< Sakarias 9 >

1 Dette utsagn er Herrens ord mot Hadraks land; også i Damaskus skal det slå sig ned - for Herren har øie med menneskene og med alle Israels stammer -
Annabci. Maganar Ubangiji tana gāba da ƙasar Hadrak za tă kuma sauko a kan Damaskus, gama idanun dukan mutane da na kabilan Isra’ila suna a kan Ubangiji,
2 likeså i Hamat, som grenser til det, også i Tyrus og Sidon, fordi de der er så kloke.
da kuma a kan Hamat ita ma, wadda ta yi iyaka da ita, da kuma a kan Taya da Sidon, ko da yake suna da hikima ƙwarai.
3 Tyrus bygget sig en festning, og det dynget op sølv som støv og fint gull som skarn på gatene.
Taya ta gina wa kanta mafaka mai ƙarfi; ta tara azurfa kamar ƙasa, zinariya kuma kamar tarin shara a tituna.
4 Se, Herren skal la fremmede få det til eie og styrte dets murer i havet, og selv skal det fortæres av ild.
Amma Ubangiji zai karɓe mallakarta, zai hallaka ikonta da take da shi a kan teku, wuta kuma za tă cinye ta.
5 Askalon ser det og frykter, og Gasa, som vrir sig i angst, likeså Ekron, fordi dets håp er blitt til skamme; Gasa skal miste sin konge, og i Askalon skal ingen bo.
Ashkelon za tă ga haka ta ji tsoro; Gaza za tă yi birgima cikin azaba, haka Ekron ma, gama za tă fid da zuciya. Gaza za tă rasa sarkinta za a kuma gudu a bar Ashkelon.
6 I Asdod skal det bare bo fremmed pakk, og jeg vil utrydde filistrenes stolthet,
Baƙi za su mallaki Ashdod, kuma zan kawar da girman kan Filistiyawa.
7 jeg vil ta offerblodet ut av deres munn og det vederstyggelige offerkjøtt bort fra deres tenner; og da skal det også av dem bli igjen en rest for vår Gud, og de skal være som fyrster i Juda, og Ekron skal være som en jebusitt.
Zan kawar da jini daga bakinsu, zan kuma cire abincin da aka haramta daga tsakanin haƙoransu. Waɗanda za a bari za su zama na Allahnmu, su kuma zama shugabanni a Yahuda, Ekron kuma za tă zama kamar Yebusiyawa.
8 Og jeg vil slå leir til vern for mitt hus mot krigshærer som kommer og går, og ingen voldsherre skal mere komme over dem; for nu ser jeg med egne øine hvorledes det er.
Amma zan kāre gidana daga sojoji masu kai da kawowa. Azzalumi ba zai ƙara cin mutanena da yaƙi ba, gama yanzu ina tsaro.
9 Fryd dig storlig, Sions datter! Rop høit, Jerusalems datter! Se, din konge kommer til dig, rettferdig er han og full av frelse, fattig og ridende på et asen, på aseninnens unge fole.
Ki yi murna ƙwarai, ya Diyar Urushalima! Ki yi sowa, Diyar Urushalima! Duba, ga sarkinki yana zuwa wurinki, mai adalci yana kuma da ceto, mai tawali’u yana kuma hawan jaki, yana a kan ɗan aholaki, a kan’yar jaka.
10 Og jeg vil utrydde vognene i Efra'im og hestene i Jerusalem, og alle krigsbuer skal utryddes, Og han skal tale fred til hedningene, og hans herredømme skal nå fra hav til hav og fra elven til jordens ender.
Zan ƙwace kekunan yaƙi daga Efraim, da kuma dawakan yaƙi daga Urushalima, za a kuma karya bakan yaƙi. Zai yi shelar salama ga al’ummai. Mulkinsa zai yaɗu daga teku zuwa teku, daga Kogi kuma zuwa ƙarshen duniya.
11 For ditt paktsblods skyld vil jeg også fri dine fanger ut av brønnen som det ikke er vann i.
Ke kuma, saboda jinin alkawarina da ke, zan’yantar da’yan kurkukunki daga rami marar ruwa.
12 Vend tilbake til festningen, I fanger som har håp! Også idag forkynner jeg at jeg vil gi eder dobbelt igjen.
Ku koma maɓuya, ya ku’yan kurkuku masu sa zuciya; ko yanzu ma na sanar cewa zan mayar muku ninki biyu.
13 For jeg spenner Juda som min bue og legger Efra'im på buen, og jeg egger dine sønner, Sion, mot dine sønner, Javan, og jeg gjør dig lik en kjempes sverd.
Zan lanƙwasa Yahuda yadda nake lanƙwasa bakana, in kuma cika ta da Efraim kamar kibiya. Zan tā da’ya’yanki maza, ya Sihiyona, gāba da’ya’yanki, ya Girka, in kuma mai da ke kamar takobin jarumin yaƙi.
14 Og Herren skal åpenbare sig over dem, og hans pil skal fare ut som lynet; Herren, Israels Gud, skal støte i basunen og fare frem i sønnenstormene.
Sa’an nan Ubangiji zai bayyana a bisansu; kibiyarsa za tă wulga kamar walƙiya. Ubangiji Mai Iko Duka zai busa ƙaho; zai taho ta cikin guguwa daga kudu,
15 Herren, hærskarenes Gud, skal verne dem, og de skal opsluke sine fiender og trå dem under føtter som slyngestener; de skal drikke deres blod og larme som av vin, og de skal bli fulle av blodet som offerskålen, som alterets hjørner.
Ubangiji Maɗaukaki kuma zai tsare su. Za su hallakar su kuma yi nasara da duwatsun majajjawa. Za su sha su yi kururuwa kamar sun sha ruwan inabi; za su cika kamar kwanon da ake amfani don a yayyafa jini a kusurwoyin bagade.
16 Og Herren deres Gud skal frelse dem på den dag, han skal frelse sitt folk som en hjord; for de er som edelstener i en krone og stråler over hans land;
Ubangiji Allahnsu zai cece su a wannan rana gama su mutanensa ne da kuma garkensa. Za su haska a cikin ƙasarsa kamar lu’ulu’u a rawani.
17 for hvor herlig er det ikke, og hvor fagert! Av dets korn skal unge menn og av dets vin jomfruer blomstre op.
Za su yi kyan gani da kuma bansha’awa! Hatsi zai sa samari su yi murna, sabon ruwan inabi kuma zai sa’yan mata su yi farin ciki.

< Sakarias 9 >