< عاموس 3 >

این کلام را بشنوید که خداوند آن را به ضدشما‌ای بنی‌اسرائیل و به ضد تمامی خاندانی که از زمین مصر بیرون آوردم، تنطق نموده و گفته است: ۱ 1
Ku ji wannan maganar da Ubangiji ya yi game da ku, ya ku jama’ar Isra’ila, a kan dukan iyalin da na fitar daga Masar.
من شما را فقط از تمامی قبایل زمین شناختم پس عقوبت تمام گناهان شما را بر شما خواهم رسانید. ۲ 2
“Ku ne kaɗai na zaɓa cikin dukan al’umman duniya; saboda haka zan hukunta ku saboda dukan zunubanku.”
آیا دو نفر با هم راه می‌روند جز آنکه متفق شده باشند؟ آیا شیر در جنگل غرش می‌کند حینی که شکار نداشته باشد؟ آیا شیر ژیان آواز خود را از بیشه‌اش می‌دهد حینی که چیزی نگرفته باشد؟ ۳ 3
Mutum biyu za su iya yin tafiya tare in ba su yarda su yi haka ba?
آیا مرغ به دام زمین می‌افتد، جایی که تله برای او نباشد؟ آیا دام از زمین برداشته می‌شود، حینی که چیزی نگرفته باشد؟ ۴ 4
Zaki yakan yi ruri a jeji in bai sami kama nama ba? Zai yi gurnani a cikin kogonsa in bai kama kome ba?
آیا کرنادر شهر نواخته می‌شود و خلق نترسند؟ ۵ 5
Tsuntsu yakan fāɗa a tarko a ƙasa inda ba a sa tarko ba, ko tarko yakan zargu daga ƙasa in ba abin da ya taɓa shi?
آیا بلابر شهر وارد بیاید و خداوند آن را نفرموده باشد؟ ۶ 6
Idan aka busa ƙaho a ciki birni mutane ba sa yin rawar jiki? Sa’ad da bala’i ya auko wa birni, ba Ubangiji ne ya sa a kawo shi ba?
زیرا خداوند یهوه کاری نمی کند جز اینکه سرخویش را به بندگان خود انبیا مکشوف می‌سازد. ۷ 7
Ba shakka, Ubangiji Mai Iko Duka ba ya yin wani abu ba tare da ya sanar wa bayinsa annabawa ba.
شیر غرش کرده است، کیست که نترسد؟ خداوند یهوه تکلم نموده است: کیست که نبوت ننماید؟ ۸ 8
Zaki ya yi ruri, wa ba zai tsorata ba? Ubangiji Mai Iko Duka ya yi magana, wa ba zai yi annabci ba?
بر قصرهای اشدود و بر قصرهای زمین مصرندا کنید و بگویید بر کوههای سامره جمع شوید و ملاحظه نمایید که چه هنگامه های عظیم دروسط آن و چه ظلمها در میانش واقع شده است. ۹ 9
Ku yi shela ga kagarun Ashdod da kuma ga kagarun Masar. “Ku tara kanku a tuddan Samariya; ku ga rashin jituwar da take a cikinta, da kuma zaluncin da ake yi a cikin mutanenta.”
زیرا خداوند می‌گوید: آنانی که ظلم و غارت را در قصرهای خود ذخیره می‌کنندراست کرداری را نمی دانند. ۱۰ 10
“Ba su ma san yadda za su yi abin da yake daidai ba,” in ji Ubangiji, “sun ɓoye ganima da abubuwan da suka washe a cikin kagarunsu.”
بنابراین خداوندیهوه چنین می‌گوید: دشمن به هر طرف زمین خواهد بود و قوت تو را از تو به زیر خواهد آوردو قصرهایت تاراج خواهد شد. ۱۱ 11
Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya ce, “Abokin gāba zai ƙwace ƙasar, zai saukar da mafakarku, zai washe kagarunku.”
خداوند چنین می‌گوید: چنانکه شبان دوساق یا نرمه گوش را از دهان شیر رها می‌کند، همچنان بنی‌اسرائیل که در سامره در گوشه‌ای بستری و در دمشق در فراشی ساکنند رهایی خواهند یافت. ۱۲ 12
Ga abin da Ubangiji ya ce, “Kamar yadda makiyayi yakan ceci daga bakin zaki ƙasusuwa ƙafafu biyu kawai ko kunne ɗaya, haka za a ceci Isra’ilawa, masu zama a Samariya da kan gado kawai da kuma a ɗan ƙyalle a kan dogayen kujerunsu.”
خداوند یهوه خدای لشکرهامی گوید: بشنوید و به خاندان یعقوب شهادت دهید. ۱۳ 13
“Ku ji wannan ku kuma yi wa gidan Yaƙub gargaɗi,” in ji Ubangiji, Ubangiji Allah Maɗaukaki.
زیرا در روزی که عقوبت تقصیرهای اسرائیل را به وی رسانم بر مذبح های بیت ئیل نیزعقوبت خواهم رسانید و شاخهای مذبح قطع شده، به زمین خواهد افتاد. ۱۴ 14
“A ranar da zan hukunta Isra’ila saboda zunubanta, zan hallaka bagadan Betel; za a yayyanka ƙahonin bagadan za su fāɗa ƙasa
و خداوند می‌گوید که خانه زمستانی را باخانه تابستانی خراب خواهم کرد و خانه های عاج تلف خواهد شد و خانه های عظیم منهدم خواهدگردید.» ۱۵ 15
Zan rushe gidan rani da na damina; gidajen da aka yi musu ado da hauren giwa za a rushe su haka ma duk za a rurrushe manyan gidaje,” in ji Ubangiji.

< عاموس 3 >