< Salmenes 55 >

1 Til sangmesteren; med strengelek; en læresalme av David. Vend øret, Gud, til min bønn, og skjul dig ikke for min inderlige begjæring!
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da kayan kiɗi masu tsirkiya. Wani maskil ta Dawuda. Ka ji addu’ata, ya Allah, kada ka ƙyale roƙona;
2 Gi akt på mig og svar mig! Mine sorgfylte tanker farer hit og dit, og jeg må stønne,
ka ji ni ka kuma amsa mini. Tunanina yana damuna na kuma gaji tilis
3 for fiendens røst, for den ugudeliges undertrykkelse; for de velter elendighet over mig, og i vrede forfølger de mig.
hankalina ya tashi saboda yawan surutan masu ƙina, saboda danniyar mugaye. Gama sukan jawo mini wahala, suna jin haushina suna ƙina.
4 Mitt hjerte bever i mitt bryst, og dødens redsler er falt på mig.
Zuciyata tana wahala a cikina; tsorace-tsoracen mutuwa sun sha kaina.
5 Frykt og beven kommer over mig, og forferdelse legger sig over mig.
Tsoro da rawan jiki sun kama ni; razana ta sha kaina.
6 Og jeg sier: Gid jeg hadde vinger som duen! Da vilde jeg flyve bort og feste bo.
Na ce, “Kash, da a ce ina da fikafikan kurciya mana! Ai, da na yi firiya na tafi na huta,
7 Se, jeg vilde flykte langt bort, jeg vilde ta herberge i ørkenen. (Sela)
da na tafi can da nisa na zauna a hamada; (Sela)
8 Jeg vilde i hast søke mig et tilfluktssted for den rasende vind, for stormen.
da na hanzarta na tafi wurin mafakata, nesa da muguwar iska da hadiri.”
9 Opsluk dem, Herre, kløv deres tungemål! For jeg ser vold og kiv i byen.
Ka rikitar da mugaye, ya Ubangiji, ka birkitar da maganarsu, gama na ga rikici da faɗa a cikin birni.
10 Dag og natt vandrer de omkring den på dens murer, og elendighet og ulykke er inneni den.
Dare da rana suna yawo a kan katanga; mugun hali da zargi suna a cikinta.
11 Fordervelse er inneni den, og undertrykkelse og svik viker ikke fra dens torv.
Rundunar hallaka suna aiki a cikin birni; barazana da ƙarairayi ba sa taɓa barin titunanta.
12 For ikke er det en fiende som håner mig, ellers vilde jeg bære det; ikke er det min avindsmann som ophøier sig over mig, ellers vilde jeg skjule mig for ham;
Da a ce abokin gāba ne ke zagina, da na jure da shi; da a ce maƙiyi yana tā da kansa a kaina, da na ɓoye daga gare shi.
13 men det er du, du som var min likemann, min venn og min kjenning -
Amma kai ne, mutum kamar ni, abokina, abokina na kurkusa,
14 vi som levde sammen i fortrolig omgang, som vandret til Guds hus blandt den glade høitidsskare.
wanda na taɓa jin daɗin zumunci da shi sosai yayinda muke tafiya tare a taron jama’a a gidan Allah.
15 Ødeleggelse komme over dem! La dem fare levende ned i dødsriket! For ondskap hersker i deres bolig, i deres hjerte. (Sheol h7585)
Bari mutuwa ta ɗauki abokan gābana ba labari; bari su gangara da rai zuwa cikin kabari, gama mugunta tana samun masauƙi a cikinsu. (Sheol h7585)
16 Jeg vil rope til Gud, og Herren skal frelse mig.
Amma na kira ga Allah, Ubangiji kuwa ya cece ni.
17 Aften og morgen og middag vil jeg klage og sukke, så hører han min røst.
Safe, rana da yamma ina kuka da nishi, yakan kuwa ji muryata.
18 Han forløser min sjel fra striden imot mig og gir mig fred; for i mengde er de omkring mig.
Yakan fisshe ni lafiya daga yaƙin da ake yi da ni, ko da yake da yawa suna gāba da ni.
19 Gud skal høre og svare dem - han troner jo fra fordums tid, (sela) dem som ikke vil bli anderledes, og som ikke frykter Gud.
Allah, yana mulki har abada, zai ji su yă kuma azabtar da su, (Sela) mutanen da ba sa taɓa canja hanyoyinsu kuma ba sa tsoron Allah.
20 Han legger hånd på dem som har fred med ham, han vanhelliger sin pakt.
Abokina ya kai wa abokansa hari; ya tā da alkawarinsa.
21 Hans munns ord er glatte som smør, men hans hjertes tanke er strid; hans ord er bløtere enn olje, og dog er de dragne sverd.
Maganarsa tana da laushi kamar man zaitun, duk da haka yaƙi yana a cikin zuciyarsa; kalmominsa sun fi mai sulɓi, duk da haka takuba ne zārarru.
22 Kast på Herren det som tynger dig! Han skal holde dig oppe; han skal i evighet ikke la den rettferdige rokkes.
Ku kawo damuwoyinku ga Ubangiji zai kuwa riƙe ku; ba zai taɓa barin mai adalci yă fāɗi ba.
23 Og du, Gud, skal støte dem ned i gravens dyp; blodgjerrige og falske menn skal ikke nå det halve av sine dager; men jeg setter min lit til dig.
Amma kai, ya Allah, za ka kawar da mugaye zuwa cikin ramin lalacewa; masu kisa da mutane masu ruɗu ba za su kai rabin kwanakin rayuwarsu ba. Amma ni dai, na dogara gare ka.

< Salmenes 55 >