< Salmenes 90 >

1 En bønn av Moses, den Guds mann. Herre! Du har vært oss en bolig fra slekt til slekt.
Addu’ar Musa Mutumin Allah. Ubangiji kai ne mazauninmu cikin dukan zamanai.
2 Før fjellene blev til, og du skapte jorden og jorderike, ja fra evighet til evighet er du, Gud.
Kafin a haifi duwatsu ko a fid da ƙasa da duniya, daga madawwami zuwa madawwami kai Allah ne.
3 Du byder mennesket vende tilbake til støv og sier: Vend tilbake, I menneskebarn!
Ka komar da mutane zuwa ƙura, kana cewa, “Ku koma ƙura, ya ku’ya’yan mutane.”
4 For tusen år er i dine øine som den dag igår når den farer bort, som en vakt om natten.
Gama shekaru dubu a gabanka kamar kwana ɗaya ne da ya wuce, ko sa’a guda na dare.
5 Du skyller dem bort, de blir som en søvn. Om morgenen er de som det groende gress;
Ka share mutane cikin barcin mutuwa; suna kama da sabuwa ciyawar safiya,
6 om morgenen blomstrer det og gror, om aftenen visner det og blir tørt.
ko da yake da safe takan yi sabuwar huda da yamma sai ta bushe ta kuma yanƙwane.
7 For vi har gått til grunne ved din vrede, og ved din harme er vi faret bort med forferdelse.
An cinye mu ta wurin fushinka mun kuma razana ta wurin hasalarka.
8 Du har satt våre misgjerninger for dine øine, vår skjulte synd for ditt åsyns lys.
Ka ajiye laifinmu a gabanka, asirin zunubanmu a hasken kasancewarka.
9 For alle våre dager er bortflyktet i din vrede; vi har levd våre år til ende som et sukk.
Dukan kwanakinmu sun wuce ƙarƙashin fushinka; mun gama shekarunmu da nishi.
10 Vårt livs tid, den er sytti år og, når der er megen styrke, åtti år, og dets herlighet er møie og tomhet; for hastig blev vi drevet fremad, og vi fløi avsted.
Tsawon kwanakinmu shekaru saba’in ne, ko tamanin, in muna da ƙarfi; duk da haka tsawonsu wahaloli ne kawai da ɓacin rai, gama da sauri suke wucewa, ta mu kuma ta ƙare.
11 Hvem kjenner din vredes styrke og din harme, således som frykten for dig krever?
Wa ya san ƙarfin fushinka? Gama hasalarka tana da girma kamar tsoron da ya dace da kai.
12 Lær oss å telle våre dager, at vi kan få visdom i hjertet!
Ka koya mana yawan kwanakinmu daidai, don mu sami zuciyar hikima.
13 Vend om, Herre! Hvor lenge? Ha medynk med dine tjenere!
Ka ji mu, ya Ubangiji! Har yaushe zai ci gaba? Ka ji tausayin bayinka.
14 Mett oss, når morgenen kommer, med din miskunnhet, så vil vi juble og være glade alle våre dager!
Ka ƙosar da mu da safe da ƙaunarka marar ƙarewa, don mu rera don yabo, mu kuma yi murna dukan kwanakinmu.
15 Gled oss så mange dager som du har plaget oss, så mange år som vi har sett ulykke!
Faranta mana zuciya kamar yawan kwanakin da muka sha azaba, kamar yawan shekarun da muka ga wahala.
16 La din gjerning åpenbares for dine tjenere og din herlighet over deres barn!
Bari a nuna ayyukanka ga bayinka, darajarka ga’ya’yansu.
17 Og Herrens, vår Guds liflighet være over oss, og våre henders gjerning fremme du for oss, ja, våre henders gjerning, den fremme du!
Bari alherin shugabanmu Allah yă kasance a kanmu; ka albarkaci mana aikin hannuwanmu, I, ka albarkaci aikin hannuwanmu.

< Salmenes 90 >