< Amos 5 >

1 Hør dette ord, en klagesang som jeg istemmer over eder, Israels hus!
Ku ji wannan magana, ya gidan Isra’ila, ina makokin nan dominku.
2 Hun er falt, hun skal aldri reise sig mere, jomfruen Israel; hun ligger nedkastet på sin egen grunn, det er ingen som reiser henne op.
“Budurwa Isra’ila ta fāɗi, ba za tă ƙara tashi ba, an yashe ta a ƙasarta, ba wanda zai ɗaga ta.”
3 For så sier Herren, Israels Gud: Den by som tusen drar ut av, skal ha hundre igjen, og den by som hundre drar ut av, skal ha ti igjen, i Israels hus.
Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya ce, “Birnin da ta fitar da masu ƙarfi dubbai don Isra’ila guda ɗari kaɗai za su dawo; garin da ya fitar da masu ƙarfi ɗari kuwa goma kaɗai za su dawo.”
4 For så sier Herren til Israels hus: Søk mig, så skal I leve!
Ga abin da Ubangiji ya ce wa gidan Isra’ila. “Ku neme ni ku rayu;
5 Søk ikke til Betel og kom ikke til Gilgal og dra ikke over til Be'erseba! For Gilgal skal bli bortført, og Betel bli til intet.
kada ku nemi Betel, kada ku je Gilgal, kada ku yi tafiya zuwa Beyersheba. Gama ba shakka Gilgal za tă tafi bauta, za a kuwa mai da Betel ba kome ba.”
6 Søk Herren, så skal I leve! Ellers skal han komme over Josefs hus som en ild, og den skal fortære uten at Betel har nogen som slukker!
Ku nemi Ubangiji ku kuma rayu, ko kuwa zai ratsa yă share gidan Yusuf kamar wuta; zai cinye Betel kuwa ba zai sami wanda zai kashe ta ba.
7 De som forvender retten til malurt og kaster rettferdigheten til jorden!
Ku ne masu mai da gaskiya ta koma ɗaci ku kuma zubar da adalci.
8 Han som har skapt Syvstjernen og Orion og omskifter dødsskygge til morgen og gjør dagen mørk som natten, han som kaller på havets vann og øser dem ut over jorden - Herren er hans navn!
(Shi wanda ya yi Taurarin nan da ake ce Kaza da’Ya’yanta da kuma Mai Farauta da Kare, wanda ya mai da duhu ya zama haske ya kuma baƙanta rana ta zama dare, yakan kwashe ruwan teku ya zubar a ƙasa, Ubangiji ne sunansa,
9 Han som lar ødeleggelse lyne frem mot den sterke og fører ødeleggelse over den faste borg!
yakan kawo hallaka a mafaka mai ƙarfi yakan kuma mai da birnin mai katanga ya zama kufai).
10 På tinge hater de den som hevder retten, og de avskyr den som taler sannhet.
Ba ku son mai yin gaskiya a ɗakin shari’a kuna ƙin mai faɗar gaskiya.
11 Derfor, fordi I treder på den fattige og tar avgift i korn av ham, så skal I ikke få bo i de hus av huggen sten som I selv har bygget, og ikke få drikke vin fra de herlige vingårder som I selv har plantet.
Kuna matsa wa matalauta kuna sa su dole su ba ku hatsi. Saboda haka, ko da yake kun gina gidajen duwatsu, ba za ku zauna a cikinsu ba; ko da yake kun nome gonaki masu kyau, ba za ku sha ruwan inabinsu ba.
12 For jeg vet at eders overtredelser er mange og eders synder tallrike; I forfølger den uskyldige, tar imot løsepenger og bøier retten for de fattige på tinge.
Gama na san yawan laifofinku da kuma girman zunubanku. Kuna danne masu adalci kuna kuma cin hanci kuna kuma hana a yi wa matalauta shari’ar adalci a majalisa.
13 Derfor, den som er klok, han tier i denne tid; for det er en ond tid.
Saboda haka mai hankali yakan yi shiru a lokuta kamar haka, gama lokutan mugaye ne.
