< Salmenes 60 >

1 Til sangmesteren; efter Sjusjan edut; en gyllen sang av David til å læres, da han stred mot syrerne fra Mesopotamia og mot syrerne fra Soba, og Joab kom tilbake og slo edomittene i Saltdalen, tolv tusen. Gud! du har forkastet oss, du har sønderslått oss, du var vred; vederkveg oss nu igjen!
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da muryar “Lilin Alkawari.” Wani miktam ta Dawuda. Don koyarwa. Sa’ad da ya yaƙi Aram-Naharayim da Aram-Zoba, da kuma sa’ad da Yowab ya dawo ya bugi mutanen Edom dubu goma sha biyu a Kwarin Gishiri. Ka ki mu, ya Allah, ka kuma fashe kāriyarmu; ka yi fushi da mu, yanzu ka mai da mu!
2 Du har rystet jorden, du har fått den til å revne; læg dens skade, for den vakler!
Ka girgiza ƙasar ka kuma tsaga ta; ka daure karayarta, gama tana rawa.
3 Du har latt ditt folk se hårde ting, du har gitt oss vin å drikke så vi tumlet.
Ka nuna wa mutanenka lokutan wahala; ka ba mu ruwan inabin da ya sa muka bugu.
4 Men du har gitt dem som frykter dig, et hærmerke til opreisning, for sannhets skyld. (Sela)
Amma ga waɗanda suke tsoronka, ka ɗaga tuta don a buɗe gāba da baka. (Sela)
5 Forat de du elsker, må bli frelst, så hjelp nu med din høire hånd og bønnhør oss!
Ka cece mu ka kuma taimake mu da hannunka na dama, domin waɗanda kake ƙauna su kuɓuta.
6 Gud har talt i sin hellighet. Jeg vil fryde mig; jeg vil utskifte Sikem og opmåle Sukkots dal.
Allah ya yi magana daga wurinsa mai tsarki, “Da nasara zan rarraba Shekem in kuma auna Kwarin Sukkot.
7 Mig hører Gilead til, og mig hører Manasse til, og Efra'im er vern for mitt hode, Juda er min herskerstav.
Gileyad nawa ne, Manasse kuma nawa ne; Efraim shi ne hular kwanona, Yahuda kuma sandar mulkina.
8 Moab er mitt vaskefat, på Edom kaster jeg min sko; bryt ut i jubel over mig, Filisterland!
Mowab shi ne kwanon wankina, a kan Edom zan jefa takalmina; a bisa Filistiya zan yi kirarin nasara.”
9 Hvem vil føre mig til den faste by? Hvem leder mig inn til Edom?
Wa zai kawo ni birnin katanga? Wa zai bishe ni zuwa Edom?
10 Mon ikke du, Gud, som forkastet oss og ikke drog ut med våre hærer, Gud?
Ba kai ba ne, ya Allah, kai da ka ƙi mu ba ka kuwa fita tare da mayaƙanmu?
11 Gi oss hjelp mot fienden, for menneskehjelp er tomhet!
Ka ba mu gudummawa a kan abokin gāba, gama taimakon mutum banza ne.
12 Ved Gud skal vi gjøre storverk, og han skal nedtrede våre fiender.
Tare da Allah za mu yi nasara, zai kuma tattake abokan gābanmu.

< Salmenes 60 >