< Jeremias 17 >

1 Judas synd er skrevet med en jerngriffel, med en diamantspiss; den er inngravet på deres hjertes tavle og på deres alteres horn,
“An rubuta zunubin Yahuda da alƙalamin ƙarfe, an rubuta da tsinin dutse, a kan allunan zukatansu da kuma a kan ƙahonin bagadansu.
2 likesom også deres barn kommer deres altere og deres Astarte-billeder i hu ved de grønne trær og på de høie bakker.
Har’ya’yansu ma sun tuna bagadansu da ginshiƙan Asheransu kusa da itatuwa masu duhuwa da kuma a kan tuddai masu tsayi.
3 Du mitt berg på marken! Ditt gods, alle dine skatter vil jeg overgi til plyndring, likeså dine hauger, til straff for den synd som er gjort i hele ditt land.
Dutsena a ƙasar da dukiyarku na ƙasar da dukan arzikinku za a ba da su ganima, tare da masujadanku na kan tuddai, saboda zunubi ko’ina a ƙasarku.
4 Og du skal, og det ved din egen skyld, la din arv som jeg gav dig, hvile efter dig, og jeg vil la dig tjene dine fiender i et land du ikke kjenner; for en ild har I optendt i min vrede, den skal brenne til evig tid.
Saboda laifinku za ku rasa gādon da na ba ku. Zan bautar da ku ga abokan gābanku a ƙasar da ba ku sani ba, domin kun husata ni, zai kuwa ci har abada.”
5 Så sier Herren: Forbannet er den mann som setter sin lit til mennesker og holder kjød for sin arm, og hvis hjerte viker fra Herren.
Ga abin da Ubangiji yana cewa, “La’ananne ne mutumin da yake dogara ga mutum, wanda ya dogara ga jiki don ƙarfi wanda kuma zuciyarsa ta juya wa Ubangiji baya.
6 Han skal bli som en hjelpeløs mann på den øde mark og ikke få se at det kommer noget godt; men han skal bo på avsvidde steder i ørkenen, i et saltland som ingen bor i.
Zai zama kamar ɗan kurmi a ƙasar da take kango; ba za su ga arziki sa’ad da ya zo ba. Za su zauna a busassun wuraren hamada, a cikin ƙasar gishiri inda ba kowa.
7 Velsignet er den mann som stoler på Herren, og hvis tillit Herren er.
“Amma mai albarka ne mutumin da yake dogara ga Ubangiji, wanda ƙarfin halinsa yana daga Ubangiji.
8 Han skal bli lik et tre som er plantet ved vann og skyter sine røtter ut ved en bekk, og som ikke frykter når heten kommer, men alltid har grønne blad, og som ikke sørger i tørre år og ikke holder op å bære frukt.
Za su zama kamar itacen da aka dasa kusa da ruwa wanda ya miƙa saiwoyinsa zuwa cikin rafi. Ba ya jin tsoro sa’ad da zafi ya zo; ganyayensa kullum kore suke. Ba shi da damuwa a shekarar fări ba ya taɓa fasa ba da’ya’ya.”
9 Svikefullt er hjertet, mere enn noget annet, og ondt er det; hvem kjenner det?
Zuciya ta fi kome ruɗu ta fi ƙarfin warkewa. Wa zai iya gane ta?
10 Jeg, Herren, ransaker hjerter og prøver nyrer og gir enhver efter hans ferd, efter frukten av hans gjerninger.
“Ni Ubangiji nakan bincike zuciya in gwada tunani, don in sāka wa kowane mutum bisa ga halinsa, bisa ga ayyukansa.”
11 Lik en rapphøne som samler unger den ikke har utklekket, er den som vinner rikdom, men ikke med rett; midt i sine dager skal han forlate den, og til sist skal han være en dåre.
Kamar makwarwar da ta kwanta a kan ƙwan da ba ita ta zuba ba haka yake da mutumin da ya sami arziki a hanyar da ba daidai ba. A tsakiyar rayuwarsa za su rabu da shi, a ƙarshe kuma zai zama wawa.
12 En herlighetens trone, høit ophøiet fra begynnelsen av, er vår helligdoms sted.
Kursiyi mai daraja, da aka ɗaukaka tun daga farko, shi ne wuri mai tsarkinmu.
13 Herre, du Israels håp! Alle de som forlater dig, skal bli til skamme; de som viker fra dig, skal skrives i støvet; for de har forlatt kilden med det levende vann, Herren.
Ya Ubangiji, sa zuciyar Isra’ila, duk waɗanda suka rabu da kai za su sha kunya. Waɗanda suka juya maka baya za a rubuta su a ƙura domin sun yashe Ubangiji, maɓulɓular ruwan rai.
14 Læg mig, Herre, så blir jeg lægt! Frels mig, så blir jeg frelst! For du er min lovsang.
Ka warkar da ni, ya Ubangiji, zan kuwa warke; ka cece ni zan kuwa cetu, gama kai ne nake yabo.
15 Se, de sier til mig: Hvor blir det av Herrens ord? La det komme!
Sun riƙa ce mini, “Ina maganar Ubangiji take? Bari tă cika yanzu!”