14 Søk det gode og ikke det onde, så I får leve. Da skal Herren, hærskarenes Gud, være med eder, således som I har sagt.
Ku yi nagarta, ba mugunta ba; don ku rayu sa’an nan Ubangiji Allah Maɗaukaki zai kasance da ku, kamar yadda kuka ce zai yi.
15 Hat det onde og elsk det gode og la retten stå fast på tinge! Kanskje Herren, hærskarenes Gud, da vil være nådig mot Josefs levning.
Ku ƙi mugunta, ku ƙaunaci nagarta; ku dinga yin shari’ar gaskiya a ɗakunan shari’a. Mai yiwuwa Ubangiji Allah Maɗaukaki zai ji tausayin raguwar Yusuf.
16 Derfor sier Herren, Israels Gud, hærskarenes Gud, så: På alle gater skal det høres klagerop, og i alle streder skal de rope: Ve, ve! Bonden skal kalles til sørgehøitid, og til dem som er kyndige i sørgekveder, skal de si: Syng en sørgesang!
Saboda haka ga abin da Ubangiji, Ubangiji Allah Maɗaukaki yana cewa, “Za a yi kururuwa a dukan tituna a kuma yi kuka don azaba a dukan wuraren da jama’a sukan taru. Za a yi kira ga manoma su yi kuka masu makoki kuma su yi kuka.
17 Og i alle vingårder skal det høres klagerop; for jeg vil skride frem midt iblandt eder, sier Herren.
Za a yi kuka a dukan gonakin inabi, gama zan ratsa a cikinku,” in ji Ubangiji.
18 Ve dem som stunder efter Herrens dag! Hvad vil I da med Herrens dag? Den er mørke og ikke lys.
Kaitonku masu son ganin ranar Ubangiji! Don me kuke son ganin ranar Ubangiji? Za a duhunta ranan nan, ba haske ba.
19 Det er som når en flykter for en løve, men støter på en bjørn, og når han kommer hjem og støtter sig til veggen med hånden, blir han bitt av en orm.
Za ku zama kamar mutanen da suka guje wa zaki sai suka fāɗa a hannun beyar, ko kuma kamar wanda ya shiga gida ya dāfa hannu a bango sai maciji ya sare shi.
20 Ja, Herrens dag er mørke og ikke lys, belgmørk og uten lysskjær.
Ashe, ranar Ubangiji ba duhu ba ce, a maimakon haske, duhu wuluk, ba tare da ko ɗan haske ba.
21 Jeg hater og forakter eders høitider, og jeg har ikke behag i eders festforsamlinger;
“Na ƙi, ina kuma ƙyamar bukukkuwanku na addini; ba na son ganin tarurrukanku.
22 for om I ofrer mig brennoffer og matoffer, finner jeg ikke behag i dem, og eders takkoffer av gjøkalver ser jeg ikke på.
Ko da kun kawo mini hadayu na ƙonawa da kuma hadayu na hatsi, ba zan karɓa ba. Ko da kun kawo zaɓaɓɓun hadayu na zumunta, ba zan ɗauke su a bakin kome ba.
23 La mig slippe for dine larmende sanger! Jeg vil ikke høre på ditt harpespill.
Ku tashi daga nan da surutan waƙoƙinku! Ba zan saurari kaɗe-kaɗe da bushe bushenku ba.
24 Men dommen skal komme veltende som vann, og rettferdigheten som en alltid strømmende bekk.
Amma bari gaskiya ta kwararo kamar kogi, adalci kuma kamar rafin da ba ya taɓa bushewa!
25 Bar I frem for mig slaktoffer og matoffer i ørkenen i de firti år, Israels hus?
“Kun kawo mini hadayu da sadakoki shekaru arba’in a cikin jeji, ya ku gidan Isra’ila?
26 Nei, I bar eders konges telt og eders billeders fotstykke, eders guds stjerne, som I hadde gjort eder.
Kun ɗaga masujadar sarkinku, siffofin gumakanku, tauraron allahnku, wanda kuka yi wa kanku.
27 Jeg vil føre eder bort i fangenskap, langt bortenfor Damaskus, sier han hvis navn er Herren, hærskarenes Gud.
Saboda haka zan tura ku zaman bauta gaba da Damaskus,” in ji Ubangiji, wanda sunansa ne Allah Mai Iko.

< Amos 5 >