani a cikin danginku mai wannan suna.”
پس به پدرش اشاره کردند که «او را چه نام خواهی نهاد؟» ۶۲ 62
Sai suka yi alamu wa mahaifinsa, don su san sunan da zai su a kira yaron.
او تخته‌ای خواسته بنوشت که «نام او یحیی است» و همه متعجب شدند. ۶۳ 63
Ya yi alama a kawo masa allo, a gaban kowa sai ya rubuta, “Sunansa Yohanna.” Dukan mutane kuwa suka yi mamaki.
در ساعت، دهان و زبان او باز گشته، به حمدخدا متکلم شد. ۶۴ 64
Nan da nan bakinsa ya buɗe harshensa kuma ya saku, sai ya fara magana yana yabon Allah.
پس بر تمامی همسایگان ایشان، خوف مستولی گشت و جمیع این وقایع در همه کوهستان یهودیه شهرت یافت. ۶۵ 65
Maƙwabta duk suka cika da tsoro, mutane kuwa suka yi ta yin magana game da dukan waɗannan abubuwa a ko’ina a cikin ƙasar tudu ta Yahudiya.
و هرکه شنید، در خاطر خود تفکر نموده، گفت: «این چه نوع طفل خواهد بود؟» و دست خداوند با وی می بود. ۶۶ 66
Duk waɗanda suka ji wannan kuwa sun yi mamaki suna cewa, “To, me yaron nan zai zama?” Gama hannun Ubangiji yana tare da shi.
و پدرش زکریا از روح‌القدس پر شده نبوت نموده، گفت: ۶۷ 67
Mahaifinsa Zakariya ya cika da Ruhu Mai Tsarki sai ya yi annabci ya ce,
«خداوند خدای اسرائیل متبارک باد، زیرا از قوم خود تفقد نموده، برای ایشان فدایی قرار داد. ۶۸ 68
“Yabo ya tabbata ga Ubangiji, Allah na Isra’ila, domin ya zo ya kuma fanshe mutanensa.
و شاخ نجاتی برای مابرافراشت، در خانه بنده خود داود. ۶۹ 69
Ya tā mana ƙahon ceto a gidan bawansa Dawuda
چنانچه به زبان مقدسین گفت که از بدو عالم انبیای اومی بودند، (aiōn g165) ۷۰ 70
(yadda ya yi magana tun tuni ta wurin annabawansa masu tsarki), (aiōn g165)
رهایی از دشمنان ما و از دست آنانی که از ما نفرت دارند، ۷۱ 71
cewa zai cece mu daga abokan gābanmu daga kuma hannun dukan waɗanda suke ƙinmu
تا رحمت را برپدران ما به‌جا آرد و عهد مقدس خود را تذکرفرماید. ۷۲ 72
don yă nuna jinƙai ga kakanninmu, yă kuma tuna da alkawarinsa mai tsarki,
سوگندی که برای پدر ما ابراهیم یادکرد، ۷۳ 73
rantsuwar da ya yi wa mahaifinmu Ibrahim,
که ما را فیض عطا فرماید، تا از دست دشمنان خود رهایی یافته، او را بی‌خوف عبادت کنیم. ۷۴ 74
don yă kuɓutar da mu daga hannun abokan gābanmu, yă kuma sa mu iya yin masa hidima babu tsoro,
در حضور او به قدوسیت و عدالت، درتمامی روزهای عمر خود. ۷۵ 75
cikin tsarki da adalci a gabansa dukan kwanakinmu.
و تو‌ای طفل نبی حضرت اعلی خوانده خواهی شد، زیرا پیش روی خداوند خواهی خرامید، تا طرق او را مهیاسازی، ۷۶ 76
“Kai kuma, ɗana, za a ce da kai annabin Maɗaukaki; gama za ka sha gaban Ubangiji don ka shirya masa hanya,
تا قوم او را معرفت نجات دهی، درآمرزش گناهان ایشان. ۷۷ 77
don ka sanar da mutanensa ceto, ta wurin gafarar zunubansu,
به احشای رحمت خدای ما که به آن سپیده از عالم اعلی از ما تفقدنمود، ۷۸ 78
saboda jinƙai na Allahnmu mai ƙauna, hasken nan na ceto zai ɓullo mana daga sama,
تا ساکنان در ظلمت و ظل موت را نوردهد. و پایهای ما را به طریق سلامتی هدایت نماید.» ۷۹ 79
don yă haskaka a kan waɗanda suke zama cikin duhu, da kuma cikin inuwar mutuwa, don yă bi da ƙafafunmu a hanyar salama.”
پس طفل نمو کرده، در روح قوی می‌گشت. و تا روز ظهور خود برای اسرائیل، دربیابان بسر می‌برد. ۸۰ 80
Yaron kuwa ya yi girma ya kuma ƙarfafa a ruhu; ya zauna a hamada sai lokacin da ya fito a fili ga mutanen Isra’ila.

< لوقا 1 >