16 Men jeg har ikke nektet å følge dig og være hyrde, heller ikke har jeg ønsket en ubotelig ulykkes dag, du vet det; - det som kom fra mine leber, det kjente du.
Ban gudu zaman mai yin maka kiwo ba; ka sani ban marmarin ranan nan ta masifa ba. Abin da ya fito daga leɓunana kuwa, a bayyane suke gare ka.
17 Vær ikke til forferdelse for mig! Du er min tilflukt på ulykkens dag.
Kada ka zama mini abin razana; kai ne mafakata a ranar masifa.
18 La mine forfølgere bli til skamme, og la ikke mig bli til skamme! La dem forferdes, og la ikke mig forferdes! La ulykkens dag komme over dem, og knus dem med dobbelt knusende slag!
Bari masu tsananta mini su sha kunya, amma ka kiyaye ni daga shan kunya; bari su tsorata, amma ka kiyaye ni da razana. Ka kawo musu ranar masifa; ka hallaka su da hallaka riɓi biyu.
19 Så sa Herren til mig: Gå og still dig i folkets port, som Judas konger går inn og ut gjennem, og i alle Jerusalems porter!
Ga abin da Ubangiji ya ce mini, “Ka je ka tsaya a ƙofar mutane, inda sarakunan Yahuda sukan shiga su fita; ka tsaya kuma a dukan sauran ƙofofin Urushalima.
20 Og du skal si til dem: Hør Herrens ord, Judas konger og hele Juda og alle Jerusalems innbyggere, I som går inn gjennem disse porter!
Ka ce musu, ‘Ku ji maganar Ubangiji, ku sarakunan Yahuda, da dukan mutanen Yahuda da dukan mazaunan Urushalima waɗanda suke bi ta waɗannan ƙofofi.
21 Så sier Herren: Ta eder i vare så sant I har eders liv kjært, og bær ikke nogen byrde og før ikke nogen byrde inn gjennem Jerusalems porter på sabbatens dag!
Ga abin da Ubangiji yana cewa, ku yi hankali kada ku ɗauki kaya a ranar Asabbaci ko ku shigar da shi ta ƙofofin Urushalima.
22 Og I skal ikke bære nogen byrde ut av eders hus og ikke gjøre nogen gjerning på sabbatens dag; men I skal holde sabbatens dag hellig, som jeg bød eders fedre.
Kada ku fitar da kayan gidajenku ko ku yi wani aiki a ranar Asabbaci mai tsarki, yadda na umarci kakanni-kakanninku.
23 Men de hørte ikke og vendte ikke sitt øre til; de gjorde sin nakke hård, så de ikke hørte og ikke tok imot tukt.
Duk da haka ba su saurara ba, ba su kuwa mai da hankali ba; suka taurare ba su kuwa saurara ko su karɓi horo ba.
24 Men hvis I hører på mig, sier Herren, så I ikke lar nogen byrde komme gjennem denne bys porter på sabbatens dag, men holder sabbatens dag hellig og ikke gjør nogen gjerning på den dag,
Amma in kuka yi hankali kuka yi mini biyayya, in ji Ubangiji, ba ku kuwa shigar da kaya ta ƙofofi a ranar Asabbaci ba, amma kuka kiyaye ranar Asabbaci da tsarki ba tare da yin wani aiki a cikinta ba,
25 da skal konger og fyrster som sitter på Davids trone, dra inn gjennem denne bys porter på vogner og hester, de selv og deres fyrster, Judas menn og Jerusalems innbyggere, og denne by skal bli stående til evig tid,
sa’an nan sarakuna da suke zama a kursiyin Dawuda za su shiga ta ƙofofin wannan birni tare da fadawansu. Su da fadawansu za su shiga a kan kekunan yaƙi da kuma a kan dawakai, mutanen Yahuda suna musu rakiya tare da waɗanda suke zaune a Urushalima, wannan birni kuwa za tă kasance da mazauna har abada.
26 og fra Judas byer og fra landet omkring Jerusalem og fra Benjamins land og fra lavlandet og fra fjellbygdene og fra sydlandet skal de komme og bære frem brennoffer og slaktoffer og matoffer og virak, og bære frem takkoffer til Herrens hus.
Mutane za su zo daga garuruwan Yahuda da ƙauyukan kewaye da Urushalima, daga iyakar Benyamin da gindin tuddan yamma, daga ƙasar tudu da kuma Negeb, suna kawo hadayun ƙonawa da hadayun gari, sadakokin turare da na godiya zuwa gidan Ubangiji.
27 Men dersom I ikke hører på mig, så I holder sabbatens dag hellig og ikke bærer nogen byrde inn gjennem Jerusalems porter på sabbatens dag, da vil jeg tende ild på dets porter, og den skal fortære Jerusalems palasser og ikke slukkes.
Amma in ba ku yi mini biyayya ba, ba ku kiyaye ranar Asabbaci da tsarki ba, kuka ɗauki wani kaya yayinda kuke shiga ƙofofin Urushalima a ranar Asabbaci, to, sai in cinna wa ƙofofin Urushalima wutar da ba a iya kashewa, tă cinye kagaranta.’”

< Jeremias 17 >