< اشعیا 61 >

روح خداوند یهوه بر من است زیراخداوند مرا مسح کرده است تامسکینان را بشارت دهم و مرا فرستاده تا شکسته دلان را التیام بخشم و اسیران را به رستگاری ومحبوسان را به آزادی ندا کنم. ۱ 1
Ruhun Ubangiji Mai Iko Duka yana a kaina, domin Ubangiji ya shafe ni domin in yi wa’azi labari mai daɗi ga matalauta. Ya aiko ni in warkar da waɗanda suka karai a zuci, don in yi shelar’yanci don ɗaurarru in kuma kunce’yan kurkuku daga duhu
و تا از سال پسندیده خداوند و از یوم انتقام خدای ما ندانمایم و جمیع ماتمیان را تسلی بخشم. ۲ 2
don in yi shelar shekarar tagomashin Ubangiji da kuma ranar ɗaukan fansar Allahnmu, don in ta’azantar da dukan waɗanda suke makoki,
تا قراردهم برای ماتمیان صهیون و به ایشان ببخشم تاجی را به عوض خاکستر و روغن شادمانی را به عوض نوحه گری و ردای تسبیح را به‌جای روح کدورت تا ایشان درختان عدالت و مغروس خداوند به جهت تمجید وی نامیده شوند. ۳ 3
in tanada wa waɗanda suke baƙin ciki a Sihiyona, in maido musu rawani mai kyau a maimako na toka, man murna a maimako na makoki, da kuma rigar yabo a maimako na ruhun fid da zuciya. Za a ce da su itatuwan oak na adalci, shukin Ubangiji don bayyana darajarsa.
و ایشان خرابه های قدیم را بنا خواهند نمودو ویرانه های سلف را بر پا خواهند داشت وشهرهای خراب شده و ویرانه های دهرهای بسیار را تعمیر خواهند نمود. ۴ 4
Za su sāke gina kufai na dā su raya wurare da aka lalace tun da daɗewa; za su sabunta biranen da aka rurrushe da aka lalace tun zamanai masu yawa da suka wuce.
و غریبان برپاشده، غله های شما را خواهند چرانید و بیگانگان، فلاحان و باغبانان شما خواهند بود. ۵ 5
Baƙi za su yi kiwon garkunanki; baƙi za su yi miki noman gonaki da gonakin inabinki.
و شماکاهنان خداوند نامیده خواهید شد و شما را به خدام خدای ما مسمی خواهند نمود. دولت امت‌ها را خواهید خورد و در جلال ایشان فخرخواهید نمود. ۶ 6
Za a kuma kira ku firistocin Ubangiji, za a kira ku masu hidimar Allahnmu. Za ku ci wadatar waɗansu al’ummai, kuma a cikin dukiyarsu za ku yi taƙama.
به عوض خجالت، نصیب مضاعف خواهید یافت و به عوض رسوایی ازنصیب خود مسرور خواهند شد بنابراین ایشان درزمین خود نصیب مضاعف خواهند یافت و شادی جاودانی برای ایشان خواهد بود. ۷ 7
A maimakon kunyarsu mutanena za su sami rabi riɓi biyu, a maimakon wulaƙanci za su yi farin ciki cikin gādonsu; ta haka za su gāji rabo riɓi biyu a ƙasarsu, da kuma madawwamin farin ciki zai zama nasu.
زیرا من که یهوه هستم عدالت را دوست می‌دارم و از غارت و ستم نفرت می‌دارم و اجرت ایشان را به راستی به ایشان خواهم داد و عهد جاودانی با ایشان خواهم بست. ۸ 8
“Gama ni, Ubangiji, ina ƙaunar adalci; na ƙi fashi da aikata laifi. Cikin adalcina zan sāka musu in kuma yi madawwamin alkawari da su.
و نسل ایشان در میان امت‌ها وذریت ایشان در میان قوم‌ها معروف خواهند شد. هر‌که ایشان را بیند اعتراف خواهد نمود که ایشان ذریت مبارک خداوند می‌باشند. ۹ 9
Za a san da zuriyarsu a cikin al’ummai’ya’yansu kuma a cikin mutane. Dukan waɗanda suka gan su za su san cewa su mutane ne da Ubangiji ya sa wa albarka.”
در خداوند شادی بسیار می‌کنم و جان من در خدای خود وجد می‌نماید زیرا که مرا به‌جامه نجات ملبس ساخته، ردای عدالت را به من پوشانید. چنانکه داماد خویشتن را به تاج آرایش می‌دهد و عروس، خود را به زیورها زینت می‌بخشد. ۱۰ 10
Ina jin daɗi ƙwarai a cikin Ubangiji; raina yana farin ciki a cikin Allahna. Gama ya suturce ni da rigunan ceto ya yi mini ado da rigar adalci, yadda ango yakan yi wa kansa ado kamar firist kamar kuma yadda amarya takan sha ado da duwatsunta masu daraja.
زیرا چنانکه زمین، نباتات خود رامی رویاند و باغ، زرع خویش را نمو می‌دهد، همچنان خداوند یهوه عدالت و تسبیح را پیش روی تمامی امت‌ها خواهد رویانید. ۱۱ 11
Gama kamar yadda ƙasa takan sa tsire-tsire su tohu lambu kuma ya sa iri ya yi girma, haka Ubangiji Mai Iko Duka zai sa adalci da yabo su tsiro a gaban dukan al’ummai.

< اشعیا 61 >